< Maimaitawar Shari’a 6 >

1 Waɗannan su ne umarnai, ƙa’idodi da kuma dokokin da Ubangiji Allahnku ya umarce ni in koya muku don ku kiyaye a ƙasar da kuke haye Urdun don mallaka,
Selanjutnya Musa mengajarkan kepada umat Israel, katanya, “TUHAN Allah kita menyuruh saya menyampaikan berbagai perintah, ketetapan, dan peraturan ini kepada kalian. Taatilah semua ini di negeri yang akan kalian masuki dan duduki.
2 saboda ku,’ya’yanku, da kuma’ya’yansu bayansu za su ji tsoron Ubangiji Allahnku muddin kuna rayuwa ta wurin kiyaye dukan ƙa’idodinsa da umarnan da na ba ku, da kuma don ku yi tsawon rai.
Kalian dan keturunanmu harus takut dan hormat kepada TUHAN Allahmu, dan seumur hidupmu kalian harus menaati semua ketetapan dan perintah-Nya yang sedang saya sampaikan ini, supaya kalian boleh tetap tinggal di negeri itu.
3 Ku ji, ya Isra’ila, ku kuma kula, ku kiyaye su don yă zama muku da lafiya, ku kuma ƙaru sosai a ƙasa mai zub da madara da zuma, kamar dai yadda Ubangiji, Allahn kakanninku ya yi muku alkawari.
Dengarlah, hai orang Israel, dan taatilah semua ini dengan cermat, supaya hidupmu semakin sejahtera dan keturunanmu semakin banyak ketika sudah mendiami negeri yang kaya dan subur itu. Karena demikianlah janji TUHAN, Allah nenek moyang kita, kepada kalian.
4 Ku ji, ya Isra’ila, Ubangiji Allahnmu, Ubangiji ɗaya ne.
“Dengarlah, hai orang Israel. TUHAN Allahmu adalah satu-satunya Allah.
5 Ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku da dukan zuciyarku, da dukan ranku, da kuma dukan ƙarfinku.
Kasihilah TUHAN Allah dengan segenap hatimu, dengan segenap nafas hidupmu, dan dengan seluruh kekuatanmu.
6 Waɗannan umarnai da nake ba ku a yau, za su kasance a zukatanku.
Tanamkanlah di dalam hatimu perintah-perintah TUHAN yang saya sampaikan hari ini.
7 Ku koya wa’ya’yanku su da himma. Yi musu magana game da su sa’ad da kuke zaune a gida, da sa’ad da kuke tafiya a hanya, sa’ad da kuke kwance, da sa’ad da kuka tashi.
Ajarkanlah perintah-perintah ini berulang kali kepada anak-anakmu setiap waktu, baik pada waktu berada di rumah maupun dalam perjalanan, baik waktu beristirahat maupun waktu bekerja.
8 Ku ɗaura su su zama alamu a hannuwanku, ku kuma ɗaura su a goshinku.
Tuliskanlah perintah-perintah ini pada tiang pintu rumahmu, pintu gerbang kotamu, bahkan ikatkanlah tulisan perintah-perintah ini pada tanganmu dan dahimu, agar kalian selalu ingat dan melakukannya.
9 Ku rubuta su a dogaran ƙofofin gidajenku, da ƙofofinku.
10 Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya kawo ku cikin ƙasar da ya rantse ga kakanninku, ga Ibrahim, Ishaku da Yaƙub, yă ba ku, ƙasa mai girma, mai manyan biranen da ba ku kuka gina ba,
“TUHAN Allahmu akan membawa kalian masuk ke negeri yang dijanjikan-Nya kepada nenek moyang kita, yaitu Abraham, Isak, dan Yakub. Dia akan memberikan kepada kalian kota-kota besar dan makmur yang tidak kalian bangun,
11 gidaje cike da kowane irin abubuwa masu kyau, da ba ku kuka tanadar ba, rijiyoyin da ba ku kuka haƙa ba, da gonakin inabi da itatuwan zaitun da ba ku kuka shuka ba, sa’ad da kuwa kuka ci, kuka kuma ƙoshi,
rumah-rumah yang penuh dengan berbagai harta yang tidak kalian kumpulkan, sumur-sumur yang tidak kalian gali, juga kebun-kebun anggur dan zaitun yang tidak kalian tanam. Sesudah TUHAN membawamu masuk ke negeri itu dan kalian dapat makan semua yang kalian inginkan sampai puas,
12 ku yi hankali cewa ba ku manta da Ubangiji wanda ya fitar da ku daga Masar, da gidan bauta ba.
maka hati-hatilah! Jangan melupakan TUHAN yang sudah membawamu keluar dari perbudakan di Mesir.
