< Maimaitawar Shari’a 5 >

1 Musa ya tattara dukan Isra’ila ya ce, Ku ji, ya Isra’ila, ƙa’idodi da dokokin da na furta a kunnuwanku a yau. Ku koye su, ku kuma tabbata kun bi su.
Mousese da Isala: ili dunu huluane gilisili, ilima amane sia: i, “Isala: ili fi huluane. Nabima! Na da wali eso, sema huluane dilima imunu. Amo noga: le dawa: ma amola nabawane hamoma.
2 Ubangiji Allahnmu ya yi alkawari da mu a Horeb.
Ninia Hina Gode da Sainai Goumia gousa: su hamoi.
3 Ba da kakanninmu ba ne Ubangiji ya yi wannan alkawari, amma da mu ne, da dukanmu waɗanda muke da rai a yau.
Amo gousa: su da ninia ada amoga fawane hame hamoi. Be ninia huluane wali eso esalebe, ninima amolawane hamoi.
4 Ubangiji ya yi magana fuska da fuska da ku daga wuta a kan dutse.
Amo goumia Hina Gode da amo esoha lalu amoga dilia odagia sia: i.
5 (A wannan lokaci na tsaya tsakanin Ubangiji da ku, don in furta muku maganar Ubangiji, domin kun ji tsoron wutar, ba ku kuwa hau dutsen ba.) Ya ce,
Amo esoha dilia da amo laluba: le beda: i amola goumiba: le heda: mu hamedei ba: i. Amaiba: le dilia da la: idi amola Hina Gode da la: idi amo na da dogoa, Hina Gode Ea sia: dilima alofele olelemusa: lelu. Hina Gode da amane sia: i,
6 “Ni ne Ubangiji Allahnka, wanda ya fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta.
‘Na da dilia Hina Gode. Dilia da Idibidi soge ganodini udigili hawa: hamosu dunu esalu. Be na da dili gaga: le, gadili oule asi.
7 “Ba za ka kasance da waɗansu alloli a gabana ba.
Dilia eno ‘gode’ agoane liligi amoma mae nodone sia: ne gadoma.
8 Ba za ka yi wa kanka gunki, ko wata siffar abin da take a sama a bisa, ko siffar abin da yake a duniya a ƙasa, ko siffar abin da yake a cikin ruwa a ƙarƙashin ƙasa ba.
Liligi amo da mu amo ganodini o osobo bagade amo ganodini o hano osobo bagade hagudu dialu amo defele, loboga hamoi liligi mae hedofale hamoma.
9 Ba za ka rusuna musu, ko ka yi musu sujada ba. Gama Ni, Ubangiji Allahnka, Allah ne mai kishi, nakan hukunta’ya’ya saboda zunuban iyaye har tsara ta uku da ta huɗu na waɗanda suka ƙi ni.
Loboga hamoi ‘gode’ liligi amoma mae beguduma amola ilima mae nodone sia: ne gadoma. Bai Na da dilia Hina Gode amola Na da nowa da Na defele hi dawa: sea, Na higasa. Nowa da Na higasea, amoma Na da se nabasu imunu amola egaga fi amo asili fi osodayale amola biyaduyale egaga fi ilima se nabasu imunu.
10 Amma nakan nuna ƙauna ga dubban tsararraki na waɗanda suke ƙaunata, suke kuma kiyaye dokokina.
Be nowa da Nama asigi galea amola Na sema nabawane hamosea, Na da ema amola egaga fi osea: idafa ilima Na asigi hou olelemu.
11 Ba za ka yi amfani da sunan Ubangiji Allahnka a banza ba, gama Ubangiji zai ba wa duk mai yin amfani da sunansa a banza laifi.
Na Dio amo mae giadofale sia: ma amola udigili mae sia: ma. Na, Hina Gode da nowa Na Dio udigili sia: sea, ilima se nabasu imunu.
12 Ka kiyaye ranar Asabbaci ta wurin kiyaye ta da tsarki, yadda Ubangiji Allahnka ya umarce ka.
Sa: bade eso da hadigi eso. Amaiba: le, Na, dilia Hina Gode, Na hamoma: ne sia: i defele, Sa: bade eso bagade dawa: ma amola ea hadigi noga: le ouligima.
