< Maimaitawar Shari’a 33 >

1 Wannan ita ce albarkar da Musa mutumin Allah ya furta a kan Isra’ilawa, kafin yă rasu.
To je blagoslov, s katerim je Mojzes, Božji mož, pred svojo smrtjo blagoslovil Izraelove otroke.
2 Ya ce, “Ubangiji ya zo daga Sinai ya haskaka a bisansu daga Seyir; ya haskaka daga Dutsen Faran. Ya zo tare da dubban tsarkakansa daga kudu, daga gangara dutsensa.
Rekel je: » Gospod je prišel s Sinaja in se iz Seírja dvignil k njim. On sije z gore Parán in prišel je z deset tisoči svetih. Iz njegove desnice je šla zanje ognjena postava.
3 Tabbatacce kai ne wanda yake ƙaunar mutane; dukan tsarkaka suna a hannunka. A ƙafafunka, duk suka rusuna, daga wurinka kuma suka karɓi umarni,
Da, ljubil je ljudstvo. Vsi njegovi sveti so v tvoji roki in usedli so se pri tvojih stopalih; vsak bo prejel od tvojih besed.
4 dokar Musa ta ba mu dokoki, mallakar taron Yaƙub.
Mojzes nam je zapovedal postavo, torej dediščino Jakobove skupnosti.
5 Shi ne sarki a bisa Yeshurun sa’ad da shugabannin mutane suka taru, tare da kabilan Isra’ila.
In on je bil kralj v Ješurúnu, ko so se zbrali skupaj poglavarji ljudstva in so bili Izraelovi rodovi zbrani skupaj.
6 “Bari Ruben yă rayu, kada yă mutu, kada mutanensa su zama kaɗan.”
Naj Ruben živi in ne umre in naj njegovih mož ne bo malo.«
7 Ya kuma faɗa wannan game da Yahuda, “Ka ji, ya Ubangiji, kukan Yahuda; ka kawo shi wurin mutanensa. Da hannuwansa ya kāre kansa. Ka taimake shi a kan maƙiyansa!”
To je blagoslov za Juda. Rekel je: »Prisluhni, Gospod, Judovemu glasu in privedi ga k svojemu ljudstvu. Naj mu njegove roke zadoščajo in ti mu bodi pomoč pred njegovimi sovražniki.«
8 Game da Lawi ya ce, “Tummim da Urim na mutumin da ka nuna masa tagomashi ne. Ka gwada shi a Massa; ka yi faɗa da shi a ruwan Meriba.
O Léviju je rekel: » Naj bosta tvoj Tumím in tvoj Urím s tvojim svetim, ki si ga preizkusil pri Masi in s katerim si se prepiral pri vodah Meríbe,
9 Ya yi zancen mahaifinsa da mahaifiyarsa ya ce, ‘Ban kula da su ba.’ Bai gane da’yan’uwansa ba, ko yă yarda da’ya’yansa, amma ya kiyaye maganarka ya tsare alkawarinka.
ki je svojemu očetu in svoji materi rekel: ›Nisem ga videl.‹ Niti ni priznal svojih bratov niti spoznal svojih lastnih otrok, kajti obeležili so tvojo besedo in se držali tvoje zaveze.
10 Ya koyar da farillanka ga Yaƙub, dokarka kuma ga Isra’ila. Ya miƙa turare a gabanka da kuma hadaya ta ƙonawa ɗungum a kan bagadenka.
Jakoba bodo učili tvojih sodb in Izraela tvoje postave. Pred teboj bodo postavili kadilo in celotno žgalno daritev na tvoj oltar.
11 Ka albarkaci ɗaukan dabarunsa, ya Ubangiji, ka kuma ji daɗin aikin hannuwansa. Ka murƙushe kwankwaso waɗanda suka tayar masa; ka bugi abokan gābansa har sai ba su ƙara tashi ba.”
Blagoslovi Gospod njegovo imetje in sprejmi delo njegovih rok. Skozi ledja udari tiste, ki vstajajo zoper njega in izmed tistih, ki ga sovražijo, da ne vstanejo ponovno.«
12 Game da Benyamin ya ce, “Bari ƙaunataccen Ubangiji yă zauna lafiya kusa da shi, gama yana tsare shi dukan yini, wanda kuma Ubangiji yake ƙauna yana zama a tsakanin kafaɗunsa.”
In o Benjaminu je rekel: »Ljubljen od Gospoda bo varno prebival pri njem in Gospod ga bo ves dan pokrival in prebival bo med njegovimi rameni.«
13 Game da Yusuf ya ce, “Bari Ubangiji yă albarkaci ƙasarsa da raɓa mai daraja daga sama a bisa da kuma zurfin ruwan da suke kwance a ƙarƙashi;
O Jožefu je rekel: »Njegova dežela naj bo blagoslovljena od Gospoda, za dragocene stvari z neba in za roso in za globino, ki leži spodaj
14 da abubuwa masu kyau da rana take kawo, da kuma abubuwa mafi kyau da wata zai iya haifar;
in za dragoceno sadje, porojeno s soncem in za dragocene stvari, navržene z luno
15 da zaɓaɓɓun kyautai na daɗaɗɗun duwatsu, da kyawawan amfani na madawwaman tuddai.
in za vodilne stvari starodavnih gora in za dragocene stvari trajnih hribov
16 Tare da kyautai mafi kyau na duniya da cikarta, da tagomashi na wanda yake zama a ƙaramin itace mai ƙonewa. Bari duk waɗannan su zauna a kan Yusuf, a goshin sarki a cikin’yan’uwansa.
in za dragocene stvari zemlje in njene polnosti in za dobro voljo tistega, ki je prebival v grmu. Naj nad Jožefovo glavo pride blagoslov in na vrh glave tistega, ki je bil ločen od svojih bratov.
