< Afisawa 1 >
1 Bulus, wanda Allah ya zaɓa don yă zama manzon Kiristi Yesu, Zuwa ga tsarkaka da suke a Afisa, da kuma suke amintattu cikin Kiristi Yesu.
Amo meloa dedei, na Bolo dedesa. Gode hamobeba: le, na da Yesu Gelesu Ea asunasi dunu esala. Dilia, Gode Ea fi dunu Efesase soge ganodini esalebe, dilia fisisu hame dawa: Yesu Gelesuma madelagi fi dunu, dilima na meloa dedesa.
2 Alheri da salama daga Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Ninia Ada Gode amola Hina Gode Yesu Gelesu, da hahawane iasu amola olofosu, dilima imunusa: na da dawa: lala.
3 Yabo ya tabbata ga Allah Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi, wanda ya kawo mana kowace albarka ta ruhaniya daga sama.
Ninia Hina Yesu Gelesu Ea Gode amola Ada, Ema nodone dawa: mu da defea. E da hahawane a: silibu hou, Hebene soge ganodini diala houdafa, amo ninima i dagoi.
4 Gama ya zaɓe mu a cikin Kiristi tun dā can, kafin ma a halicci duniya don mu zama masu tsarki da kuma marasa aibi a gabansa.
Musa: dafa, osobo bagade hame hahamoi eso amoga, ninia da hobea Ea fi dunu Yesuma madelagi dagoi hamoma: ne, Gode da ninima ilegei dagoi. Ninia hou afadenene hadigiwane amola ledo hamedei, Ea soge ganodini esalumusa: , amo hamoma: ne E da nini ilegei dagoi.
5 A cikin ƙauna, ya ƙaddara mu zama’ya’yansa na riƙo ta wurin Kiristi Yesu, bisa ga nufinsa na alheri.
E da ninima asigiba: le, musa: dafa nini dawa: i galu. E da Yesu Gelesu Ea hawa: hamobeba: le, nini da Ea mano agoane esaloma: ne, E da amo hamoma: ne dawa: i galu. E da hahawane amola hanaiba: le, amo hamoma: ne dawa: i galu.
6 Ya yi haka don mu yabi Allah saboda alherin da ya yi mana saboda mu na ƙaunataccen Ɗansa ne.
Amaiba: le Eagofe hawa: hamobeba: le amola Gode da ninima hahawane dogolegele iasu ida: iwane iabeba: le, ninia Godema nodone sia: mu da defea.
7 A cikinsa muka sami fansa ta wurin jininsa, wato, yafewar zunubanmu. Kiristi ya yi wannan saboda yawan alherin Allah
Ninia da Yesu Gelesu Ea maga: mega bidi lai dagoi. Amola Gode da Ea bagade gagui liligi bagohame ninima ia dagoiba: le, ninia wadela: i hou da gogolema: ne olofoi dagoi.
8 wanda ya ba mu babu iyaka tare da dukan hikima da fahimta.
Gode Ea dawa: su hou da bagadeba: le, Ea ninima hahawane dogolegele iasu liligi da bagadedafa. E da mae hihini, bagadedafa ninima iasu.
9 Allah ya yi abin da ya nufa, ya kuma sanar mana shirin asirin da ya riga ya shirya yă cika ta wurin Kiristi.
E da bagadewane dawa: beba: le, amola wamolegei liligi huluane dawa: beba: le, Ea hanai liligi huluane hamosu. E da Yesu Gelesu Ea loboga, Ea hawa: hamosu huluane dagomusa: dawa: i galu. Be amo wamolegei ilegesu, E da ninia dawa: ma: ne, ninima olelei.
10 Nufinsa ke nan, idan lokaci ya cika, yă harhaɗa dukan abubuwa a ƙarƙashin ikon Kiristi, wato, dukan abubuwan da suke sama da abubuwan da suke ƙasa.
Ea ilegei eso doaga: sea, E da amo ilegesu hawa: hamone dagomu. Ea ilegesu bai da agoane diala. Gode Ea hahamoi liligi huluane, Hebene ganodini liligi amola osobo bagade ganodini liligi, E da gilisili amoga Yesu Gelesu da Hinadafa afadafa fawane esaloma: ne hamomu.
11 A cikinsa ne kuma aka zaɓe mu mu sami gādo daga Allah, an kuwa ƙaddara mu ga haka bisa ga nufin wannan da yake zartar da dukan abubuwa yadda ya yi nufi yă yi.
Gode da hou amola liligi huluanedafa, Ea hanai defele hamosa. E da musa: dafa dawa: beba: le amola hanaiba: le, ninia da fa: no Ea fidafa, Gelesuma madelagi dagoi amo hamoma: ne, nini ilegei.
12 Manufar Allah ita ce cewa mu da muka fara sa bege a cikin Kiristi, mu yi zaman yabon ɗaukakar Allah.
Ninia da degabo Gelesu Ea hou dafawaneyale dawa: beba: le, dafawane hamoma: beyale dawa: lusu lai dagoi. Amaiba: le, ninia da Gode Ea hadigi hou amoma nodonanumu da defea.
13 An kuma haɗa ku a cikin Kiristi lokacin da kuka ji saƙon nan na gaskiya, wanda yake labari mai daɗi na cetonku. Da kuka ba da gaskiya, sai aka yi muku alamar shaida a cikinsa da Ruhu Mai Tsarki.