13 Kwanaki shida za ka yi aiki, ka kuma yi dukan aikinka,
Eso gafeyale gala da dilia hawa: hamosu eso.
14 amma rana ta bakwai, Asabbaci ne ga Ubangiji Allahnka. A kanta ba za ka yi wani aiki ba, ko kai, ko ɗanka, ko’yarka, ko bawanka, ko baiwarka, ko saniyarka, ko jakinka, ko wani daga dabbobinka, ko baƙo a ƙofofinka, don bayinka maza da mata su ma su huta, kamar ka.
Be eso fesu da Nama dawa: ma: ne helefisu eso gala. Amo esoga dunu huluanedafa da hawa: hamosu hame hamoma: mu. Amo dilia amola dilia mano amola dilia udigili hawa: hamosu dunu amola dilia ohe fi amola ga fi dunu dilia soge ganodini esala, huluanedafa mae hawa: hamoma.
15 Ka tuna fa, dā kai bawa ne a ƙasar Masar amma Ubangiji Allahnka ya fitar da kai daga can da iko da kuma ƙarfi. Saboda haka Ubangiji Allahnka ya umarce ka ka kiyaye ranar Asabbaci.
Dilia da musa: udigili hawa: hamosu dunu Idibidi soge ganodini esalu. Amola Na, dilia Hina Gode, Na gasa bagadega dili gaga: i, amo mae gogolema. Amaiba: le, Na da dilima Sa: bade eso noga: le ouligima: ne sia: sa.
16 Ka ba da girma ga mahaifinka da mahaifiyarka, yadda Ubangiji Allahnka ya umarce ka, don ka yi tsawon rai, ka kuma sami zaman lafiya a ƙasar da Ubangiji Allahnka yake ba ka.
Dilia ada amola ame elama nodone asigima. Bai dilia agoane hamosea, hahawane ba: mu amola soge amo Na da dilima iaha amo ganodini ode bagohame esalumu.
17 Kada ka yi kisankai.
Eno dunu mae medole legema.
18 Kada ka yi zina.
Inia uda mae adole lama.
19 Kada ka yi sata.
Wamolasu hou mae hamoma.
20 Kada ka ba da shaidar ƙarya a kan maƙwabcinka.
Mae ogogoma.
21 Kada ka yi ƙyashin matar maƙwabcinka. Kada kuma ka yi sha’awar gidan maƙwabcinka, ko gonarsa, ko bayinsa maza da mata, ko saniyarka, ko jakinsa, ko dai wani abin da yake na maƙwabtanka.”
Dilia dogo ganodini inia liligi hanaiwane mae ba: ma. Eno dunu ea diasu, ea uda, ea udigili hawa: hamosu dunu, ea dougi, ea bulamagau o liligi huluanedafa, amo hanane lamusa: mae dawa: ma.’
22 Waɗannan su ne dokokin da Ubangiji ya furta da babbar murya ga taronku gaba ɗaya, a can dutse ta tsakiyar wuta, girgije da kuma baƙin duhu; bai kuma ƙara kome ba. Sa’an nan ya rubuta su a kan alluna biyu na dutse, ya kuma ba ni su.
Hina Gode da amo hamoma: ne sia: i huluane dilia da goumia gilisila: loba, dilima i. E da lalu amola mobi bagade, amo ganodini sia: bagadega sia: i, amola amo hamoma: ne sia: i fawane - eno dilima hame olelei. Amalalu, E da amo hamoma: ne sia: i, gele gasui aduna amoga dedene, nama i dagoi.
