< Mai Hadishi 5 >

1 Ka lura da matakanka sa’ad da ka tafi gidan Allah. Ka je kusa don ka saurara a maimakon miƙa hadaya kamar wawaye, waɗanda ba su san sun yi laifi ba.
Pathen im la na caeh vaengkah bangla na kho neh na khokan te ngaithuen. Te dongah hnatun hamla n'tawn uh he aka ang kah hmueih nawn lakah then. Amih loh boethae a saii te khaw ming uh pawh.
2 Kada ka yi subul da bakinka, kada zuciyarka tă yi garajen furta wani abu a gaban Allah. Allah yana sama kai kuma kana duniya, saboda haka, kada kalmominka su zama da yawa.
Pathen mikhmuh ah ol aka thak la na ka te let sak boel lamtah na lungbuei loe boel saeh. Pathen tah vaan ah om tih nang tah diklai ah ni na om. Te dongah na ol yol saeh.
3 Kamar yadda son cika buri yakan zo sa’ad da kana da yawan damuwa, haka jawabin wawa yake sa’ad da yake yawan magana.
Bibi a cungkuem vaengah mueimang khaw om tih olka a cungkuem vaengah hlang ang ol la poeh.
4 Sa’ad da ka yi alkawari ga Allah, kada ka ɓata lokaci wajen cika shi. Ba ya jin daɗin wawaye; ka cika alkawarinka.
Pathen taengah olcaeng na caeng vaengah na thuung ham uelh boeh. Na caeng bangla a thuung te aka ang kah kongaih moenih.
5 Gara kada ka yi alkawari, da ka yi amma ba ka cika ba.
Na caeng tih na thuung pawt lakah na caeng pawt te then.
6 Kada ka bar bakinka ya kai ga yin zunubi. Kada kuma ka kai ƙara wurin ɗan saƙon haikali cewa, “Alkawarin da na yi kuskure ne.” Me ya sa Allah yake fushi a kan abin da ka faɗa har yă lalatar da aikin hannuwanka?
Na pumsa te tholh sak hamla na ka te khueh boeh. Tohtamaeh kah te puencawn mikhmuh ah thui boeh. Na ol dongah balae tih Pathen thin a toek? Te dongah na kut dongkah bibi te a phae.
7 Yawan buri da yawan magana ba su da amfani. Saboda haka, ka ji tsoron Allah.
Mueimang a yet vaengah a honghi neh ol khaw yet. Te dongah Pathen te rhih laeh.
8 In ka ga ana zaluntar matalauta a wani yanki, ba a yin adalci, ana kuma tauye hakki, kada ka yi mamakin waɗannan abubuwa; domin akwai wani jami’in da yake bisa da wani, a bisansu biyu kuwa akwai wani.
Paeng ah khodaeng hnaemtaeknah khaw, tiktamnah neh duengnah lamloh pitnah na hmuh. Te te ngaihnah dongah khaw na ngaihmang sak boeh. A sang soah a sang la a dawn tih amih lakah sang lah ko.
9 Kowa yakan amfana da bunkasar amfanin ƙasa, sarki kansa yana samun riba daga gonaki.
Amah khohmuen aka tawn manghai loh a cungkuem dongah khohmuen kah rhoeikhangnah te amah la a dang.
10 Duk mai ƙaunar kuɗi ba ya samun isashe; duk ma ƙaunar dukiya ba ya ƙoshi da abin da yake samu. Wannan ma ba shi da amfani.
Tangka aka lungnah khaw tangka hah pawt tih boeinah aka lungnah te khaw a vueithaih a dang moenih. He khaw a honghi mai ni.
11 Kamar yadda kaya suke haɓaka, haka ma masu amfani da su. Kuma wane amfani ne suke ga mai shi in ba ciyar da idanunsa a kansu ba?
Hnothen a ping ham vaengah te te aka ca rhoek khaw pungtai uh. Te dongah a kungmah te tah a mik loh danyoe sawthong phoeiah tah balae a thoemthainah voel.
12 Barcin ma’aikaci daɗi gare shi, ko yă ci kaɗan ko da yawa, amma yalwar mai arziki ba ta barinsa yă iya yin barci.
Aka thotat tah a yol akhaw, a yet a caak akhaw a ih tui. Tedae hlanglen kah khobuh long tah amah te ih sak ham pataeng duem sak pawh.
13 Na ga wani mugun abu a duniya, arzikin da aka ajiye don yă cuce mai shi,
Boethae a om he khomik hmuiah a tloh la ka hmuh. Khuehtawn he a kungmah loh a ngaithuen akhaw amah yoethaenah ham ni.
14 ko kuwa dukiyar da ta ɓace ta wata hasara, har ya zama sa’ad da ya haifi ɗa, babu abin da ya bar masa.
Khuehtawn he bibi thae ah a paltham mai. Te dongah capa a sak akhaw a kut dongah pakhat pataeng a om moenih.
15 Tsirara mutum yakan fito daga cikin mahaifiyarsa, kuma kamar yadda ya fito, haka zai koma. Ba ya ɗaukan kome daga wahalarsa da zai riƙe a hannunsa.
A manu bung lamloh pumtling ha thoeng tih a caeh vaengah khaw a thoeng vaengkah banglam ni a. mael. A thakthaenah lamkah te pakhat pataeng a kut dongah a khuen hamla a phueih moenih.
16 Wannan ma mugun abu ne, Yadda mutum ya zo, haka zai koma, to, wace riba ce ya ci, da yake ya yi wahalar iska ce kawai?
Ha thoeng vaengkah bangla voeivang a caeh he khaw boeih thae tih tlo bal. Te dongah khohli hamla a thakthae he anih ham balae a rhoeikhangnah.
17 Duk rayuwarsa ya ci abinci a cikin duhu, da ɓacin rai mai tsanani, da azaba, da fushi.
Amah tue khuiah khaw hmaisuep ah a caak tih a tlohtat neh a thinhul ah muep hue a sak.
18 Sa’an nan na gane cewa abu mai kyau ne, daidai ne kuma mutum yă ci, yă sha, yă kuma ji daɗin aikin da ya yi a’yan kwanakin da Allah ya ba shi, gama wannan shi aka ƙaddara wa mutum daga faman wahalarsa a duniya a cikin’yan kwanakin da Allah ya ba shi a duniya, gama wannan shi ne rabonsa.
Sakthen la caak ham neh ok ham khaw, hnothen a hmuh ham khaw a then la ka hmuh coeng ne. Khomik hmui kah a hingnah khohnin tarhing la a thakthaenah cungkuem neh thakthae. A hingnah te Pathen loh anih taengah amah kah hamsum la a paek.
19 Ban da haka ma, sa’ad da Allah ya ba wa mutum dukiya da wadata, ya kuma ba shi zarafi yă ji daɗinsu, ya kuma amince da rabonsa, sai yă ji daɗin aikinsa, wannan kyauta ce ta Allah.
Pathen loh hlang boeih te a taengkah khuehtawn neh koeva a paek pai. Te dongah te lamloh a caak ham neh a hamsum a duen ham khaw, a thakthaenah khui lamloh kohoe sak ham khaw a taemrhai. He tah Pathen kah kutdoe rhoe ni.
20 Da ƙyar yake tunani a kan kwanakin rayuwarsa, domin Allah ya yarje masa, yă zauna da farin ciki.
Pathen loh kohoenah neh a lungbuei a phaep pah dongah a hingnah khohnin te puet poek pawh.

< Mai Hadishi 5 >