< Maimaitawar Shari’a 8 >

1 Ku hankali, ku bi kowane umarnin da nake ba ku a yau, saboda ku rayu, ku ƙaru, ku kuma shiga, ku mallaki ƙasar da Ubangiji ya alkawarta da rantsuwa ga kakanninku.
Dilia mae yolesili, sema huluane na da wali eso dilima i, amo nabawane hamoma. Amasea dilia da mae bogole, dilia dunu fi idi heda: le, amo soge Hina Gode da dilia aowalali ima: ne ilegele sia: i, dilia da gesowale fimu.
2 Ku tuna yadda Ubangiji Allahnku ya bishe ku a dukan hanya, a cikin hamada waɗannan shekaru arba’in, don yă ƙasƙantar da ku, yă kuma gwada ku don yă san abin da yake a zuciyarku, ko za ku kiyaye umarnansa, ko babu.
Hina Gode da dilima bisili, ode40 40 amoga, logo sedade wadela: i hafoga: i soge amo ganodini oule asi. Dilia da Ea sia: nabawane hamoma: ne amo ado ba: musa: , E da gasa bagade hou dilima i.
3 Ya ƙasƙantar da ku, ya bar ku da yunwa, sa’an nan ya ciyar da ku da Manna, wadda ku, ko kakanninku, ba su sani ba, ta haka ne ya sa kuka sani cewa, ba da abinci kaɗai mutum zai rayu ba, amma ta wurin kowace kalmar da ta fito daga bakin Ubangiji.
E da dilima ha: i bagade iasu. Amalalu, E da ha: i manu amo dilia amola dilia aowalali da musa: hame mai amo dilima i. Bai dilia da dunu da osobo bagade ha: i manu amoga fawane hame esalumu be Hina Gode Ea sia: huluane amoga esalumu, amo dilia dawa: ma: ne E da hamosu.
4 Tufafinku ba su yayyage ba, ƙafafunku kuma ba su kumbura ba a waɗannan shekaru arba’in.
Amo ode40ganodini, dilia abula da hame dasasu amola dilia emo da hame fofasu.
5 Sai ku sani fa a cikin zuciyarku cewa kamar yadda mutum kan horar da ɗansa, haka Ubangiji Allahnku ke horar da ku.
Hina Gode da osobo bagade ada defele dilima olelesu amola se nabasu iaha. Amo mae gogolema.
6 Ku kiyaye umarnan Ubangiji Allahnku, kuna tafiya cikin hanyoyinsa, kuna kuma girmama shi.
Amaiba: le, Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i defele hamoma. Ea sema defele esaloma amola Ea sia: noga: le nabima.
7 Gama Ubangiji Allahnku yana fitar da ku zuwa cikin ƙasa mai kyau, ƙasa mai rafuffuka da tafkunan ruwa, tare da maɓulɓulai masu gudu a kwari da tuddai;
Dilia Hina Gode da soge noga: idafa amo ganodini dili oule ahoa. Amo soge da bubuga: su hano noga: iwane amola hano nawali osobo hagudu diala amo da fago soge amola agolo soge amoga sogadigisa.
8 ƙasa mai alkama da sha’ir, inabi da ɓaure, rumman, man zaitun da zuma;
Amo sogega, widi, bali, waini fage, figi, bomegala: nidi, olife amola agime hani bagade ba: sa.
9 ƙasa inda abinci ba zai yi ƙaranci ba, ba kuma za ku rasa kome ba; ƙasa ce inda ƙarfe ne duwatsunta, ana kuma haƙar tagulla a tuddanta.
Amo soge ganodini dilia da hamedafa ha: mu amola dilia hanai huluane ba: mu. Amo soge ea gele ganodini aione (ouli) bagade ba: mu, amola ea agologa dilia da uli dogole balase gula ba: mu.
10 Sa’ad da kuka ci, kuka ƙoshi, sai ku yabi Ubangiji Allahnku saboda ƙasa mai kyau da ya ba ku.
Dilia hanai defele ha: i manu bagade ba: mu amola Hina Gode da dilima soge noga: idafa ia dagoiba: le, dilia da Ema nodone sia: mu.”
