< Afisawa 2 >
1 Ku kam, a dā ku matattu ne saboda laifofinku da kuma zunubanku.
Mmanganyanji mwashinkuwanganga kwa ligongo lya yambi yenunji.
2 Kun yi rayuwa kamar yadda sauran mutanen duniya suke yi, cike da zunubi, kuna biyayya ga sarki masu ikon sarari sama, wato, ruhun nan da yanzu yake aiki a cikin masu ƙin biyayya ga Allah. (aiōn )
Yeneyo imwatendangaga bhukala nkukagulila ikubho ya pa shilambolyo pano, nnikunkagulilanga nkulungwa jwa mashili ga maoka ga kumaunde, lioka atagwala bhandunji bhakakwaakundanga a Nnungu. (aiōn )
3 Dukanmu a dā mun yi irin rayuwan nan a cikinsu, muna bin kwaɗayi da sha’awace-sha’awacen jikunanmu da tunaninmu. Kamar sauran mutane, mun cancanci fushin Allah.
Numbe nkali tubhowe uwe, bhukalago putwaaliji malinga bhanganyabho, tulitenda indu ilokolilwa na shiilu, tulikagulila ilokoli ya lunda na shiilu, nibha bhana bha nnjmwa ja a Nnungu malinga bhananji.
4 Amma saboda yawan ƙaunar da yake mana, Allah, wanda yake mai yawan jinƙai,
Ikabheje a Nnungu bhashikola shiya sha kaje na bhanakutupinga kwa punda,
5 ya ba mu rai sa’ad da ya tashe Kiristi daga matattu. Ta wurin alherin Allah ne aka cece ku.
nkali putwaliji tuwile muilebho yetu, gubhatuyushiye pamo na a Yeshu Kilishitu, yani, tushitapulwa kwa nema ja a Nnungu.
6 Allah ya tashe mu tare da Kiristi, ya kuma ba mu wurin zama tare da shi a cikin mulkin samaniya.
Nkulundana kwetu na a Yeshu Kilishitu tushiyuywa pamo na bhenebho, nkupinga tukatagwale na bhenebho muupalume gwabho.
7 Allah ya yi haka domin a tsararraki masu zuwa yă nuna yalwar alherinsa da ya wuce misali, an bayyana alheransa da ya yi mana ta wurin Kiristi Yesu. (aiōn )
Nkupinga kwa mobha gakwiyago, bhalanguye nema jabho gwangali mpelo kwa uguja gwabho gubhakutupa uwe nkulundana na a Yeshu Kilishitu. (aiōn )
8 Allah ya cece ku ta wurin alheri sa’ad da kuka ba da gaskiya. Wannan kuwa ba yinku ba ne, kyauta ce daga Allah.
Pabha tushigombolwa kwa nema ja a Nnungu kwa ngulupai. Genega gangatendeka kwa tumbilila kwenunji, ikabhe kwa nema ja a Nnungu.
9 Ba kuwa saboda aikin lada ba, don kada wani yă ɗaga kai.
Numbe nngabha kwa itendi yenunji mwashayenenji, mundu anakole shakwiiniya.
10 Ai, mu aikinsa ne, an sāke halittarmu a cikin Kiristi Yesu musamman domin mu yi kyawawan ayyuka, waɗanda Allah ya tanadar mana tun da fari, mu yi.
Pabha uwe iumbe ya a Nnungu, kwa lundana kwetu na a Yeshu Kilishitu, bhashinkutupanganya nkupinga tutende ya mmbone, ibhatubhishile a Nnungu kuumila bhukala tuitende.
11 Saboda haka, ku tuna dā ku Al’ummai ne bisa ga haihuwa, waɗanda kuma ake kira masu “kaciya” sukan kira ku “marasa kaciya” (ga shi kuwa, kaciyar nan ta jiki ce, wadda ake yi da hannu).
Kwa ligongo lya genego, nkumbushilanje kuti mmanganyanji bhukalago, pumwalinginji bhandu bha ilambo ina, pumwashemwangaga bhalenje, na Bhayaudi pubhashemwangaga bhajalukenje, yani kujaluka kwa nshiilu kutendeshe kwa makono ga bhandunji.
