< Afisawa 2 >

1 Ku kam, a dā ku matattu ne saboda laifofinku da kuma zunubanku.
It it daadonat it morri jangosh it shayiri beyon k'irk itne it teshi,
2 Kun yi rayuwa kamar yadda sauran mutanen duniya suke yi, cike da zunubi, kuna biyayya ga sarki masu ikon sarari sama, wato, ruhun nan da yanzu yake aiki a cikin masu ƙin biyayya ga Allah. (aiōn g165)
Manoor datsanatsi gond sha'ok'owa it sha'efoni, aaninwere jongatse fa'a shayiri angwotsi keewirwosha it alefoni, bíwere and azazeraw ashuwotsatse finiru kim shayironiye. (aiōn g165)
3 Dukanmu a dā mun yi irin rayuwan nan a cikinsu, muna bin kwaɗayi da sha’awace-sha’awacen jikunanmu da tunaninmu. Kamar sauran mutane, mun cancanci fushin Allah.
Nó jametswere haniye shinon bo dagotse no meets shunok'onat no maac' gawirwo shoydek'at sha'at no meets tewnok'o beyaatniye no teshi, k'oshwotskok'o no azeewon Ik' fayi shirotsne noteshi.
4 Amma saboda yawan ƙaunar da yake mana, Allah, wanda yake mai yawan jinƙai,
Ernmó Ik' maac' k'ewo ay b́ wottsonat noosh b́ detsts shuno een b́ wottsatse tuutson,
5 ya ba mu rai sa’ad da ya tashe Kiristi daga matattu. Ta wurin alherin Allah ne aka cece ku.
No morron k'irk nowotiyaloru Ik'o Krstosnton kashetswotsi no wotitwok'o woshre, it kashwere b́ s'aatone.
6 Allah ya tashe mu tare da Kiristi, ya kuma ba mu wurin zama tare da shi a cikin mulkin samaniya.
Ik'o Iyesus Krstosnton k'irotse tuuzt daritsi beyokoke bínton noon b́beezi.
7 Allah ya yi haka domin a tsararraki masu zuwa yă nuna yalwar alherinsa da ya wuce misali, an bayyana alheransa da ya yi mana ta wurin Kiristi Yesu. (aiōn g165)
Han b́k'alwere Krstos Iyesusn noosh k'eshdek't b́kiitsts doowonat bínton nutsiyetwo deshawo s'aati gaalo weet dúrwotsitse noosh kitsosha etniye. (aiōn g165)
8 Allah ya cece ku ta wurin alheri sa’ad da kuka ba da gaskiya. Wannan kuwa ba yinku ba ne, kyauta ce daga Allah.
It it kash imneti weeron wotts s'aatone, manwere Ik' ima bako itokikaliye.
9 Ba kuwa saboda aikin lada ba, don kada wani yă ɗaga kai.
Konwor asho b́ id'aawok'owa, kashiyit s'aato b́daatse finonaliye,
10 Ai, mu aikinsa ne, an sāke halittarmu a cikin Kiristi Yesu musamman domin mu yi kyawawan ayyuka, waɗanda Allah ya tanadar mana tun da fari, mu yi.
Noo Ik'o bal b́k'anits sheengo finefetsr nobetuwok'o Krstos Iyesus weeron aaniyi azeets Ik'i aztswots noone.
11 Saboda haka, ku tuna dā ku Al’ummai ne bisa ga haihuwa, waɗanda kuma ake kira masu “kaciya” sukan kira ku “marasa kaciya” (ga shi kuwa, kaciyar nan ta jiki ce, wadda ake yi da hannu).
Mansh eshe, bal it shwewon Ik'i ash woterawwotsi it teshtsok'o, Ayhdiwots ash kishon gofo boamtsosh it'fetst itsh gof amawwotsi ett boc'ashfok'o,
12 Ku kuma tuna a lokacin ba ku san Kiristi ba. A ware kuke daga mutanen Isra’ila, ba ku kuma da dangantaka da alkawaran da Allah ya yi da su. Kun yi zama a duniyan nan babu bege kuma babu Allah.
it Israe'el ashuwotsnton gonke deshawwots, Ik'o bí ashuwotssh b́jangitswtsats need'iyets aap'i taarwotssho ib wottswots, datsanatsnowere it jangiru ik keewalonat Ik'alon beyirwots, manorowere Krstosatse wokat it teshtsok'o gawde'ere.
13 Amma yanzu a cikin Kiristi Yesu, ku da dā kuke can da nesa an kawo ku kusa ta wurin jinin Kiristi.
Andmó it haniyere shin wokat teshtswots Krstos Iyesusn wotdek'at b́s'atson t'inrte.
14 Gama shi kansa shi ne salamarmu, shi ne ya kawo ƙungiyoyi biyu suka zama ɗaya, ya kuma rushe katangan nan ta ƙiyayya wadda ta raba mu.
Noon k'ált teshtso fayi girgido b́meetson gáákt Ayhdiwotsnat Ik'i ash woterawwotsn ik woshtso nojeeno Krstosiye.
15 Kiristi ya ba da jikinsa don yă kawar da doka da dukan umarnanta da kuma ƙa’idodinta. Ya yi haka domin yă halicci sabuwar zuriya daga zuriyoyin nan biyu. Ta haka kuma ya kawo salama tsakaninsu.
Git jirmanotsitse bínton ikwotitwo ik handr asho azosh Muse nemi tzaziyonat b́ niwwotsi gaakt jeeno b́woshi.
16 A kan gicciye, Kiristi ya kawar da ƙiyayyar da take tsakaninmu da juna. Ya kuma kawo sulhu tsakaninmu da Allah.
Mask'aliyatse k'irtnwere s'aaleyar beyo k'aaúbazre, gitetswtsnowere ik atso woshdek't Ik'onton maniree.
17 Ya zo ya yi muku wa’azin salama; ku da kuke nesa da shi, ya kuma yi wa waɗanda suke kusa.
Waatnwere, wokat teshtswotssh itnat karnt teshts ayhudiwotsshowere jeen dooshiy aap'o nabre.
18 Gama ta wurinsa dukanmu za mu iya zuwa gun Uba ta wurin Ruhu guda.
Bíyatse tuutson no gitetswor ik shayiron jisheyr nihok t'inetwone.
19 Don haka, yanzu ku ba baƙi ba ne, ku kuma ba bare ba ne. Ku’yan ƙasa ne tare da mutanen Allah, iyalin gidan Allah kuma.
Mansh eshe it S'ayinwotsnton ik datsi ashuwotsnat Ik'i maa ashuwots itna bako haniyere okoon ibonat ashdatsi ashuwots itnaliye.
20 Ku gini ne wanda manzanni da annabawa suke tushensa, Kiristi kuma shi ne dutse mafi muhimmanci na ginin.
Woshetswotsnat nebiywotsn need'itsats agerte, ageyiru maamansh tungúshatse shutswotse kaatsde detset shúts kup'o Iyesus Krstosiye.
21 Ta wurinsa ne dukan ginin yake a haɗe, shi ne kuma yake sa ginin yă yi girma, yă zama haikali mai tsarki domin Ubangiji.
Maa eenmanu b́ jamon bín ikok desheyarr doonzo S'ayin Ik' moo wotarr eenetwe.
22 Ku ma sashe ne na wannan ginin da Kiristi ya yi inda Allah yake zaune ta wurin Ruhunsa.
Ik'o b́ shayiron bíts b́ beet moo wotosh itwere Krstosn tohaar ageetute.

< Afisawa 2 >