< Maimaitawar Shari’a 31 >

1 Sai Musa ya fita ya kuma faɗa waɗannan kalmomi ga dukan Isra’ila cewa,
Nimb’eo amy zao t’i Mosè, ninday o saontsy zao am’ Israele iaby.
2 “Yanzu shekaruna ɗari da ashirin ne, ba na iya kaiwa da komowa. Ubangiji ya ce mini, ‘Ba za ka haye Urdun ba.’
Le hoe re am’ iareo, Zato tsy roapolo taoñe androany iraho; aa tsy lefeko ka ty miakatse naho ty mimoake; vaho fa nanoe’ Iehovà ty hoe: Tsy hitsake Iardeney irehe.
3 Ubangiji Allahnku kansa zai haye a gabanku. Zai hallaka waɗannan al’ummai da suke gabanku, za ku kuwa mallaki ƙasarsu. Yoshuwa shi ma zai haye a gabanku, yadda Ubangiji ya faɗa.
Iehovà Andria­nañahare’o ty hitsak’ aolo, ie ro handrotsake o rofoko iabio añatrefa’o, le ihe ty hitavañe iareo ho fana­ña’o; vaho Iehosoa ty hitsak’ aolo amy tsi­nara’ Iehovày.
4 Ubangiji zai yi da su, yadda ya yi da Sihon da Og, sarakunan Amoriyawa, waɗanda ya hallaka tare da ƙasarsu.
Le hanoe’ Iehovà am’ iereo hambañe amy nanoe’e amy Sihone naho i Oge mpanjaka’ o nte-Amoreo vaho amo tane’ iareoo, ie nandrotsak’ iareo.
5 Ubangiji zai bashe su gare ku, dole kuma ku yi musu dukan abin da na umarce ku.
Le hasese’ Iehovà ama’ areo, vaho hanoe’ areo ama’e ze hene lily nandiliako.
6 Ku ƙarfafa, ku yi ƙarfin hali. Kada ku ji tsoro, ko ku firgita saboda su, gama Ubangiji Allahnku yana tafe tare da ku, ba zai taɓa barinku ko yă yashe ku ba.”
Aa le mihaozara, naho mavitriha, ko mihakahaka naho ko ihem­baña’o amy te hindre ama’o t’Iehovà Andria­nañahare’o, tsy hado’e irehe vaho tsy haforintse’e.
7 Sai Musa ya kira Yoshuwa, ya ce masa a gaban dukan Isra’ila, “Ka ƙarfafa, ka kuma yi ƙarfin hali, gama dole ka tafi tare da mutanen nan zuwa cikin ƙasar da Ubangiji ya rantse cewa za ba wa kakanninku, dole kuma ka raba ta gare su ta zama gādonsu.
Kinoi’ i Mosè t’Iehosoa vaho nanoe’e ty hoe am-pahaisaha’ Israele iaby: Mihafatrara naho mahasibeha, amy te tsy mete tsy hindreza’o lia ondaty retiañe mb’an-tane nifantà’ Iehovà aman-droae’ iareo hatolo’e iareo, le ihe ty hampandova iareo aze.
8 Ubangiji kansa yana tafe a gabanka, zai kuma kasance tare da kai, ba zai taɓa barinka ko yă yashe ka ba. Kada ka ji tsoro; kada kuma ka karai.”
Hiaolo azo t’Iehovà; ie ty hindre ama’o, tsy hilesa ama’o, naho tsy ho farie’e, aa le ko hemban-drehe, ko miroreke.
9 Sai Musa ya rubuta wannan doka ya kuma ba da ita ga firistoci,’ya’yan Lawi maza, waɗanda sukan ɗauka akwatin alkawarin Ubangiji, da kuma dukan dattawan Isra’ila.
Sinoki’ i Mosè ty Hake toy le natolo’e amo mpisoroñe nte-Levy mpin­day i vatam-pañina’ Iehovàio, vaho amo hene androanavi’ Israeleo.
10 Sa’an nan Musa ya umarce su ya ce, “A ƙarshen kowace shekara bakwai, a shekara ta yafe basusuwa, a lokacin Bikin Tabanakul,
Le hoe ty nandilia’ i Mosè am’iareo, ie peake ze taom-paha-fito, amy andro namantañañe amy taom-pamotsorañeiy, amy sabadidan-tsokemitrahay,
11 sa’ad da dukan Isra’ila suka zo, don su bayyana a gaban Ubangiji Allahnku, a wurin da zai zaɓa, za ku karanta wannan doka a gabansu, a kunnuwansu.
ie miheo mb’ añatrefa’ Iehovà Andria­nañahare’oy mb’amy toetse ho joboñe’ey mb’eo t’Israele iaby, le ho vakie’o añatrefa’ Israele iaby am-pijanjiña’ iareo ty Hake toy.
12 Ku tattara mutane, maza, mata da kuma yara, da baƙin da suke zama a cikin garuruwanku, saboda su saurara, su kuma koyi tsoron Ubangiji Allahnku, su lura, su bi dukan kalmomin wannan doka.
Atontono ondatio, o lahilahio naho o rakembao naho o keleiañeo naho i renetane an-drova’oy, hijanjiña’ iareo, handrendreke naho hañeveñe am’ Iehovà Andria­naña­hare’ areo vaho hene hambena’ iareo orike o enta’ ty Hake toio.
13 ’Ya’yansu, waɗanda ba su san wannan doka ba, dole su ji ta, su kuma koyi tsoron Ubangiji Allahnku muddin ranku a ƙasar da kuke haye Urdun ku ci gādonta.”
