< Maimaitawar Shari’a 8 >

1 Ku hankali, ku bi kowane umarnin da nake ba ku a yau, saboda ku rayu, ku ƙaru, ku kuma shiga, ku mallaki ƙasar da Ubangiji ya alkawarta da rantsuwa ga kakanninku.
Tihnin ah kai loh nang kang uen olpaek boeih he vai hamla ngaithuen uh. Te daengah ni BOEIPA loh na pa rhoek taengah a caeng khohmuen ah na hing vaengah na ping uh vetih na kun uh vaengah khaw na pang uh eh.
2 Ku tuna yadda Ubangiji Allahnku ya bishe ku a dukan hanya, a cikin hamada waɗannan shekaru arba’in, don yă ƙasƙantar da ku, yă kuma gwada ku don yă san abin da yake a zuciyarku, ko za ku kiyaye umarnansa, ko babu.
A olpaek te a olpaek bangla na thinko ah ngaithuen neh ngaithuen pawt khaw ming ham a ngaih tih nang phaep ham neh noemcai ham kum likip khuiah BOEIPA na Pathen loh Khosoek longpuei ah nang n'caeh puei boeih te poek lah.
3 Ya ƙasƙantar da ku, ya bar ku da yunwa, sa’an nan ya ciyar da ku da Manna, wadda ku, ko kakanninku, ba su sani ba, ta haka ne ya sa kuka sani cewa, ba da abinci kaɗai mutum zai rayu ba, amma ta wurin kowace kalmar da ta fito daga bakin Ubangiji.
Nang m'phaep vaengah n'lamlum sak ngawn dae namah loh na ming mueh neh na pa rhoek loh aming uh mueh manna te nang n'cah. Te dongah hlang he buh bueng neh hing pawt tih BOEIPA ka lamkah aka thoeng sarhui dongah ni hlang a hing tila nang m'ming sak.
4 Tufafinku ba su yayyage ba, ƙafafunku kuma ba su kumbura ba a waɗannan shekaru arba’in.
Nang dong lamkah na himbai khaw hmawn pawt tih kum likip khuiah na kho khaw phat pawh.
5 Sai ku sani fa a cikin zuciyarku cewa kamar yadda mutum kan horar da ɗansa, haka Ubangiji Allahnku ke horar da ku.
Te dongah hlang loh a ca a toel bangla BOEIPA na Pathen loh nang n'toel te na thinko neh ming lah.
6 Ku kiyaye umarnan Ubangiji Allahnku, kuna tafiya cikin hanyoyinsa, kuna kuma girmama shi.
Te dongah longpuei ah pongpa ham neh amah rhih ham tah BOEIPA na Pathen kah olpaek te ngaithuen lah.
7 Gama Ubangiji Allahnku yana fitar da ku zuwa cikin ƙasa mai kyau, ƙasa mai rafuffuka da tafkunan ruwa, tare da maɓulɓulai masu gudu a kwari da tuddai;
Kolbawn tlang ah soklong kah tuiphuet tui neh tuidung loh a long thil khohmuen, aka then khohmuen,
8 ƙasa mai alkama da sha’ir, inabi da ɓaure, rumman, man zaitun da zuma;
cang, cangtun, misur, thaibu neh tale kho, olive situi neh khoitui kho la BOEIPA na Pathen loh nang n'khuen coeng.
9 ƙasa inda abinci ba zai yi ƙaranci ba, ba kuma za ku rasa kome ba; ƙasa ce inda ƙarfe ne duwatsunta, ana kuma haƙar tagulla a tuddanta.
Tekah khohmuen ah tah buh dongah khaw sihtaehnah neh na ca pawt vetih, a khuiah pakhat khaw m'vaitah mahpawh. Khohmuen kah lungto dongah thicung neh tlang dongah rhohum khaw na dae thai.
