< Maimaitawar Shari’a 9 >

1 Ku ji, ya Isra’ila. Kuna gab da haye Urdun, ku shiga, ku kuma kori al’ummai da suka fi ku yawa, suka kuma fi ku ƙarfi, masu manyan biranen da suke da katangar da suka yi tsaye zuwa sama.
Oe Isarelnaw thai awh haw. Nangmouh hlak a thakasai e miphun hai thoseh, kalvan kadeng e rapan hoi ka kawi e khopuinaw hai thoseh,
2 Mutane ne masu ƙarfi, kuma dogaye, zuriyar Anakawa! Ai, kun ji akan ce, “Wa zai iya tsayayya da Anakawa?”
Anakim miphun hmalah bangtelah vai kangdue thai tie lawk na thai teh, na panue e Anakim miphun tie kalenpounge miphun hai thoseh, tuk nateh lawp hanelah atu Jordan tui raka tawmlei toe.
3 Amma ku zauna da sani a yau, cewa Ubangiji Allahnku, shi ne wanda ya ƙetare ya sha gabanku kamar wuta mai cinyewa. Zai hallaka su, zai rinjaye su a gabanku. Za ku kore su, ku kuma hallaka su nan da nan, yadda Ubangiji ya yi muku alkawari.
Hatdawkvah, na BAWIPA Cathut ni na hmalah a cei teh, ka kang e hmai patetlah ao teh, ahnimouh a raphoe vaiteh, na hmaitung vah, a tabo han tie hah na lungkuep awh. Cathut ni a dei e patetlah nang ni ahnimouh na pâlei awh vaiteh karang poung lah na raphoe awh han.
4 Bayan Ubangiji Allahnku ya kore su a gabanku, kada ku faɗa a zuciyarku, “Ubangiji ya kawo mu a nan, mu mallaki wannan ƙasa saboda adalcinmu ne.” A’a, saboda muguntar waɗannan al’umma ne ya sa Ubangiji ya kore su a gabanku.
BAWIPA na Cathut ni ahnimouh nang koehoi a pâlei hnukkhu, nang ni kaie lannae dawk doeh BAWIPA ni hete ram ka kut dawk na poe telah na pouk payon vaih. Hote miphunnaw hawihoeh e dawk BAWIPA ni ka hmaitung hoi a pâlei telah pouk awh.
5 Ba domin adalci ko mutuncinku ba ne ya sa za ku mallaki ƙasarsu; sai dai saboda muguntar al’umman nan ne ya sa Ubangiji Allahnku yana korinsu a gabanku don yă cika abin da ya rantse wa kakanninku, wato, Ibrahim, Ishaku da Yaƙub.
Na sak awh e hnokahawi dawk hai thoseh, lannae dawk hoi hai thoseh, hote ram a coe awh hane nahoeh. Hete miphunnaw hawihoeh dawk hoi thoseh, BAWIPA ni na pa Abraham, Isak, Jakop koe lawkkam e lawk hah, a caksak nahan na Cathut ni ahnimouh na hmalah hoi a pâlei e doeh.
6 Ku gane wannan, cewa ba domin adalcinku ba ne ya sa Ubangiji Allahnku yana ba ku wannan ƙasa mai kyau, ku mallaki, gama ku mutane masu taurinkai ne.
Hatdawkvah, na BAWIPA ni nama e na hawinae dawk hoi, kahawipoung e ram na poe e nahoeh, nang teh na lahuen ka cak e miphun doeh.
7 Ku tuna da wannan, kada kuma ku manta yadda kuka tsokane Ubangiji Allahnku, har ya yi fushi a hamada. Daga ranar da kuka bar Masar har sai da kuka isa nan, kuna ta tawaye wa Ubangiji.
Nang ni kahrawngum vah BAWIPA lung na khuek sak e hah, pahnim hanh. Izip ram hoi na tâco pasuek nah, hete hmuen koe na pha a totouh, BAWIPA koe taran lah na thaw awh.
8 A Horeb, kun tayar wa Ubangiji har ya yi fushin da ya isa yă hallaka ku.
Horeb vah BAWIPA a lung na khuek sak awh teh, nangmouh raphoe hane totouh, BAWIPA hah a lungkhuek.
