< Afisawa 2 >

1 Ku kam, a dā ku matattu ne saboda laifofinku da kuma zunubanku.
I vy jste kdysi byli pod kletbou, navždy odděleni od Boha svými hříchy.
2 Kun yi rayuwa kamar yadda sauran mutanen duniya suke yi, cike da zunubi, kuna biyayya ga sarki masu ikon sarari sama, wato, ruhun nan da yanzu yake aiki a cikin masu ƙin biyayya ga Allah. (aiōn g165)
Stejně jako všichni ostatní jste podléhali moci nepřátelské Bohu, která se rozprostírá nad světem a dosud je činná v lidech, kteří se Bohu vzpírají. (aiōn g165)
3 Dukanmu a dā mun yi irin rayuwan nan a cikinsu, muna bin kwaɗayi da sha’awace-sha’awacen jikunanmu da tunaninmu. Kamar sauran mutane, mun cancanci fushin Allah.
Právě takoví jsme bývali i my. Žili jsme si dle vlastní libosti, pro své vlastní sobecké zájmy a tak jsme propadli Božímu trestu jako všichni ostatní.
4 Amma saboda yawan ƙaunar da yake mana, Allah, wanda yake mai yawan jinƙai,
Ale Bůh tak nekonečně milosrdný, miloval nás do té míry,
5 ya ba mu rai sa’ad da ya tashe Kiristi daga matattu. Ta wurin alherin Allah ne aka cece ku.
že vzkřísil Krista, a tak nás, navždy ztracené pro naše hříchy, obdaroval novým životem. Jen Boží dobrotě máme co děkovat za tuto záchranu!
6 Allah ya tashe mu tare da Kiristi, ya kuma ba mu wurin zama tare da shi a cikin mulkin samaniya.
Když vzkřísil Ježíše, vzkřísil s ním i nás, a když ho vyvýšil až do nebe, vyvýšil tam i nás.
7 Allah ya yi haka domin a tsararraki masu zuwa yă nuna yalwar alherinsa da ya wuce misali, an bayyana alheransa da ya yi mana ta wurin Kiristi Yesu. (aiōn g165)
A teď může komukoliv předložit důkaz své přebohaté dobroty, patrné v tom, co pro nás Kristovým prostřednictvím vykonal. (aiōn g165)
8 Allah ya cece ku ta wurin alheri sa’ad da kuka ba da gaskiya. Wannan kuwa ba yinku ba ne, kyauta ce daga Allah.
Je to skutečně milost, že jste zachráněni. Sami k tomu nemůžete přidat nic, než že s důvěrou přijmete, co Bůh pro vás učinil.
9 Ba kuwa saboda aikin lada ba, don kada wani yă ɗaga kai.
Na své záchraně nemáte vlastní zásluhy. Je to Boží dar. Sami nemáme nic, s čím bychom se před Bohem mohli pochlubit.
10 Ai, mu aikinsa ne, an sāke halittarmu a cikin Kiristi Yesu musamman domin mu yi kyawawan ayyuka, waɗanda Allah ya tanadar mana tun da fari, mu yi.
On sám z nás udělal to, co jsme, a schopnost k dobrým skutkům jsme rovněž dostali od něho. Proto je od nás samozřejmě právem očekává.
11 Saboda haka, ku tuna dā ku Al’ummai ne bisa ga haihuwa, waɗanda kuma ake kira masu “kaciya” sukan kira ku “marasa kaciya” (ga shi kuwa, kaciyar nan ta jiki ce, wadda ake yi da hannu).
Pomyslete na to, čím jste kdysi byli. Pocházíte z národů, které židé pokládali za bezbožné a nečisté.
12 Ku kuma tuna a lokacin ba ku san Kiristi ba. A ware kuke daga mutanen Isra’ila, ba ku kuma da dangantaka da alkawaran da Allah ya yi da su. Kun yi zama a duniyan nan babu bege kuma babu Allah.
S Kristem jste neměli nic společného, nevztahovala se na vás žádná zaslíbení daná vyvolenému národu, nebyla pro vás tudíž naděje. Bůh pro vás neexistoval.
13 Amma yanzu a cikin Kiristi Yesu, ku da dā kuke can da nesa an kawo ku kusa ta wurin jinin Kiristi.
Nyní se situace zcela změnila: co pro vás dříve bylo nedosažitelné, to vám Kristovou zásluhou patří stejně, jako byste odjakživa k vyvoleným patřili.
14 Gama shi kansa shi ne salamarmu, shi ne ya kawo ƙungiyoyi biyu suka zama ɗaya, ya kuma rushe katangan nan ta ƙiyayya wadda ta raba mu.
15 Kiristi ya ba da jikinsa don yă kawar da doka da dukan umarnanta da kuma ƙa’idodinta. Ya yi haka domin yă halicci sabuwar zuriya daga zuriyoyin nan biyu. Ta haka kuma ya kawo salama tsakaninsu.
Kristus spojil to, co bylo nesmiřitelně rozděleno přehradou židovských zákonů, která dělila svět na dva tábory. Kristovou smrtí tato zeď padla a oba tábory, až dosud nepřátelské, byly spojeny v jednu Boží rodinu, v jedno tělo a tak konečně zavládl mír.
16 A kan gicciye, Kiristi ya kawar da ƙiyayyar da take tsakaninmu da juna. Ya kuma kawo sulhu tsakaninmu da Allah.
Ježíšův kříž obě strany smířil s Bohem, a tak zmizelo i vzájemné nepřátelství. Proto teď máme možnost všichni předstupovat před Boha Otce.
17 Ya zo ya yi muku wa’azin salama; ku da kuke nesa da shi, ya kuma yi wa waɗanda suke kusa.
18 Gama ta wurinsa dukanmu za mu iya zuwa gun Uba ta wurin Ruhu guda.
19 Don haka, yanzu ku ba baƙi ba ne, ku kuma ba bare ba ne. Ku’yan ƙasa ne tare da mutanen Allah, iyalin gidan Allah kuma.
Nemusíte se už cítit jako vetřelci a přivandrovalci do Božího domu, jste plnoprávnými členy jeho rodiny.
20 Ku gini ne wanda manzanni da annabawa suke tushensa, Kiristi kuma shi ne dutse mafi muhimmanci na ginin.
Proroci a apoštolové jsou základem, na němž stojíte; jeho ústředním kamenem je ovšem Kristus.
21 Ta wurinsa ne dukan ginin yake a haɗe, shi ne kuma yake sa ginin yă yi girma, yă zama haikali mai tsarki domin Ubangiji.
On spojuje všechny své věrné v jeden duchovní chrám
22 Ku ma sashe ne na wannan ginin da Kiristi ya yi inda Allah yake zaune ta wurin Ruhunsa.
a vy také spoluvytváříte tento Boží příbytek.

< Afisawa 2 >