17 Cikin daraja yana yi kamar ɗan fari na bijimi; ƙahoninsa ƙahonin ɓauna ne. Tare da su zai tukwiyi al’ummai, har ma da waɗanda suke ƙarshen duniya. Haka dubu dubban Efraim suke; haka dubban Manasse suke.”
Njegova slava je podobna prvencu njegovega bikca in njegovi rogovi so podobni rogovom samorogov. Z njimi bo suval ljudstvo skupaj h koncem zemlje, in oni so Efrájimovi deset tisoči in oni so Manásejevi deset tisoči.«
18 Game da Zebulun ya ce, “Ka yi farin ciki, Zebulun, a fitowarka, kai kuma Issakar, a cikin tentunanka.
O Zábulonu je rekel: »Veseli se Zábulon v svojem odhajanju in Isahár v svojih šotorih.
19 Za su kira mutane zuwa dutse, a can za su miƙa hadayun adalci; za su yi biki a yalwan tekuna, a dukiyoyin da aka ɓoye a cikin yashi.”
Ljudstvo bosta klicala h gori. Tam bodo darovali klavne daritve pravičnosti, kajti sesali bodo od obilja morij in od zakladov, skritih v pesku.«
20 Game da Gad ya ce, “Mai albarka ne wanda ya fadada mazaunin Gad! Gad yana zama a can kamar zaki, yana yayyage a hannu da kai.
O Gadu je rekel: »Blagoslovljen bodi, kdor povečuje Gad. Ta prebiva kakor lev in trga laket s têmenom.
21 Ya zaɓi ƙasa mafi kyau wa kansa; aka ajiye masa rabon shugaba. Sa’ad da shugabannin mutane suka taru, ya aikata adalcin Ubangiji da kuma hukuncinsa game da Isra’ila.”
Prvi del si je priskrbel zase, ker je bil tam, v deležu postavodajalca, dokončan; in prišel je s poglavarji ljudstva, izvršil je Gospodovo pravičnost in njegove sodbe z Izraelom.«
22 Game da Dan ya ce, “Dan ɗan zaki ne, yana tsalle daga Bashan.”
O Danu je rekel: »Dan je levji mladič. Poskakoval bo iz Bašána.«
23 Game da Naftali ya ce, “Naftali ƙosasshe ne da tagomashin Ubangiji, ya kuma cika albarkarsa; zai gāji gefen kudu zuwa tafki.”
O Neftáliju je rekel: »Oh Neftáli, nasičen z naklonjenostjo in poln Gospodovega blagoslova. Ti poseduj zahod in jug.«
24 Game da Asher ya ce, “Mafi albarka na’ya’yan, shi ne Asher; bari yă sami tagomashi daga’yan’uwansa, bari kuma yă wanke ƙafafunsa a cikin mai.
O Aserju je rekel: »Aser naj bo blagoslovljen z otroki. Sprejemljiv naj bo svojim bratom in naj svoje stopalo omoči v olju.
25 Madogaran ƙofofinka za su zama ƙarfe da tagulla, ƙarfinka kuma zai zama daidai da kwanakinka.
Tvoji čevlji bodo železo in bron in kakor tvoji dnevi, takšna bo tvoja moč.
26 “Babu wani kamar Allah na Yeshurun, wanda yake hawa a bisa sammai don yă taimake ka a kan gizagizai kuma a cikin darajarsa.
Nobenega ni podobnega Ješurúnovemu Bogu, ki jaha na nebesih v tvojo pomoč in v svoji odličnosti na nebu.
27 Allah madawwami shi ne mafakarka, a ƙarƙashina kuma madawwamin hannuwa ne. Zai kore abokin gābanka a gabanka, yana cewa, ‘Ka hallaka shi!’
Večen Bog je tvoje zatočišče in spodaj so večne roke in on bo izpred tebe sunil sovražnika in rekel bo: ›Uniči jih.‹
28 Haka Isra’ila zai zauna lafiya shi kaɗai; zuriyar Yaƙub a tsare a ƙasar hatsi da sabon ruwan inabi, inda sammai za su zuba raɓa.
Potem bo Izrael sam prebival na varnem. Jakobov studenec bo na deželi žita in vina; tudi njegovo nebo bo kapljalo roso.
29 Kai mai albarka ne, ya Isra’ila! Wane ne yake kamar ka, mutanen da Ubangiji ya ceta? Shi ne mafakarka da mai taimakonka da kuma takobinka mai ɗaukaka. Abokan gābanka za su zo neman jinƙai a gabanka, za ka kuwa tattake masujadansu.”
Srečen si ti, oh Izrael. Kdo je tebi podoben, oh ljudstvo, rešeno po Gospodu, ščitu tvoje pomoči in kdo je meč tvoje odličnosti! In tvoji sovražniki ti bodo najdeni kot lažnivci, in teptal jih boš na njihovih visokih krajih.«

< Maimaitawar Shari’a 33 >