9 Sa’ad da na hau kan dutse don in karɓi allunan dutse, allunan alkawarin da Ubangiji ya yi da ku, na zauna a kan dutse yini arba’in da dare arba’in; ban ci abinci ba, ban sha ruwa ba.
BAWIPA hoi lawkkamnae thutnae talung, lungphen la hanelah, mon lah ka luen navah, hnin 40 touh thung vaiyei hoi tui ka catnet laipalah, mon vah ka o.
10 Ubangiji ya ba ni alluna biyu wanda shi kansa ya yi rubutu da yatsarsa. A kansu akwai dukan umarnan Ubangiji da an furta muku a kan dutse a tsakiyar wuta, a ranar taron jama’a.
BAWIPA Cathut ni lungphen kahni touh Cathut e kut hoi thut e na poe. Na kamkhueng hnin vah, mon som hmai dawk hoi a dei e lawknaw ao.
11 A ƙarshen yini arba’in da dare arba’in ɗin, Ubangiji ya ba ni alluna biyu na dutse, allunan alkawari.
Ahnin 40 arum 40 akuep navah hote lawkkam lungphen kahni touh e teh, BAWIPA Cathut ni kai koe na poe.
12 Sa’an nan Ubangiji ya faɗa mini, “Sauka daga nan da sauri, domin mutanenka waɗanda ka fitar da su daga Masar sun lalace. Sun juye da sauri daga abin da na umarce su, suka kuma yi zubin gunki wa kansu.”
Hahoi BAWIPA ni Thaw nateh karang cathuk leih. Izip ram hoi na tâcokhai e taminaw a rawk awh toe, tarawi hane ka poe e lamthung a phen awh toe. Kutsak meikapawk doeh a bawk awh toe.
13 Sai Ubangiji ya ce mini, “Na ga mutanen nan, su masu taurinkai ne sosai!
BAWIPA ni, hete miphunnaw ka khet nah, a lahuen mangkhak e miphunnaw doeh.
14 Bar ni kawai, in hallaka su, in kuma shafe sunansu daga ƙarƙashin sama. Zan kuwa yi maka wata al’umma mafi ƙarfi da kuma masu yawa fiye da su.”
Ka madueng na awm sak awh. Ahnimouh kai ni ka raphoe han. A min hai kalvan rahim vah ka raphoe han. Nang teh ahnimouh hlak tha na sai sak vaiteh, miphun ka pungdaw sak han telah a ti.
15 Saboda haka na juya, na sauko daga dutsen yayinda yake cin wuta. Allunan biyu na alkawarin kuma suna a hannuwana.
Hatnavah lawkkam talung kahni touh ka sin teh, ka kamlang teh hmai ka kang e mon dawk hoi ka kum.
16 Sa’ad da na duba, sai na ga cewa kun yi zunubi wa Ubangiji Allahnku; kun yi wa kanku gunkin da kuka yi zubi a siffar ɗan maraƙi. Kun kauce da sauri daga hanyar da Ubangiji ya umarce ku.
Nangmouh ni, BAWIPA Cathut koe na yon awh teh, maito meikaphawk hlun awh teh, Cathut ni lawk na poe e lamthung karang poung lah, na phen awh toe tie ka hmu navah,
17 Saboda haka na ɗauko alluna biyun na jefar da su daga hannuwana, na farfashe su a idanunku.
Kut roi hoi ka patuep e lungphen, kahni touh e hah nangmae hmaitung vah ka raphei.
18 Sai nan da nan kuma na fāɗi rubda ciki a gaban Ubangiji, yini arba’in da dare arba’in; ban ci ba, ban sha ba, kamar yadda dā na yi, duka saboda zunubin da kuka aikata a gaban Ubangiji. Ta haka kuka tsokane shi don yă yi fushi.
Nangmouh ni, BAWIPA lung na khuek sak nahanelah, a hmalah yonnae na sak awh e yon pueng dawkvah, yampa e patetlah BAWIPA hmalah ka tabo teh, hnin 40 rum 40 touh vaiyei hoi tui catnet laipalah ka o.
19 Na ji tsoron fushi da hasalar Ubangiji, gama ya yi fushin da ku da ya isa yă hallaka ku. Amma na yi roƙo a lokacin, Ubangiji kuwa ya saurare ni.