10 Sa’ad da kuka ci, kuka ƙoshi, sai ku yabi Ubangiji Allahnku saboda ƙasa mai kyau da ya ba ku.
Tedae na caak tih na hah vaengah nang taengah khohmuen then neh aka phaeng BOEIPA na Pathen uem uh.
11 Ku yi hankali cewa ba ku manta da Ubangiji Allahnku, har ku kāsa kiyaye umarnansa, dokokinsa da ƙa’idodinsa da nake ba ku a wannan rana ba.
Namah te ngaithuen, BOEIPA na Pathen te na hnilh ve. Tihnin ah kai loh nang kan uen olpaek, laitloeknah neh a khosing he na ngaithuen pawt ve ne.
12 To, sa’ad da kuka ci, kuka ƙoshi, sa’ad da kuka gina gidaje masu kyau, kuka zauna,
Na caak tih na hah vaengah, im then na sak tih na om vaengah,
13 sa’ad da kuma garkunanku na shanu da na tumaki suka ƙaru, azurfanku da zinariyarku kuma suka ƙaru, sa’an nan dukan abin da kuke da shi ya haɓaka,
na saelhung neh na boiva loh ping tih, cak neh sui loh nang ham pung tih a cungkuem loh nang ham a pungtai vaengah,
14 to, sai ku lura, kada ku ɗaukaka kanku, har ku manta da Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta kuma.
na thinko loh pomsang uh vetih sal imkhui Egypt kho lamkah nang aka khuen BOEIPA na Pathen te na hnilh ve ne.
15 Ya bishe ku cikin hamada mai fāɗi, mai bantsoro, wannan busasshiyar ƙasa wadda ba ta da ruwa, ga macizai masu dafi da kuma kunamai. Ya ba ku ruwa daga dutsen ƙanƙara.
Khosoek duppuei neh rhih om minyuk rhul neh saelkhui ta-ai khuiah nang m'mawt tih tui aka om mueh tuihang ah pataeng hmailung lungpang khui lamkah tui te nang hamla hang khuen.
16 Ya ba ku Manna don ku ci a cikin hamada, wani abin da kakanninku ba su taɓa sani ba, don yă ƙasƙantar yă kuma gwada ku, saboda yă yi muku alheri daga baya.
Khosoek ah na pa rhoek loh a ming uh mueh manna te nang n'cah tih na hmailong ah khophoengpha sak ham nang m'phaep tih n'noemcai.
17 Wataƙila ku ce wa kanku, “Ikona da ƙarfin hannuwana ne suka ba ni da wannan arziki.”
Te dongah na thinko khuiah, 'Khuehtawn he kamah thadueng, kamah ban thaa loh kamah ham a saii,’ na ti ve.
18 Amma ku tuna da Ubangiji Allahnku, gama shi ne wanda yake ba ku azanci na yin arziki, ta haka kuwa ya tabbatar da alkawarinsa, wanda ya rantse wa kakanninku, kamar yadda yake a yau.
Tedae tihnin kah bangla na pa rhoek taengah a caeng paipi te cak sak tih khuehtawn dang sak ham nang taengah thadueng aka pae BOEIPA na Pathen amah te poek.
19 In kuka manta da Ubangiji Allahnku, kuka kuma bi waɗansu alloli, kuka yi musu sujada, kuka kuma rusuna musu, to, a yau ina gargaɗe ku cewa tabbatacce za a hallaka ku.
BOEIPA na Pathen te na hnilh la na hnilh tih pathen tloe hnukah na caeh atah, amih taengah tho na thueng atah, amih te na bakop thil khohnin van vaengah na milh rhoe na milh ham ni nang taengah ka laipai.
20 Kamar al’ummai da Ubangiji ya hallakar kafin ku, haka zai hallaka ku, domin ba ku yi biyayya da muryar Ubangiji Allahnku ba.
Na mikhmuh ah BOEIPA loh namtom rhoek a milh sak bangla BOEIPA na Pathen ol te na ya pawt vetih na milh uh van ve.

< Maimaitawar Shari’a 8 >