< Maimaitawar Shari’a 6 >

1 Waɗannan su ne umarnai, ƙa’idodi da kuma dokokin da Ubangiji Allahnku ya umarce ni in koya muku don ku kiyaye a ƙasar da kuke haye Urdun don mallaka,
Toto pak jest přikázaní, ustanovení a soudové, kteréž přikázal Hospodin Bůh váš, abych učil vás, abyste činili je v zemi, do kteréž jdete k dědičnému držení jí,
2 saboda ku,’ya’yanku, da kuma’ya’yansu bayansu za su ji tsoron Ubangiji Allahnku muddin kuna rayuwa ta wurin kiyaye dukan ƙa’idodinsa da umarnan da na ba ku, da kuma don ku yi tsawon rai.
Abys se bál Hospodina Boha svého, ostříhaje všech ustanovení jeho a přikázaní jeho, kteráž já přikazuji tobě, ty i syn tvůj i vnuk tvůj, po všecky dny života svého, aby se prodlili dnové tvoji.
3 Ku ji, ya Isra’ila, ku kuma kula, ku kiyaye su don yă zama muku da lafiya, ku kuma ƙaru sosai a ƙasa mai zub da madara da zuma, kamar dai yadda Ubangiji, Allahn kakanninku ya yi muku alkawari.
Slyšiž tedy, Izraeli, a hleď tak skutečně činiti, aby tobě dobře bylo, a abyste se velmi rozmnožili, (jakož mluvil Hospodin Bůh otců tvých tobě, ) v zemi oplývající mlékem a strdí.
4 Ku ji, ya Isra’ila, Ubangiji Allahnmu, Ubangiji ɗaya ne.
Slyš, Izraeli, Hospodin Bůh náš, Hospodin jeden jest.
5 Ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku da dukan zuciyarku, da dukan ranku, da kuma dukan ƙarfinku.
Protož milovati budeš Hospodina Boha svého z celého srdce svého, a ze vší duše své, a ze vší síly své.
6 Waɗannan umarnai da nake ba ku a yau, za su kasance a zukatanku.
A budou slova tato, kteráž já přikazuji tobě dnes, v srdci tvém.
7 Ku koya wa’ya’yanku su da himma. Yi musu magana game da su sa’ad da kuke zaune a gida, da sa’ad da kuke tafiya a hanya, sa’ad da kuke kwance, da sa’ad da kuka tashi.
A budeš je často opětovati synům svým, a mluviti o nich, když sedneš v domě svém, když půjdeš cestou, a léhaje i vstávaje.
8 Ku ɗaura su su zama alamu a hannuwanku, ku kuma ɗaura su a goshinku.
Uvážeš je za znamení na ruce své, a jako náčelník mezi očima svýma.
9 Ku rubuta su a dogaran ƙofofin gidajenku, da ƙofofinku.
Napíšeš je také na veřejích domu svého a na branách svých.
10 Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya kawo ku cikin ƙasar da ya rantse ga kakanninku, ga Ibrahim, Ishaku da Yaƙub, yă ba ku, ƙasa mai girma, mai manyan biranen da ba ku kuka gina ba,
A když tě uvede Hospodin Bůh tvůj do země, kterouž s přísahou zaslíbil otcům tvým, Abrahamovi, Izákovi a Jákobovi, že ji tobě dá, i města veliká a výborná, kterýchžs nestavěl,
11 gidaje cike da kowane irin abubuwa masu kyau, da ba ku kuka tanadar ba, rijiyoyin da ba ku kuka haƙa ba, da gonakin inabi da itatuwan zaitun da ba ku kuka shuka ba, sa’ad da kuwa kuka ci, kuka kuma ƙoshi,
A domy plné všech dobrých věcí, kterýchž jsi nenaplnil, a studnice vykopané, kterýchž jsi nekopal, a vinice i olivoví, jichž jsi neštípil, a jedl bys a nasytil se:
12 ku yi hankali cewa ba ku manta da Ubangiji wanda ya fitar da ku daga Masar, da gidan bauta ba.
Varuj se, abys nezapomenul na Hospodina, kterýž tě vyvedl z země Egyptské, z poroby těžké.
