< Afisawa 3 >
1 Saboda haka, ni Bulus, na zama ɗan kurkuku na Kiristi Yesu saboda ku Al’ummai.
Kulwainsonga eyo anye, Paulo, ni mugaya wa Yesu Kristo kulwa ingulu yemwe Abhanyamahanga.
2 Na tabbata kun ji labarin hidimar alheri na musamman da Allah ya ba ni dominku.
Na mwikilishe ati mwonguhye ingulu ye milimu je chigongo cha Nyamuanga inu ananile ingulu yemwe.
3 Wannan wasiƙa za tă faɗa muku kaɗan game da yadda Allah ya bayyana mini shirinsa na asiri.
Enibhandikila okusokana na kutyo obhusululo bhwa suluhye kwanye. Chinu nicho echimali chinu chaliga chiselekele bhunu nandikile kwe chifuyi ku nyalubha eindi.
4 A yayinda kuke karanta wannan, za ku gane abin da na sani game da wannan shirin Kiristi.
Ulasoma ingulu ya ganu, outula okumenya obhwengeso bhwani mu chimali chinu chiselekele ingulu ya Kristo.
5 Ba a sanar da wannan asiri wa wani a sauran zamanai ba, amma a yanzu an bayyana shi ta wurin Ruhu Mai Tsarki ga manzanninsa da annabawansa.
Kwa maimbo gandi echimali chinu chitamenyekene ku bhana bha bhanu. Nawe woli bhwatehywe abhwelu kwo Mwoyo ku ntumwa bhanu bhauhye na Abhalagi.
6 Asirin nan kuwa shi ne cewa ta wurin bishara, Al’ummai sun zama waɗanda za su yi gādo tare da Isra’ila, sun zama gaɓoɓin jiki ɗaya, abokan tarayya kuma ga alkawaran nan a cikin Kiristi Yesu.
Echimali chinu chaliga chibhisile ni kutya abhanu bha Abhanyamahanga nibhanu chili amwi chi mubhili. Nibhamwi mu mulago gwa Kristo Yesu okulabhila emisango jo bhwana.
7 Na zama bawan wannan bishara ta wurin baiwar alherin Allah da aka yi mini ta wurin ikonsa da yake aiki a cikina.
Na ingulu ya linu nakolelwe mugaya kwe chigongo cha Nyamuanga inu yasosibhwe kwanye okulabhila obhukosi bhwa managa gaye.
8 Ko da yake ni ba kome ba ne a cikin dukan mutanen Ubangiji, aka ba ni wannan baiwa mai daraja don in faɗa wa Al’ummai cewa saboda Kiristi akwai albarkun da suka wuce gaban misali.
Nyamuanga asosishe echiyanwa chinu kwanye, tali kutyo anye nili mutoto kubhona bhanu bhauhye ingulu ya Nyamuanga. Echiyanwa chinu chibheile okubhalasisha amaanga emisango jo bhwana jinu jili no bhunibhi bhunu bhutakulolwa mu Kristo.
9 An zaɓe ni in bayyana wa dukan mutane shirin asirin nan wanda Allah, mahaliccin kome, ya ɓoye shekara da shekaru. (aiōn )
jinyiile okubhalasisha abhanu bhona ingulu ya imbisike ya magambo ga Nyamuanga. Gunu Ni msango gunu gwaliga gubhisilwe kwe myaka myamfu jinu jalabhile, na Nyamuanga unu amogele ebhinu bhyona. (aiōn )
10 Nufinsa shi ne, yanzu, ta wurin ikkilisiya, a sanar da hikima iri dabam-dabam na Allah ga masu mulki, da masu iko a samaniya.
Inu yaliga ilikutiya, okulabhila Ikanisa, abhatangasha na abhobhuinga mulubhaju lwa mulwile bhabhone okumenya mbala nyamfu ejobhusimuka jo bwengeso bhwa Nyamuanga.
11 Wannan shi ne madawwamin shirinsa, kuma an aikata shi ta wurin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōn )
Ganu gakabhonekene okulabhila obhwiganilisha bwa kajanende bhunu bhwakumiye munda ya Kristo Yesu Latabhugenyi weswe. (aiōn )
12 A cikinsa, kuma ta wurin bangaskiya a cikinsa ne muke da ƙarfin halin zuwa kusa da Allah gabagadi.
Kulwokubha mu Kristo chili no bhuyali no bhutulo bhwo kwingila kwo bhuyali ingulu ye likilisha lyeswe kumwene.
13 Don haka, ina roƙonku kada ku fid da zuciya saboda abin da ake yi mini a nan. Ai, saboda ku ne nake shan wahalolin nan, wannan kuwa ɗaukakarku ce.
Kulwejo enibhasabha mutaja kwitimata ku lwokunyansibhwa kwani ingulu yemwe. Ganu nikushyo lyemwe.
14 Saboda wannan ne nake a durƙushe a gaban Uba,
Kwa insonga eyo enibhuma ebhijwi ku Lata.
15 wanda ya ba wa kowane iyali a sama da ƙasa suna.
unu kumwene bhuli lwibhulo mulwile na ingulu ye chalo yabhilikiwe lisina.
16 Ina addu’a cewa daga yalwar ɗaukakarsa zai ƙarfafa ku da iko daga ciki ta wurin Ruhunsa.
Enisabha ati abhone okubhabhonekesha, okulubhana no bhunibhi bhwa likusho lyae, abhakole kusimbagilila kwa managa okulabhila Omwoyo gwae, unu ali munda yemwe.
17 Ina addu’a domin Kiristi yă zauna a cikin zukatanku ta wurin bangaskiya. Ina kuma addu’a saboda ku da kuka kahu sosai cikin ƙauna,
Enisabhwa ati Kristo alame munda ye mioyo jemwe okulabhila elikilisha.
18 don ku sami iko, tare da dukan tsarkaka, ku fahimci fāɗi, tsawo, da kuma zurfin ƙaunar Kiristi take.
Enisabha ati mubhe na litako no bhwambilo bhwe lyenda lyae. Mubhe mulyenda lyae koleleki mubhone okusombokelwa, amwi na bhanu bhekilisishe, kutyo obhugaji, nobhulela bhwe lyenda lya Kristo.
19 Ku kuma san wannan ƙauna wadda ta fi gaban sani, domin a cika ku da dukan cikar Allah.
Enisabhwa ati mumenye obhukulu bhwe lyenda lya Kristo, bhunu obhukila obhwiganilisha. Mkole ganu koleleki mwijushwe no bhulengelesi bhwona bhwa Nyamuanga.
20 Bari ɗaukaka ta tabbata a gare shi shi wanda yake da ikon yin aiki a cikinmu, yana kuma aikata abubuwa fiye da dukan abin da muke roƙo, ko muke tunani.
Nawoli kumwene unu katula okukola bhuli musango, okukila ganu echisabhwa na ganu echiganilisha, okulabhila amanaga gaye ganu agakola emilimu munda yeswe,
21 Bari ɗaukaka ta tabbata a gare shi a cikin ikkilisiya da kuma a cikin Kiristi Yesu, har yă zuwa dukan zamanai, har abada abadin! Amin. (aiōn )
kumwene libhe ekushyo munda ya likanisa na mu Kristo Yesu kwa maimbo gona kajanende na kajanende. Jibhekutyo. (aiōn )