12 Ku kuma tuna a lokacin ba ku san Kiristi ba. A ware kuke daga mutanen Isra’ila, ba ku kuma da dangantaka da alkawaran da Allah ya yi da su. Kun yi zama a duniyan nan babu bege kuma babu Allah.
Gene mobha gala nkalinginjiji tome na a Kilishitu, pumwalinginji kwataliya na nkumbi gwa Ishilaeli, bhajeninji bhangalinginji malagano ga malajilo gala. Mwaibhelelenje bhandu bhangalinji sha kulupalila shoshowe, bhandu bhakakwaamanyanga a Nnungu.
13 Amma yanzu a cikin Kiristi Yesu, ku da dā kuke can da nesa an kawo ku kusa ta wurin jinin Kiristi.
Mmanganyanji mwatalikengenenje na a Nnungu, nnaino nshilundanywanga kwa minyai jabho a Kilishitu.
14 Gama shi kansa shi ne salamarmu, shi ne ya kawo ƙungiyoyi biyu suka zama ɗaya, ya kuma rushe katangan nan ta ƙiyayya wadda ta raba mu.
Pabha a Kilishitu bhayene bhashikutupeleshela ulele, ni kututenda tubhe shindu shimo Bhayaudi na bhangabha Bhayaudi. Kwa shiilu shabho gubhabhomwele likumba lyatugebhenye nibhoneka mbuti bhamagongo.
15 Kiristi ya ba da jikinsa don yă kawar da doka da dukan umarnanta da kuma ƙa’idodinta. Ya yi haka domin yă halicci sabuwar zuriya daga zuriyoyin nan biyu. Ta haka kuma ya kawo salama tsakaninsu.
Gubhashoshiye shalia ja a Musha na amuli yakwe na ibhagu yakwe, nkupinga bhaatamikanje pamo bhene bhalinginji makundi gabhili kwa nneyo gubhatendile ulele.
16 A kan gicciye, Kiristi ya kawar da ƙiyayyar da take tsakaninmu da juna. Ya kuma kawo sulhu tsakaninmu da Allah.
Kwa shiwo shabho munshalabha, a Kilishitu gubhaatamikenje pamo, makabhila gabhili nibha shindu shimo nikwaabhujanabhonji kwa a Nnungu.
17 Ya zo ya yi muku wa’azin salama; ku da kuke nesa da shi, ya kuma yi wa waɗanda suke kusa.
Bhai, a Kilishitu gubhaishe kuulunguya Ngani ja Mmbone ja ulele kwenu mmanganyanji mwalinginji bhandu bha ilambo ina nkaabhandishilenjeje a Nnungu, ulele gubhe na Bhayaudi bhalinginji tome na a Nnungu.
18 Gama ta wurinsa dukanmu za mu iya zuwa gun Uba ta wurin Ruhu guda.
Pabha kwa ligongo lya bhenebho, uwe tubhowe Bhayaudi na bhangabha Bhayaudi tunakombola kwaabhandishila Atati, Mmbumu jumo.
19 Don haka, yanzu ku ba baƙi ba ne, ku kuma ba bare ba ne. Ku’yan ƙasa ne tare da mutanen Allah, iyalin gidan Allah kuma.
Bhai, kuumila nnaino, mmanganyanji nngabha mmajeninji eu bhapitanga mpanda, ikabhe mmashilambo pamo na bhandunji bha ukonjelo, bhandu bha likaja lya a Nnungu.
20 Ku gini ne wanda manzanni da annabawa suke tushensa, Kiristi kuma shi ne dutse mafi muhimmanci na ginin.
Punninginji malinga nyumba jishenjilwe ukoto na mitume na ashinkulondola bha a Nnungu na a Yeshu Kilishitu bhayene ni liganga likulu lya pandumba.
21 Ta wurinsa ne dukan ginin yake a haɗe, shi ne kuma yake sa ginin yă yi girma, yă zama haikali mai tsarki domin Ubangiji.
Nkulundana na Bhenebho nyumba jowe jinakamulana nibha mbuti liekalu lya ukonjelo lya Bhakulungwa.
22 Ku ma sashe ne na wannan ginin da Kiristi ya yi inda Allah yake zaune ta wurin Ruhunsa.
Nkulundana na a Yeshu Kilishitu, na mmanganyanji nnashimilikwanga pamo na bhananji, mmanganje ndamo ja a Nnungu kupitila Mbumu jwabho.