13 Ku ji tsoron Ubangiji Allahnku, ku bauta masa shi kaɗai, ku kuma yi alkawaranku da sunansa.
Hospodina Boha svého báti se budeš, a jemu sloužiti, a ve jméno jeho přisahati.
14 Kada ku bi waɗansu alloli, allolin mutanen da suke kewaye da ku;
Neodejdeš po bozích cizích, z bohů jiných národů, kteříž vůkol vás jsou,
15 gama Ubangiji Allahnku, wanda yake cikinku, Allah ne mai kishi, fushinsa kuma zai yi ƙuna gāba da ku, zai kuma hallaka ku daga fuskar ƙasar.
(Nebo Bůh silný, horlivý, Hospodin tvůj u prostřed tebe jest, ) aby se neroznítila prchlivost Hospodina Boha tvého na tebe, a shladil by tě se svrchku země.
16 Kada ku gwada Ubangiji Allahnku kamar yadda kuka yi a Massa.
Nebudete pokoušeti Hospodina Boha svého, jako jste pokoušeli v Massah.
17 Ku tabbata kun kiyaye umarnan Ubangiji Allahnku, da farillansa da kuma ƙa’idodinsa da ya ba ku.
Pilně ostříhejte přikázaní Hospodina Boha svého, a svědectví jeho, i ustanovení jeho, kteráž přikázal tobě,
18 Ku aikata abin da yake daidai da kuma mai kyau a idon Ubangiji, don yă zama muka da lafiya, ku kuwa shiga ku mallaki ƙasa mai kyau da Ubangiji ya yi alkawari da rantsuwa ga kakanninku.
A čiň to, což pravého a dobrého jest před očima Hospodinovýma, aby tobě dobře bylo, a vejda, abys dědičně obdržel zemi výbornou, kterouž s přísahou zaslíbil Hospodin otcům tvým,
19 Zai kuwa korin dukan abokan gābanku da suke gabanku, yadda Ubangiji ya faɗa.
Aby vypudil všecky nepřátely tvé od tváři tvé, jakož mluvil Hospodin.
20 Nan gaba, sa’ad da’ya’yanku suka tambaye ku, “Mene ne ma’anar farillai, ƙa’idodi da kuma dokokin da Ubangiji Allahnmu ya umarce ku?”
Když by se potom syn tvůj otázal tebe, řka: Co jsou to za svědectví a ustanovení i soudy, kteréž přikázal Hospodin Bůh náš vám?
21 Sai ku gaya musu, “Dā mu bayin Fir’auna ne a Masar, amma Ubangiji ya fitar da mu daga Masar da hannu masu ƙarfi.
Tedy díš synu svému: Služebníci jsme byli Faraonovi v Egyptě, i vyvedl nás Hospodin z Egypta v ruce silné.
22 A idanunmu Ubangiji ya aikata manyan alamu masu banmamaki, da al’ajabai gāba da Masarawa, da Fir’auna, da kuma dukan gidansa.
A činil Hospodin znamení a zázraky veliké a škodlivé v Egyptě proti Faraonovi, a proti všemu domu jeho před očima našima,
23 Amma ya fitar da mu daga can domin yă kawo mu cikin ƙasar da ya yi wa kakanninmu alkawari tare da rantsuwa zai ba mu.
Nás pak vyvedl odtud, aby uvedl nás, a dal nám zemi, kterouž s přísahou zaslíbil otcům našim.
24 Ubangiji ya umarce mu mu yi biyayya da dukan waɗannan ƙa’idodi, mu kuma ji tsoron Ubangiji Allahnmu, saboda kullum mu ci gaba, a kuma bar mu da rai, kamar yadda yake a yau.
Protož přikázal nám Hospodin, abychom ostříhali všech ustanovení těchto, bojíce se Hospodina Boha svého, aby nám dobře bylo po všecky dny, a aby zachoval nás při životu, jakž to činí i v dnešní den.
25 In kuma muka kula, muka kiyaye dukan dokokin nan a gaban Ubangiji Allahnmu, kamar yadda ya umarce mu, wannan zai zama adalci a gare mu.”
A spravedlnost míti budeme, když ostříhati budeme a činiti všecka přikázaní tato před Hospodinem Bohem svým, jakož přikázal nám.

< Maimaitawar Shari’a 6 >