< Afisawa 2 >
1 Ku kam, a dā ku matattu ne saboda laifofinku da kuma zunubanku.
Ndavule mulivuo kuuti mufwile mu vuhosi ni nyivisinu.
2 Kun yi rayuwa kamar yadda sauran mutanen duniya suke yi, cike da zunubi, kuna biyayya ga sarki masu ikon sarari sama, wato, ruhun nan da yanzu yake aiki a cikin masu ƙin biyayya ga Allah. (aiōn )
Lukale mu agha kuuti ulwakwasia mukalutile kuling'ana nuvnsiki ughwa iisi iji. ukale muluta kuvingilila untemi ughwa vutavulilua ughwa vulanga. Iiji je mhepo jamwene jula juno ivomba imbombo mu vaana agagalusi. (aiōn )
3 Dukanmu a dā mun yi irin rayuwan nan a cikinsu, muna bin kwaɗayi da sha’awace-sha’awacen jikunanmu da tunaninmu. Kamar sauran mutane, mun cancanci fushin Allah.
Usue tweni apuo pa vwasio tukale mun'kate mu aava vano na vitike. Tulyale tuluta ndavule uvu noghelelua uvuvivi vwa mavili ghitu. Tulyale tuvomba uvughane vwa m'bili na kukagula kulyusue. Tulyale va vutengulilo avaana ava lukwelo ndavule avange.
4 Amma saboda yawan ƙaunar da yake mana, Allah, wanda yake mai yawan jinƙai,
Looli u Nguluve ghwe mwinga ghwa lusungu ulwakuva ulughano lwa mwene lukome luno atughanile usue.
5 ya ba mu rai sa’ad da ya tashe Kiristi daga matattu. Ta wurin alherin Allah ne aka cece ku.
Unsiki ghuno tukale vafue nu vuhosi vwitu, alyatuletile palikimo mu vukalo uvupia mun'kate mwa Kilisite. Kulusungu kwekuuti mupokilue.
6 Allah ya tashe mu tare da Kiristi, ya kuma ba mu wurin zama tare da shi a cikin mulkin samaniya.
U Nguluve alya tusyusisie palikimo na pikutuviika kukukala palikimo pala pavulanga mun'kate mwa Kilisite Yesu.
7 Allah ya yi haka domin a tsararraki masu zuwa yă nuna yalwar alherinsa da ya wuce misali, an bayyana alheransa da ya yi mana ta wurin Kiristi Yesu. (aiōn )
Alyavombile n'diiki kuuti munsiki ghuno ghukwisaanoghile kukutusona uvumofu uvukome uvwa lusungu lwa mwene. Ikutusona usue iili kusilanija vuhugu vwa mwene mun'kate mwa Kilisite Yesu. (aiōn )
8 Allah ya cece ku ta wurin alheri sa’ad da kuka ba da gaskiya. Wannan kuwa ba yinku ba ne, kyauta ce daga Allah.
Mulusungu mupokilue musila ija lwitiko. Ulu naluhumile kulyumue. Luvonolo lwa Nguluve.
9 Ba kuwa saboda aikin lada ba, don kada wani yă ɗaga kai.
Najihumilanila ni mbombo. Ku isio nakwangavisaghe nambe jumo ughwa kughinia.
10 Ai, mu aikinsa ne, an sāke halittarmu a cikin Kiristi Yesu musamman domin mu yi kyawawan ayyuka, waɗanda Allah ya tanadar mana tun da fari, mu yi.
Ulwakuva usue tuli mbombo ja Nguluve, tupelilue mwa Kilisite Yesu kuvomba imbombo inono. Nimbombo iisi sino u Nguluve alya tuvikile kuhumila pa vukulu vwimila usue, ulwakuuti tughendelelaghe mu isio.
11 Saboda haka, ku tuna dā ku Al’ummai ne bisa ga haihuwa, waɗanda kuma ake kira masu “kaciya” sukan kira ku “marasa kaciya” (ga shi kuwa, kaciyar nan ta jiki ce, wadda ake yi da hannu).
Pauluo mukumbukaghe kuuti pa mwande paala mulyale vaanhu va paanji mu lwa m'biili. Mutambulua “Mwevasila kudumulua” ku kila kino kitambulua vu dumulua vwa m'biili vuno vuvombua na mavoko gha vaanhu.
