< Mai Hadishi 7 >

1 Suna mai kyau ya fi turare mai ƙanshi, kuma ranar mutuwa ta fi ranar haihuwa.
A ming te tah situi then lakah ah then tih dueknah hnin he a cun khohnin lakah then.
2 Gara a tafi gidan makoki da a je gidan biki, gama mutuwa ce ƙaddarar kowane mutum; ya kamata masu rai su lura da haka.
Nguekcoinah im la caeh te buhkoknah im la caeh lakah then. He tah hlang boeih kah a bawtnah coeng tih aka hing loh a lungbuei ah dueh saeh.
3 Baƙin ciki ya fi dariya, gama baƙin ciki yakan kawo gyara.
Konoinah he nueihbu lakah then. Maelhmai thaenah long ni lungbuei a voelphoeng sak.
4 Zuciyar masu hikima tana a gidan makoki, amma zuciya wawaye tana a gidan shagali.
Aka cueih kah lungbuei tah nguekcoinah im ah dae aka ang kah lungbuei tah kohoenah im ah om.
5 Gara ka saurari tsawatawar mai hikima da ka saurari waƙar wawaye.
Aka cueih kah tluungnah hnatun he tah aka ang laa aka hnatun hlang lakah then.
6 Kamar ƙarar ƙayar da take karce gindin tukunya, haka dariyar wawaye take. Wannan ma ba shi da amfani.
Am lae kah hling ol bangla aka ang kah nueihbu khaw om. Te dongah he khaw a honghi ni.
7 Zalunci yakan mai da mutum mai hikima wawa, cin hanci kuma yakan lalace hali.
Hnaemtaeknah loh hlangcueih a yan sak tih kutdoe loh lungbuei a poo sak.
8 Ƙarshen abu ya fi farkonsa, haƙuri kuma ya fi girman kai.
Ol bawtnah he a tongnah lakah then. Aka ueh kah mueihla he aka oek kah mueihla lakah then.
9 Kada ranka yă yi saurin tashi, gama fushi yana zama a cinyar wawaye.
Huesak hamla na mueihla neh let sak boeh. Konoinah he aka ang kah rhang dongah ni a kol.
10 Kada ka ce, “Me ya sa kwanakin dā sun fi waɗannan?” Gama ba daidai ba ne a yi irin waɗannan tambayoyi.
“Balae tih hnukbuet kah a tue aka om te tahae kah lakah a then la a om?” ti boeh. Te bang te cueihnah neh na dawt moenih.
11 Hikima, kamar gādo, abu mai kyau ne tana kuma da amfani ga waɗanda suka ga rana.
Cueihnah tah rho la then tih khomik aka hmu ham khaw hoeikhang.
12 Hikima mafaka ce takan kāre mutum kamar yadda kuɗi suke yi. Kiyayewar da hikima takan yi wa mai ita ita ce amfanin ilimi.
Cueihnah hlipkhup ah om he tangka hlipkhup kah om banghui ni. Tedae mingnah he tah rhoeikhangnah la om tih cueihnah long tah a kungmah te a hing sak.
13 Ku lura da abin da Allah ya yi. Wa zai iya miƙe abin da ya tanƙware?
Pathen kah bibi te hmu lah. Amah loh a khun sak te dueng hamla aka noeng te unim?
14 Sa’ad da al’amura suke tafiya daidai, ka yi farin ciki, amma sa’ad da suka lalace, ka tuna, Allah ne ya yi wancan shi ne kuma ya yi wannan. Saboda haka, mutum ba zai san wani abu game da nan gabansa ba.
A then tue vaengah tah a then la om. Tedae a yoethae tue vaengkah khaw hmu. He khaw dumlai dongah Pathen loh voeivang ah a khueh. Te daengah ni hlang loh a hnukah te pakhat khaw ahmu pawt eh.
15 A cikin rayuwan nan ta rashin amfani nawa, na lura da waɗannan abubuwa biyu, mai adalci yana hallakawa cikin adalcinsa, mai mugunta kuma yana tsawon rai cikin muguntarsa.
Kamah kah a honghi tue vaengah a cungkuem te ka hmuh. Amah kah duengnah dongah aka paltham hlang dueng om tih a boethae neh aka nguel halang khaw om.