Dilia amola da sia: dafa, sia: Ida: iwane Gala amo da gaga: su hou dilima olelei, amo nababeba: le, Gode Ea fi ganodini misi. Dilia da Yesu Gelesu Ea hou dafawaneyale dawa: beba: le, Gode da dili lai dagoi amo olelema: ne, Ea musa: hahawane dogolegele imunu ilegele sia: i defele, dawa: digima: ne olelesu ilegesu dilima i. Amo da Ea A: silibu Hadigidafa Gala.
14 Ruhu Mai Tsarkin nan shi ne tabbacin da Allah ya yi na cewa zai ba mu kome da ya yi alkawari, har ya sa muka sani nan gaba Allah zai ceci waɗanda suke nasa. Wannan kuwa domin yabon ɗaukakarsa ne.
Gode da Ea hahawane dogolegele iasu huluane amola Ea hamobeba: le, ninia da halegale masunu, amo olelema: ne, E da Ea A: silibu Hadigidafa Gala ninima i dagoi. Ninia Ea hadigi hou dawa: beba: le, Ema nodone sia: mu da defea.
15 Saboda haka, tun lokacin da na ji labarin bangaskiyarku cikin Ubangiji Yesu da kuma ƙaunar da kuke yi wa dukan mutanen Allah,
Amaiba: le, na da musa: dilia Yesu Gelesuma dafawaneyale dawa: su hou amola dilia Gode Ea fi dunuma asigi bagade hou, amo nababeba: le,
16 ban fasa yin godiya saboda ku ba, ina tuna da ku cikin addu’o’ina.
na da mae yolesili, dilia hou dawa: beba: le, Godema nodone sia: ne gadolalu. Na da na sia: ne gadosu ganodini, dili dawa: lala.
17 Ina ta roƙo cewa Allah na Ubangijinmu Yesu Kiristi, Uba Maɗaukaki, yă ba ku Ruhun hikima da na ganewa, domin ku san shi da kyau.
Dilia da Gode Ea hou baligiliwane dawa: ma: ne, Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala Ea bagade dawa: su hou amola Gode Ea olelesu hou, amo E da dilima ima: ne na da Gode, Yesu Gelesu Ea Gode, ninia hadigi Adadafa Ema edegenana.
18 Ina kuma addu’a cewa zuciyarku tă waye don ku gane ko mene ne sa zuciyan nan da ya kira ku a kansa, ku kuma san darajar dukiyan nan wadda take ta mutanen Allah, wato, albarkunsa.
Na agoane adole ba: sa; Gode da dili Ea hadigi noga: le ba: ma: ne, dilia asigi dawa: su doasima: mu. Amola dafawane hamoma: beyale dawa: lusu E dilima ima: ne dili misa: ne sia: i, amo dilima olelema: ne, na da sia: ne gadosa. Amola hahawane hou E dilima ima: ne ilegele sia: i, amo dili noga: le dawa: ma: ne, na da sia: ne gadosa.
19 Ina addu’a ku san girman ikon Allah wanda ya wuce misali, wanda yake namu. Ikon da yake aiki a cikinmu, ɗaya ne da ikon nan
20 da ya tā da Kiristi daga matattu, ya kuma sa ya zauna a hannun damansa a cikin mulkin samaniya.
Ea gasa da nini (Ea hou lalegagui dunu) ninia dogo ganodini gasa bagadedafa hawa: hamonanebe, amo dilia dawa: ma: ne, na da Ema sia: ne gadosa. Amo gasa bagade hou da Gode da Ea gasaga, Yesu Gelesu bogole, wa: legadolesili, oule asili, Hebene soge ganodini Ea lobodafadili fima: ne sia: i, amo defele gala.
21 Yanzu yana mulki a kan dukan masu sarauta, da masu iko, da masu ƙarfi, da kuma masu mulki. Yana mulkin kome a wannan duniya, zai kuma yi mulkin duniya mai zuwa. (aiōn )
Gelesu da wali Hebene ouligisu dunu huluane, gasa bagade ouligisu dunu amola hina dunu huluanedafa, ilima Ouligisudafa esala. Wali Yesu Gelesu Ea Dio da osobo bagade ganodini ouligisu dio asuli dunu amola fa: no misunu osobo gaheabolo ganodini ouligisu dio asulimu dunu, amo ouligisu dunu huluane ilia dio bagadewane baligisa. (aiōn )
22 Allah ya sa kome a ƙarƙashin ikonsa, ya kuma ba shi iko a kan kome don amfanin ikkilisiya.
Gode da Yesu Gelesu liligi huluanedafa amoma osa: le heda: ma: ne, Ea emo haguduga ligisi. E da liligi huluanedafa amoma Hinadafa esaloma: ne, Gode da Yesu Gelesu Ea fa: no bobogesu fi ilima i dagoi.
23 Kuma ikkilisiya ce jikinsa; ta kuma cika da Kiristi, wanda ya cika kome ta kowace hanya.
Yesu Ea fa: no bobogesu fi da Ea da: i hodo esala. Gode Ea hou huluanedafa da Yesu Gelesu ganodini nabaiwane diala. Amola sese da Yesu Gelesu Ea hou amoga nabaiwane diala.