12 Ku kuma tuna a lokacin ba ku san Kiristi ba. A ware kuke daga mutanen Isra’ila, ba ku kuma da dangantaka da alkawaran da Allah ya yi da su. Kun yi zama a duniyan nan babu bege kuma babu Allah.
Kunsiki ughuo mulyabaghulue nu Kilisite. Mulyale va hesia muvaanhu va Israeli. Mulyale va hesia mulufingo lwa kufingana. Mulyale vasila vwa kyang'haani kunsiki ghuno ghukwisa. Mulyale vasila Nguluve mu iisi.
13 Amma yanzu a cikin Kiristi Yesu, ku da dā kuke can da nesa an kawo ku kusa ta wurin jinin Kiristi.
Looli lino mwa Kilisite u Yesu umue mwevano pakali apuo mulyale patali nu Nguluve muletilua pipi nhu Nguluve mu danda ja Kilisite.
14 Gama shi kansa shi ne salamarmu, shi ne ya kawo ƙungiyoyi biyu suka zama ɗaya, ya kuma rushe katangan nan ta ƙiyayya wadda ta raba mu.
Ulwakuuva umwene ghwe lutengano lwitu. Alya vombile vavili kuva jumo. Vwimila um'bili ghwa mwene alyananginie uluvumba lwa vugalung'ani vuno vulya tughavinie, uvulugu uvuo.
15 Kiristi ya ba da jikinsa don yă kawar da doka da dukan umarnanta da kuma ƙa’idodinta. Ya yi haka domin yă halicci sabuwar zuriya daga zuriyoyin nan biyu. Ta haka kuma ya kawo salama tsakaninsu.
Kuuti alyimisie indaghilo sa lulaghilo nuvutavike ulwakuuti apeele umuunhu jumo umpia mun'kate mwa mweene. Akaviika ulutengano.
16 A kan gicciye, Kiristi ya kawar da ƙiyayyar da take tsakaninmu da juna. Ya kuma kawo sulhu tsakaninmu da Allah.
Alyavombile vulevule ulwakuuti aghasambanie amapugha ghavili agha vaanhu kuuva m'bili ghumo kwa Nguluve kukilila ku kikovekano. Ku siila ja kikovekano alya budile uvulugu.
17 Ya zo ya yi muku wa’azin salama; ku da kuke nesa da shi, ya kuma yi wa waɗanda suke kusa.
U Yesu alisile na kupulisia ulutengano kulyumue umue mwevano mulyakutali nulutengano kuvaala vano valya pipi.
18 Gama ta wurinsa dukanmu za mu iya zuwa gun Uba ta wurin Ruhu guda.
Ulwakuva ku sila ija Yesu usue tweeni vaviili tuli nuvwelefu kwa Mhepo jula jumo kukwingila kwa Nhaata.
19 Don haka, yanzu ku ba baƙi ba ne, ku kuma ba bare ba ne. Ku’yan ƙasa ne tare da mutanen Allah, iyalin gidan Allah kuma.
Pa uluo, umue mwe vaanhu mwe vapanji namulimulughendo na kuuva vahesia kange. Looli muli vanakaja palikimo navala avabaghulua vwimila u Nguluve na kuuva valetamola munyumba ja Nguluve.
20 Ku gini ne wanda manzanni da annabawa suke tushensa, Kiristi kuma shi ne dutse mafi muhimmanci na ginin.
Mujengilue mulwalo lwa vasung'ua nava viili. Ukilisite yesu jujuoalyale ghwe livue ilivaha ilya pa nguuto.
21 Ta wurinsa ne dukan ginin yake a haɗe, shi ne kuma yake sa ginin yă yi girma, yă zama haikali mai tsarki domin Ubangiji.
Vwimila umue lijengo lyooni lilunganisivue palikimo na kukula heene nyumba ja kufunyila ija Mutwa.
22 Ku ma sashe ne na wannan ginin da Kiristi ya yi inda Allah yake zaune ta wurin Ruhunsa.
Mwe mun'kate mwa mwene umue najumue mujengua palikimo heene pe pala apakukala apa Nguluve mwa Mhepo.