< Mai Hadishi 7 >

1 Suna mai kyau ya fi turare mai ƙanshi, kuma ranar mutuwa ta fi ranar haihuwa.
Dunu eno da dima nodomusa: moloidafa hou hamonanoma! Amo hou da muni bagadega lai gabusiga: manoma amo baligisa. Amola dia bogosu eso da dia lalelegei eso baligisa.
2 Gara a tafi gidan makoki da a je gidan biki, gama mutuwa ce ƙaddarar kowane mutum; ya kamata masu rai su lura da haka.
Dia da heawini dibi diasu amoga ahoabe hou da lolo nabe diasu amoga masunu baligisa. Bai ninia huluane da bogosu ba: mu. Amola ninia esalebe eso amoga, amo hou dawa: mu da defea.
3 Baƙin ciki ya fi dariya, gama baƙin ciki yakan kawo gyara.
Da: i dioi hou da ousu hou baligisa. Dilia da: i dioi galea, odagi da da: i dioiwane ba: sa. Be dilia asigi dawa: su da asigilasa.
4 Zuciyar masu hikima tana a gidan makoki, amma zuciya wawaye tana a gidan shagali.
Nowa da dabuagado hahawane hou fawane dawa: sea da gagaoui gala. Bagade dawa: su dunu da bogosu amo dawa: lala.
5 Gara ka saurari tsawatawar mai hikima da ka saurari waƙar wawaye.
Gagaoui dunu da dima nodone sia: sea, amo da dia hou hame fidisa. Be bagade dawa: su dunu da dima gagabole sia: sea, amo da dia hou baligili noga: sa.
6 Kamar ƙarar ƙayar da take karce gindin tukunya, haka dariyar wawaye take. Wannan ma ba shi da amfani.
Gagaoui dunu da ousea, amo da aya: gaga: nomei laluga nesa fadagaga: la: be agoane gala. Amo da bai hamedei.
7 Zalunci yakan mai da mutum mai hikima wawa, cin hanci kuma yakan lalace hali.
Bagade dawa: su dunu da enomaba: le adodigili hamosea, e da gagaoui agoai hamosa. Di da hano sulugili lasea, dia hamobe hou da wadela: lesi dagoi ba: mu.
8 Ƙarshen abu ya fi farkonsa, haƙuri kuma ya fi girman kai.
Hou huluane ea dagosu da ea muni hamosu hou baligisa. Asaboi hou da gasa fi hou baligisa.
9 Kada ranka yă yi saurin tashi, gama fushi yana zama a cinyar wawaye.
Dia hedolo ougisu hou noga: le ouligima. Enoma gogonomosu hou da gagaoui agoai.
10 Kada ka ce, “Me ya sa kwanakin dā sun fi waɗannan?” Gama ba daidai ba ne a yi irin waɗannan tambayoyi.
Dilia da, “Hemone hou da waha hou bagadewane baligisu!” agoane mae sia: ma. Amo sia: da bai hame gala.
11 Hikima, kamar gādo, abu mai kyau ne tana kuma da amfani ga waɗanda suka ga rana.
Esalebe dunu huluane da bagade dawa: su hou lamu da defea. Bagade dawa: su da nana liligi labe defele gala.
12 Hikima mafaka ce takan kāre mutum kamar yadda kuɗi suke yi. Kiyayewar da hikima takan yi wa mai ita ita ce amfanin ilimi.
Bagade dawa: su hou da muni gagui defele, dia hou gaga: mu. Dafawane! Bagade dawa: su hou da dia hou fidisa amola dima gaga: su iaha.
13 Ku lura da abin da Allah ya yi. Wa zai iya miƙe abin da ya tanƙware?
Gode Ea hamoi hou dawa: ma! Gode Ea fefenowane hamoi amo nowa da mololesima: bela: ?
14 Sa’ad da al’amura suke tafiya daidai, ka yi farin ciki, amma sa’ad da suka lalace, ka tuna, Allah ne ya yi wancan shi ne kuma ya yi wannan. Saboda haka, mutum ba zai san wani abu game da nan gabansa ba.
Dima adi liligi noga: le hamosea, di nodoma. Bidi hamosu dima doaga: sea, Gode da hahawane hou amola bidi hamosu hou gilisili iasisa, amo dawa: ma. Dia da fa: no misunu hou hamedafa dawa:
15 A cikin rayuwan nan ta rashin amfani nawa, na lura da waɗannan abubuwa biyu, mai adalci yana hallakawa cikin adalcinsa, mai mugunta kuma yana tsawon rai cikin muguntarsa.
Na da esalusu hou da hamedei agoane ba: su. Be amo ganodini, na da hou huluane ba: i. Noga: i dunu da bogosu ba: mu. Be wadela: i hamosu dunu mogili da hahawane sedagawane esalumu.
