< Afisawa 3 >
1 Saboda haka, ni Bulus, na zama ɗan kurkuku na Kiristi Yesu saboda ku Al’ummai.
Ku nsoko a iki unene, Paulo, inge ni mutugwaa wang'wa Yesu Kristo kunsoko anyu, Mahi.
2 Na tabbata kun ji labarin hidimar alheri na musamman da Allah ya ba ni dominku.
Hangi nihuiie nia kina migulyee migulya a milimo nua ukende nua ng'wi Itunda nai uninkiiye ku nzila anyu.
3 Wannan wasiƙa za tă faɗa muku kaɗan game da yadda Allah ya bayyana mini shirinsa na asiri.
Ku mukilisilya kupumiila ni mpyani a ukunukulwa naza ukunukuwe kitalane. Uwu inge itai nai wipihile naza nu ukilisilye ku ukupimi ibada i lulya.
4 A yayinda kuke karanta wannan, za ku gane abin da na sani game da wannan shirin Kiristi.
Nu kusoma kutula aya, ukuhuma kulijya u upolo nu ane mu utai uwu nu i pihile kutula u Kristo.
5 Ba a sanar da wannan asiri wa wani a sauran zamanai ba, amma a yanzu an bayyana shi ta wurin Ruhu Mai Tsarki ga manzanninsa da annabawansa.
Ku ulelwa nu ungiiza u tai uwu shanga ai witumilwe umanyike ku ana a antu, iti ku itungili waikilwe kihenga ku ng'wau ng'welu ku atungwaa nai abaguwe nu unyakidagu.
6 Asirin nan kuwa shi ne cewa ta wurin bishara, Al’ummai sun zama waɗanda za su yi gādo tare da Isra’ila, sun zama gaɓoɓin jiki ɗaya, abokan tarayya kuma ga alkawaran nan a cikin Kiristi Yesu.
Uu tai uwu nu ipihile inge i antu nia mahi ni anya muhangu i itu ni atungwaa i itu nia muili. Inge anya muhangu palung'wi nu wigombya nu ang'wa ki Kristo Yesu kukiila nkani ninza.
7 Na zama bawan wannan bishara ta wurin baiwar alherin Allah da aka yi mini ta wurin ikonsa da yake aiki a cikina.
Hangi ku ili nazipigwe munyamilimo ku isongeelyo ni la ukende nu ang'wi Itunda nai upumigwe kitalane ku kiila witumi nua ngulu akwe.
8 Ko da yake ni ba kome ba ne a cikin dukan mutanen Ubangiji, aka ba ni wannan baiwa mai daraja don in faɗa wa Al’ummai cewa saboda Kiristi akwai albarkun da suka wuce gaban misali.
Itunda ai upumilye isongelyo ili kitalane, ga ni ni kutula unene inge muntu muniino nua ihi ku awo nai abaguwe kunsoko ang'wa Itunda. Isongeelyo ili inge uatakiwe kutanantilya imahi nkani ninza ni ikete u ugoli ni shanga wipekulwa nu ang'wa Kristo.
9 An zaɓe ni in bayyana wa dukan mutane shirin asirin nan wanda Allah, mahaliccin kome, ya ɓoye shekara da shekaru. (aiōn )
Utakiwe kuatanantilya antu ihi migulya a ntuni inge isigo la ng'wi Itunda nua kimpinyimpinyi. Uwu ige isigo naza latulaa lipihilwe ku miaka idu na kiile, hangi Itunda niiza uiumbile i intu yihi. (aiōn )
10 Nufinsa shi ne, yanzu, ta wurin ikkilisiya, a sanar da hikima iri dabam-dabam na Allah ga masu mulki, da masu iko a samaniya.
Ila ai latulaa kina, kukiila itekeelo, I atemi ni ngulu mu nkika ni yi ilunde alije kulinga nkika idu ni a upuumoo nua upolo nu ang'wi Itunda.
11 Wannan shi ne madawwamin shirinsa, kuma an aikata shi ta wurin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōn )
Aya aza azepumila kukiila isigo ni la kali na kali naza likondaniiye mukati ang'wa Kristo Yesu mukulu nu itu. (aiōn )
12 A cikinsa, kuma ta wurin bangaskiya a cikinsa ne muke da ƙarfin halin zuwa kusa da Allah gabagadi.
Kunsoko mung'wa Kristo kukete ugimya nu uhumi nua kingila ku ugimya kunsoko a uhuiili witu kung'wa akwe.
13 Don haka, ina roƙonku kada ku fid da zuciya saboda abin da ake yi mini a nan. Ai, saboda ku ne nake shan wahalolin nan, wannan kuwa ɗaukakarku ce.
Ku lulo kumulompa muleke kuhung'wa u ukata kunsoko anyu. Aya inge ikulyo ni lanyu.
14 Saboda wannan ne nake a durƙushe a gaban Uba,
Kunsoko iyi kutugama kung'wa Tata.
15 wanda ya ba wa kowane iyali a sama da ƙasa suna.
Ni iza ku ng'wenso kilandugu kilunde nu migulya ihi Itangilwe lina.
16 Ina addu’a cewa daga yalwar ɗaukakarsa zai ƙarfafa ku da iko daga ciki ta wurin Ruhunsa.
Kulompa kina walije kumukendepya, kupumiila nu ugoli ni ikulyo ni lakwe amuzipye ukomu ku ngulu kukiila ng'wau ng'welu nu akwe, na iza ukoli mukati anyu.
17 Ina addu’a domin Kiristi yă zauna a cikin zukatanku ta wurin bangaskiya. Ina kuma addu’a saboda ku da kuka kahu sosai cikin ƙauna,
Kulompa kina u Kristo wikie mukati a nkolo ni anyu kukiila uhuiili.
18 don ku sami iko, tare da dukan tsarkaka, ku fahimci fāɗi, tsawo, da kuma zurfin ƙaunar Kiristi take.
Kulompa kina mutule ni itina nu musingi nua ulowa nu akwe. Mutule mu ulowa nu akwe iti muhume kulinga palung'wi ni ihi nia huiie ni yili uugali, nu ulipu, nu unyansuku, nu ulundu nua ulowa nu ang'wa Kristo.
19 Ku kuma san wannan ƙauna wadda ta fi gaban sani, domin a cika ku da dukan cikar Allah.
Kulompa kina mulinge kina u ukulu nua ulowa nua ang'wa Kristo, naza ukilinkiie u ulingi. Mitume aya iti mizuligwe nu ukondaniili wihi nu ang'wi Itunda.
20 Bari ɗaukaka ta tabbata a gare shi shi wanda yake da ikon yin aiki a cikinmu, yana kuma aikata abubuwa fiye da dukan abin da muke roƙo, ko muke tunani.
Hangi itungili kung'wakwe ng'wenso nu uhumile kituma kila ikani kukilinkiila ni ihi ni kuumulompa ang'wi ni ku umasigiila, kukiila ngulu nakwe ni ituma milimo mukati itu.
21 Bari ɗaukaka ta tabbata a gare shi a cikin ikkilisiya da kuma a cikin Kiristi Yesu, har yă zuwa dukan zamanai, har abada abadin! Amin. (aiōn )
Kung'waakwe ng'wenso itule ikulyo mukati i Itekeelo nu mung'wa Kristo Yesu ku ulelwa wihi nua kali ni kali. Amina (aiōn )