Bangkongtetpawiteh, BAWIPA ni nangmouh na raphoe hanlah, puenghoi lungkhueknae a tâco sak e kai ni ka taki. Hatnavah BAWIPA ni kaie ka lawk bout na thai pouh.
20 Ubangiji ya yi fushi sosai da Haruna, har ya yi niyya yă hallaka shi, amma a wannan lokaci, na yi addu’a saboda Haruna shi ma.
BAWIPA ni Aron raphoe hanelah a lung puenghoi a khuek dawkvah, Aron hane lahai ka ratoum.
21 Sa’an nan na ɗauki kayan zunubin da kuka yi, wato, gunkin ɗan bijimi, na ƙone shi da wuta, na farfashe shi, na niƙa shi liɓis, sai da ya zama kamar ƙura mai laushi, na zubar da ƙurar a cikin ruwan rafin da yake gangarowa daga dutse.
Yonnae tie na sak awh e maitoca hah ka la teh, a tui lah kalawng sak. A kanuikapin lah rekrek ka kanawi teh, mon dawk hoi ka lawng e palang dawk ka tâkhawng.
22 Kun kuma sa Ubangiji ya yi fushi a Tabera, a Massa da kuma a Kibrot Hatta’awa.
Taberah, Messah hmuen, Kiborthhattaavah hmuen koe hai, nangmouh ni BAWIPA hah a lungkhuek nahanlah na sak awh.
23 Sa’ad da Ubangiji ya aike ku daga Kadesh Barneya ya ce, “Ku haura ku mallaki ƙasar da na ba ku.” Amma kuka yi tawaye ga umarnin Ubangiji Allahnku. Ba ku amince da shi, ko ku yi masa biyayya ba.
Kadeshbarnea hoi BAWIPA ni cet awh nateh, kai ni na poe e ram hah lat awh. Nangmouh na patoun awh navah, nangmouh ni nangmae BAWIPA e kâ poe e na kangek awh. BAWIPA na yuem awh hoeh, lawk hai ngâi laipalah na o awh.
24 Kun yi ta tawaye wa Ubangiji tun ran da na san ku.
Ka panue hnin hoi nangmouh teh BAWIPA hah na taran awh toe.
25 Na kwanta rubda ciki a gaban Ubangiji waɗannan yini arba’in da dare arba’in domin Ubangiji ya ce zai hallaka ku.
BAWIPA ni nangmouh na raphoe han telah a dei dawkvah, kai teh yampa e patetlah hnin 40 rum 40 touh ka tabo.
26 Na yi addu’a ga Ubangiji na ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, kada ka hallaka mutanenka, gādon kanka, da ka fansa ta wurin ikonka mai girma, ka kuma fitar da su daga Masar da hannu mai ƙarfi.
BAWIPA koe, Oe Bawipa Jehovah, lentoenae hoi na ratang teh, thaonae kut hoi Izip hoi na tâcokhai e, nange râw lah kaawm e hete taminaw hah raphoe hanh loe.
27 Ka tuna da bayinka Ibrahim, Ishaku da Yaƙub. Kada ka kula da taurinkan, mugunta da kuma zunubin wannan mutane.
Nange san Abraham, Isak, Jakop hah pahnim hanh. Hete miphunnaw teh a lungpatanae, a yonnae hoi a hawihoehnae pâkuem pouh hanh.
28 In ba haka ba, ƙasar da ka fitar da mu, za tă ce, ‘Domin Ubangiji bai iya kai su cikin ƙasar da ya yi musu alkawari ba ne, kuma domin ya ƙi su, shi ya sa ya fitar da su ya kashe su a hamada.’
Hottelah hoeh pawiteh, tâconae ram dawk e taminaw ni, Cathut ni a kam pouh e ram dawk, a thokhai thai hoeh dawkvah, a hmu ngaihoeh dawk na ou, kahrawngum thei hanelah a ngai dawk na ou ati han nahoehmaw.
29 Amma su mutanenka ne, gādonka da ka fitar ta wurin ikonka mai girma, da kuma hannunka mai ƙarfi.”
Hetnaw teh lentoenae hoi, na kut na dâw teh, na tâcokhai e nange râwnaw doeh telah kai ni ka ratoum.

< Maimaitawar Shari’a 9 >