13 Ku ji tsoron Ubangiji Allahnku, ku bauta masa shi kaɗai, ku kuma yi alkawaranku da sunansa.
Takut dan hormatlah kepada TUHAN. Mengabdilah hanya kepada-Nya. Dan saat kalian membuat suatu perjanjian, sahkanlah selalu dengan menyebut nama TUHAN seperti ini, ‘Biar TUHAN menghukum aku kalau aku tidak menepatinya.’
14 Kada ku bi waɗansu alloli, allolin mutanen da suke kewaye da ku;
“Jangan menyembah dewa-dewa segala bangsa lain di sekitar kalian,
15 gama Ubangiji Allahnku, wanda yake cikinku, Allah ne mai kishi, fushinsa kuma zai yi ƙuna gāba da ku, zai kuma hallaka ku daga fuskar ƙasar.
karena TUHAN Allahmu yang tinggal di tengah-tengahmu adalah Allah yang cemburu. Jika kalian menyembah dewa, Dia akan murka kepada kalian dan melenyapkan kalian dari bumi ini.
16 Kada ku gwada Ubangiji Allahnku kamar yadda kuka yi a Massa.
Janganlah mencobai TUHAN Allah, seperti yang dilakukan nenek moyangmu ketika berkemah di padang belantara Masa.
17 Ku tabbata kun kiyaye umarnan Ubangiji Allahnku, da farillansa da kuma ƙa’idodinsa da ya ba ku.
Patuhilah dengan cermat semua perintah, peraturan, dan ketetapan TUHAN, yang sudah Dia perintahkan kepada kalian.
18 Ku aikata abin da yake daidai da kuma mai kyau a idon Ubangiji, don yă zama muka da lafiya, ku kuwa shiga ku mallaki ƙasa mai kyau da Ubangiji ya yi alkawari da rantsuwa ga kakanninku.
Lakukanlah apa yang benar dan menyenangkan TUHAN, supaya kalian hidup sejahtera, dan supaya TUHAN menggenapi janji-Nya yang sudah disahkan dengan nenek moyang kita, bahwa Dia akan mengusir semua musuhmu agar kamu semua bisa masuk dan menduduki negeri Kanaan yang subur itu.
19 Zai kuwa korin dukan abokan gābanku da suke gabanku, yadda Ubangiji ya faɗa.
20 Nan gaba, sa’ad da’ya’yanku suka tambaye ku, “Mene ne ma’anar farillai, ƙa’idodi da kuma dokokin da Ubangiji Allahnmu ya umarce ku?”
“Di kemudian hari, ketika anakmu bertanya, ‘Apakah arti peraturan, ketetapan, dan hukum yang TUHAN Allah kita perintahkan?’
21 Sai ku gaya musu, “Dā mu bayin Fir’auna ne a Masar, amma Ubangiji ya fitar da mu daga Masar da hannu masu ƙarfi.
jawablah begini, ‘Dahulu orangtua kita adalah budak raja Mesir, tetapi TUHAN membawa keluarga kita keluar dari situ dengan kuasa-Nya yang hebat.
22 A idanunmu Ubangiji ya aikata manyan alamu masu banmamaki, da al’ajabai gāba da Masarawa, da Fir’auna, da kuma dukan gidansa.
Orangtua kita melihat TUHAN melakukan banyak keajaiban yang membuat raja Mesir dan seluruh rakyatnya menderita.
23 Amma ya fitar da mu daga can domin yă kawo mu cikin ƙasar da ya yi wa kakanninmu alkawari tare da rantsuwa zai ba mu.
TUHAN membawa kita keluar dari Mesir lalu membawa kita masuk ke negeri ini dan memberikan negeri ini kepada kita, sesuai janji-Nya kepada nenek moyang kita.
24 Ubangiji ya umarce mu mu yi biyayya da dukan waɗannan ƙa’idodi, mu kuma ji tsoron Ubangiji Allahnmu, saboda kullum mu ci gaba, a kuma bar mu da rai, kamar yadda yake a yau.
Dan TUHAN memerintahkan kita untuk selalu takut dan hormat kepada-Nya, serta mematuhi semua ketetapan ini, supaya kita selalu hidup sejahtera dan supaya Dia memelihara hidup kita, seperti yang sudah kita alami sampai hari ini.
25 In kuma muka kula, muka kiyaye dukan dokokin nan a gaban Ubangiji Allahnmu, kamar yadda ya umarce mu, wannan zai zama adalci a gare mu.”
Kalau kita taat kepada semua perintah TUHAN Allah, kita akan tetap benar dalam pandangan-Nya.’”

< Maimaitawar Shari’a 6 >