23 Sa’ad da kuka ji muryar daga duhu, yayinda dutsen yana cin wuta, dukan manyan kabilanku da dattawanku suka zo wurina.
Goumi huluane da laluga nenanebe ba: loba amola sia: da gasi ganodini misi amo nabaloba, dilia asigilai amola fi ouligisu dunu da nama misini,
24 Kuka kuma ce, “Ubangiji Allahnmu ya nuna mana ɗaukakarsa da zatinsa, mun kuma ji muryarsa a tsakiyar wutar. A yau mun ga cewa mutum zai iya rayu idan ma Allah ya yi magana da shi.
amane sia: i ‘Ninia Hina Gode Ea sia: lalu ganodini misi nabi dagoi. Amoga E da Ea gasa bagade amola Ea hadigi, ninima olelei dagoi. Ninia wali eso ba: i dagoi. Gode da osobo bagade dunuma sia: sea, amo dunu da mae bogole bu esalumu defele gala.
25 Amma yanzu, don me za mu mutu? Wannan wuta mai girma za tă cinye mu, za mu kuwa mutu in muka ci gaba da jin muryar Ubangiji Allahnmu.
Be ninia da bu bogosa: besa: le, abuliba: le amo sia: bu nabima: bela: ? Lalu bagade da nini gugunufinisimu. Ninia da ninia Hina Gode Ea sia: bu nabasea, dafawane bogomu.
26 Gama wanda ɗan adam ne ya taɓa jin muryar Allah mai rai yana magana daga wuta, kamar yadda muka ji, ya kuma tsira?
Osobo bagade dunu afae da Gode Esalebe amo Ea sia: laluga misi, amo nabaloba, bu esalebe ba: bela: ? Hame mabu!
27 Kai, ka matsa kusa, ka saurara ga dukan abin da Ubangiji Allahnmu ya faɗa. Sa’an nan ka faɗa mana dukan abin da Ubangiji Allahnmu ya faɗa maka. Za mu saurara, mu kuma yi biyayya.”
Mousese! Di bu sinidigima! Ninia Hina Gode Ea sia: huluane nabima. Amasea, ninima bu misini, Ea sia: huluane ninima alofele olelema. Ninia da nabimu amola hamomu!’
28 Ubangiji ya ji ku, sa’ad da kuka yi magana da ni, sai Ubangiji ya ce mini, “Na ji abin da wannan mutane suka faɗa maka. Abin da suka faɗa daidai ne.
Hina Gode da dilia sia: nabaloba, nama amane sia: i, ‘Na da ilia sia: nabi dagoi. Amo da moloi.
29 Kash, da a ce zukatansu za su zama masu tsorona, su kuma kiyaye dukan dokokina kullum mana, saboda kome yă zama da lafiya gare su, da kuma’ya’yansu har abada!
Ilia da eso huluane agoaiwane dawa: mu, Na da hanai. Ilia da eso huluane Nama nodone Na sia: nabawane hamomu da defea. Amasea, ilia da eso huluane ilia amola iligaga fi da hahawane esalumu.
30 “Je, ka faɗa musu su koma tentunansu.
Di masa amola ilia da ilia abula diasu bu sinidigima: ne sia: ma.
31 Kai kuwa ka tsaya a nan tare da ni saboda in ba ka umarnai, ƙa’idodi da kuma dokoki duka, da za ka koya musu don su bi a ƙasar da nake ba su, su mallaka.”
Be di! Mousese! Di guiguda: esalu, Na da Na sema amola hamoma: ne sia: i huluane dima olelemu. Amasea, amo huluane di alofele ilima olelema. Bai ilia da amo huluane soge Na da ilima iaha amo ganodini fa: no bobogemu da defea.’
32 Sai ku yi hankali don ku yi abin da Ubangiji Allahnku ya umarce ku; kada ku juya dama ko hagu.
Isala: ili dunu fi! Dawa: ma! Dilia Hina Gode Ea sia: dilima sia: i amo huluane nabawane hamoma. Sema afae amoma hame nabasu hou maedafa hamoma.
33 Ku yi tafiya cikin dukan hanyar da Ubangiji Allahnku ya umarce ku, saboda ku zauna, ku yi nasara, ku kuma yi tsawon rai a ƙasar da za ku mallaka.
Huluane nabasu hou hamoma. Amasea, dilia da hahawane ba: mu amola soge dilia da waha gesowale fimu amo ganodini mae fisili esalalalumu.”

< Maimaitawar Shari’a 5 >