16 Kada ka cika yin adalci, fiye da kima, kada kuma ka cika yin hikima, don me za ka hallaka kanka!
Amaiba: le, noga: idafa hou amola bagade dawa: su hou amo baligiliwane mae hamoma. Abuliba: le, dina: di fane legesala: ?
17 Kada ka cika yin mugunta, kada kuma ka cika yin wauta, don me za ka mutu kafin lokacinka?
Be baligili wadela: i hou amola gagaoui hou amola mae hamoma. Dia abuliba: le di da galuga bogoma: bela: ?
18 Yana da kyau ka kama ɗaya ba tare da ka saki wancan ba. Mai tsoron Allah zai guji wuce gona da iri.
Baligili wadela: idafa amola noga: idafa ele galu yolesima. Be nowa da Godema beda: i galea, da hahawane esalumu.
19 Hikima takan sa mutum guda mai hikima yă yi ƙarfi fiye da masu mulki goma a cikin birni.
Ouligisu dunu nabuane gala da moilai bai bagade ea hou fidisa. Be amo baligili, bagade dawa: su hou da osobo bagade dunu ea hou baligili fidisa.
20 Babu mai adalci a duniya wanda yake yin abin da yake daidai da bai taɓa yin zunubi ba.
Osobo bagedega, dunu afae da eso huluane mae giadofale, moloidafa hou hamonanebe, da hame esala.
21 Kada ka mai da hankali ga dukan abin da mutane suke faɗi, in ba haka ba wata rana za ka ji bayinka suna zaginka.
Dia hawa: hamosu dunu da dia hou gadele sia: daha amo nabasa: besa: le, dunu ilia sia: dabe huluane mae nabima.
22 Gama kai kanka ka sani cewa sau da yawa ka zagi waɗansu.
Di dawa: ! Disu amola da eso bagohamega eno dunu ilima gadele sia: su.
23 Dukan waɗannan na gwada su ta wurin hikima na kuma ce, “Na ƙudurta in zama mai hikima,” amma abin ya fi ƙarfina.
Amo hou huluane, na da na bagade dawa: su hou amoga adoba: su. Na da baligili bagade dawa: su lamusa: hanai galu. Be hamedei ba: i.
24 Ko da me hikima take, Abin ya yi mana zurfi ƙwarai, yana da wuyar ganewa, wa zai iya gane shi?
Esalusu ea bai da haboda: i, amo nowa dawa: ma: bela: ? Amo da ninia dawa: mu hamedei. Ninia dawa: mu gogolei.
25 Saboda haka na mai da hankalina ga fahimi, don in bincika in nemi hikima da yadda aka tsara abubuwa, in kuma fahimci wawancin mugunta da haukar wauta.
Be na da bagade dawa: lamusa: , sugulu hamosu. Na da bagade dawa: su hou amola na adole ba: su ea adole iabe amo dawa: ma: ne, dawa: musa: dawa: i galu. Na da gagaoui hou amo da wadela: idafa amo dawa: mu hanai galu.
26 Sai na iske wani abin da ya fi mutuwa ɗaci mace wadda take tarko ne, wadda zuciyarta tarko ne wadda kuma hannuwanta sarƙa ne. Mutumin da ya gamshi Allah zai tsere mata, amma za tă kama mai zunubi.
Na da gamoga: i liligi amo da bogosu baligisu ba: i dagoi. Amo da uda. Uda ea sasagesu hou da dima sanisu o efegesu agoai gala. E da ea loboga di nonogosea, sia: ine efe agoaiga di la: la: gimu. Dunu amo da Gode hahawane ba: ma: ne hamosa da amoga hobeamu dawa: , be agoai uda da wadela: i hamosu dunu gagulaligimu.
27 Malami ya ce, “Duba, abin da na gane ke nan. “Na tara abu guda da wani, don in gane tsarin abubuwa,
Sia: dabe Alofele Iasu Dunu da amane sia: i, “Dafawane! Na da dabe adole iasu hogobeba: le, na da afofadene ba: i dagoi.
28 yayinda nake cikin nema amma ban samu ba, sai na sami adali guda cikin dubu, amma ba mace mai adalci guda a cikinsu duka.
Na da dabe adole iasu eno hogoi helei be hame ba: i. Dunu gilisi1000 amo ganodini hogole, dunu amoga na da nodomusa: dawa: i, afae fawane ba: i. Be uda afae hamedafa ba: i.
29 Wannan ne kaɗai abin da na gane. Allah ya yi mutum tsab amma sai muka rikitar da kanmu.”
Amo fawane na da dawa: lai. Gode da nini moloiwane hamoi. Be nini fawane da nina: bu guga: lole hamoi.

< Mai Hadishi 7 >