16 Kada ka cika yin adalci, fiye da kima, kada kuma ka cika yin hikima, don me za ka hallaka kanka!
Aka dueng koek la om boel lamtah hoeikhangnah aih ham khaw cueih boeh. Balae tih namah na phae uh?
17 Kada ka cika yin mugunta, kada kuma ka cika yin wauta, don me za ka mutu kafin lokacinka?
Muep poehlip boel lamtah lunghmang la om boeh. Balae tih namah tue pawt vaengah na duek eh?
18 Yana da kyau ka kama ɗaya ba tare da ka saki wancan ba. Mai tsoron Allah zai guji wuce gona da iri.
He he na tuuk vaengah na kut te ke lamloh na hlah pawt ham then. Pathen aka rhih ham tah a cungkuem te a noeng.
19 Hikima takan sa mutum guda mai hikima yă yi ƙarfi fiye da masu mulki goma a cikin birni.
Cueihnah long tah aka cueih te khopuei kah aka om boei parha lakah khaw a tanglue sak.
20 Babu mai adalci a duniya wanda yake yin abin da yake daidai da bai taɓa yin zunubi ba.
Diklai hman ah hnothen a saii tih aka tholh pawh hlang dueng a om moenih.
21 Kada ka mai da hankali ga dukan abin da mutane suke faɗi, in ba haka ba wata rana za ka ji bayinka suna zaginka.
Ol a thui uh boeih te khaw na lungbuei pae boeh. Te pawt koinih na sal loh namah n'tap te na ya ve.
22 Gama kai kanka ka sani cewa sau da yawa ka zagi waɗansu.
Namah loh hlang tloe na tap te na lungbuei loh a voei a yet khaw a ming.
23 Dukan waɗannan na gwada su ta wurin hikima na kuma ce, “Na ƙudurta in zama mai hikima,” amma abin ya fi ƙarfina.
He boeih he cueihnah neh ka noemcai tih, “Ka cueih eh?,” ka ti dae kai lamloh lakhla laklo.
24 Ko da me hikima take, Abin ya yi mana zurfi ƙwarai, yana da wuyar ganewa, wa zai iya gane shi?
Te tla a om te khaw hla coeng tih a dung lakah dung coeng. Te te aka hmu te unim?
25 Saboda haka na mai da hankalina ga fahimi, don in bincika in nemi hikima da yadda aka tsara abubuwa, in kuma fahimci wawancin mugunta da haukar wauta.
Kamah neh ka lungbuei khaw, uepnah koikah halangnah neh anglatnah, lunghmangnah te ming ham neh yaam hamla, cueihnah neh poeknah tlap hamla ka maelh.
26 Sai na iske wani abin da ya fi mutuwa ɗaci mace wadda take tarko ne, wadda zuciyarta tarko ne wadda kuma hannuwanta sarƙa ne. Mutumin da ya gamshi Allah zai tsere mata, amma za tă kama mai zunubi.
A lungbuei te tluum neh soh la a tung tih a kut dongah pinyennah aka khueh huta he dueknah lakah khahing la ka hmuh. Pathen mikhmuh ah aka then tah anih aeng lamloh loeih suidae aka tholh tah anih loh a tuuk ni.
27 Malami ya ce, “Duba, abin da na gane ke nan. “Na tara abu guda da wani, don in gane tsarin abubuwa,
So lah he, thuituenkung loh a thui bangla poeknah hmuh hamla pakhat soah pakhat ka phoel.
28 yayinda nake cikin nema amma ban samu ba, sai na sami adali guda cikin dubu, amma ba mace mai adalci guda a cikinsu duka.
Te te ka hinglu loh a tlap pueng dae ka hmuh moenih. Thawngkhat khuiah tongpa pakhat ka hmuh dae te boeih lakli ah huta ka hmuh moenih.
29 Wannan ne kaɗai abin da na gane. Allah ya yi mutum tsab amma sai muka rikitar da kanmu.”
He bueng mah so lah. Pathen loh hlang he a thuem la a saii coeng dae amih loh phuengnah muep a tlap uh te ka hmuh.

< Mai Hadishi 7 >