11 Ku yi hankali cewa ba ku manta da Ubangiji Allahnku, har ku kāsa kiyaye umarnansa, dokokinsa da ƙa’idodinsa da nake ba ku a wannan rana ba.
Mousese da eno amane sia: i, “Dilia Hina Gode maedafa gogolema. Ea sema huluane (amo na da wali eso dilima iaha), afae mae yolesili noga: le nabawane hamoma.
12 To, sa’ad da kuka ci, kuka ƙoshi, sa’ad da kuka gina gidaje masu kyau, kuka zauna,
Dilia da ha: i manu dilia hanai defele ba: sea amola dilia diasu noga: iwane amo ganodini esaloma: ne amo gagui dagosea,
13 sa’ad da kuma garkunanku na shanu da na tumaki suka ƙaru, azurfanku da zinariyarku kuma suka ƙaru, sa’an nan dukan abin da kuke da shi ya haɓaka,
amola dilia sibi, bulamagau, silifa amola gouli da bagade hamoi dagoi ba: sea,
14 to, sai ku lura, kada ku ɗaukaka kanku, har ku manta da Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta kuma.
noga: le dawa: ma! Dilia da bu gasa fi hamone Hina Gode amo da dilia Idibidi sogega se iasu diasu hamosu halegale masa: ne amo doasi dagoi, amo gogolesa: besa: le dawa: ma!
15 Ya bishe ku cikin hamada mai fāɗi, mai bantsoro, wannan busasshiyar ƙasa wadda ba ta da ruwa, ga macizai masu dafi da kuma kunamai. Ya ba ku ruwa daga dutsen ƙanƙara.
Hina Gode da dili amo bagade wadela: idafa hafoga: i soge amo ganodini saya: be amola gamaloa bagohame ba: i, amo ganodini E da dili oule ahoasu. Amo hano hame soge ganodini, E hamobeba: le, ga: nasi igi amoga hano nawali da dilima hano sogadigi.
16 Ya ba ku Manna don ku ci a cikin hamada, wani abin da kakanninku ba su taɓa sani ba, don yă ƙasƙantar yă kuma gwada ku, saboda yă yi muku alheri daga baya.
Amo hafoga: i soge ganodini, E da dili moma: ne ma: na (dilia aowalali da amo ha: i manu hame ba: i) amo dilima i. E da dili ado ba: ma: ne, gasa bagade hou dilima i. Bai E da fa: no dilima hahawane dogolegelewane bagade hamomusa: dawa: i.
17 Wataƙila ku ce wa kanku, “Ikona da ƙarfin hannuwana ne suka ba ni da wannan arziki.”
Amaiba: le, dilia da dilisu gasa amoga bagade gagui dunu agoane ba: sa, amo maedafa dawa: ma.
18 Amma ku tuna da Ubangiji Allahnku, gama shi ne wanda yake ba ku azanci na yin arziki, ta haka kuwa ya tabbatar da alkawarinsa, wanda ya rantse wa kakanninku, kamar yadda yake a yau.
Dilia da bagade gagui agoane ba: ma: ne, Hina Gode Hi fawane da Hi gasa dilima iaha. Amo mae gogolema! E da Ea musa: gousa: su hou E da dilia aowalalia hamoi, amo mae fisima: ne dawa: beba: le agoane hamosa.
19 In kuka manta da Ubangiji Allahnku, kuka kuma bi waɗansu alloli, kuka yi musu sujada, kuka kuma rusuna musu, to, a yau ina gargaɗe ku cewa tabbatacce za a hallaka ku.
Dilia Hina Gode gogolele, sinidigili eno ogogosu ‘gode’ liligi ilima nodone sia: ne gadole, ilia hawa: hamosu hamomusa: mae dawa: ma. Agoane hamosea, na da wali dilima sisasu olelesa. Dilia da gugunufinisi dagoi ba: mu.
20 Kamar al’ummai da Ubangiji ya hallakar kafin ku, haka zai hallaka ku, domin ba ku yi biyayya da muryar Ubangiji Allahnku ba.
Dilia da Hina Gode amo hame nabasea, dilia da dunu fi amo dilia da gusuba: i ahoasea Gode da gugunufinisimu, amo defele dilia da gugunufinisi dagoi ba: mu.

< Maimaitawar Shari’a 8 >