Le hitsanoñe naho hioha’ o amori’ iareo mboe tsy mahilalao ty hañeveñe am’ Iehovà Andrianañahare’ areo, amo andro iaby hiveloma’ areo an-tane hi­tsaha’ areo Iardeney hitavana’ areoo.
14 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Yanzu ranar mutuwarka ta yi kusa. Ka kira Yoshuwa, ku shigo Tentin Sujada, inda zan ba shi ragamar aiki.” Saboda haka Musa da Yoshuwa suka zo, suka kuma shiga Tentin Sujada.
Le hoe t’Iehovà amy Mosè: Ingo, mitotoke ty andro tsy mete tsy hive­traha’o; kanjio t’Iehosoa vaho miatrefa amy kibohom-pamantañañey nahareo hamantohako aze. Aa le nimb’eo t’i Mosè naho Iehosoa, niatreke i kibohom-pivoriy;
15 Ubangiji kuwa ya bayyana a Tentin Sujada a cikin ginshiƙin girgije, sai girgijen ya tsaya a ƙofar Tentin Sujada.
le niboak’ amy kivohoy t’Iehovà am-po’ ty rahoñe mijoala ao, le nijohañe ambone’ i lalan-kibohom-pamantañañey i rahoñe mijoalay.
16 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Za ka huta tare da kakanninka, waɗannan mutane kuwa ba da daɗewa ba za su yi karuwanci ga baƙin alloli na ƙasar da za su shiga. Za su yashe ni su kuma karya alkawarin da na yi da su.
Le hoe t’Iehovà amy Mosè: Ingo, hitrao-pihity aman-droae’o ao irehe fe hiongake hañarapilo aman-drahare ankafankafa’ i taney ondaty retiañe, ie homb’eo hiharo am’ iereo ao, naho hienga ahy vaho hifotetse amy fañinako nanoeko am’ iereoy.
17 A wannan rana zan yi fushi da su, in kuma yashe su; zan ɓoye fuskata daga gare su, za a kuwa hallaka su. Masifu masu yawa da wahaloli masu yawa za su auka musu, a wannan rana kuwa za su ce, ‘Masifun nan sun same mu domin Allahnmu ba ya tare da mu’
Le hisolebotse am’iereo amy andro zay ty habosehako, le haforintseko, vaho haetako am’iereo ty tareheko; havoremboreñe iereo, hisamboria’ ty hekoheko naho ty hankàñe maro, soa te hanao ty hoe iereo amy andro zay: Hera, ie tsy mindre aman-tika t’i Andrianañaharentika, ty mampidoñe o hankàñeo aman-tikañe?
18 Tabbatacce kuwa, zan ɓoye musu fuskata saboda muguntar da suka aikata, suka kuma bi gumaka.
Fe toe haetako amy andro zay ty tareheko amo fonga haleorañe nanoe’ iereo ami’ty fitoliha’ iareo mb’an-drahare ila’eo.
19 “To, sai ka rubuta wannan waƙa domin kanka, ka koya wa Isra’ilawa, ka kuma sa su rera ta, don tă zama shaida a kansu.
Aa le sokiro ho anahareo ty sabo toy vaho anaro o ana-Israeleo: ajoño am-palie’ iareo ao soa te ho valolom­beloko hanisìañe o ana’ Israeleo ty sabo toy.
20 Sa’ad da na kawo su cikin ƙasa mai zub da madara da zuma, ƙasar da na yi alkawari da rantsuwa ga kakanninsu, sa’ad da kuma suka ci suka ƙoshi, suka kuma yi ƙiba, za su juya ga waɗansu alloli su bauta musu, su ƙi ni, su kuma karya alkawarina.
Amy te, ie fa naseseko mb’an-tane nifantàko aman-droae’e mb’eo, i orikorihen-dronono naho tanteley; le ie fa nikama naho ànjañe mbore fa sometsètse le hitolik’ aman’ drahare ila’e, hitoroñe iareo naho hañinje ahy, vaho hifotetse amy fañinakoy.
21 Sa’ad da kuma masifu masu yawa da wahaloli masu yawa suka auko musu, wannan waƙa za tă zama shaida a kansu, domin zuriyarsu ba za tă manta da ita ba. Na san abin da za su iya yi, kafin ma in kawo su cikin ƙasar da na yi musu alkawari da rantsuwa.”
Ie amy zay, naho fa nañangaran-kankàñe naho hekoheko, le hitaron-tsisý am’ iareo ty sabo toy ho valolombeloñe; (amy te tsy handikofa’ ty falie’ o tarira’ iareoo), fa apotako ty fikililian-tro’ iareo ie mikitrok’ ama’e ao henanekeo, aolo’ ty aneseako iareo an-tane nifantàkoy.
22 Sai Musa ya rubuta wannan waƙa a wannan rana, ya kuma koya wa Isra’ilawa.
Aa le sinoki’ i Mosè amy andro zay ty sabo toy, vaho nanare’e o ana’ Israeleo.
23 Ubangiji ya ba wa Yoshuwa ɗan Nun wannan umarni, “Ka ƙarfafa, ka kuma yi ƙarfin hali, gama za ka kawo Isra’ilawa cikin ƙasar da na yi musu alkawari da rantsuwa, ni kaina kuwa zan kasance tare da kai.”
Le nafanto’e am’ Iehosoa ana’ i None ty hoe: Mihafatrara naho mahasibeha amy te ihe ro hinday o ana’Israeleo mb’an-tane nifantàko am’ iareo mb’eo vaho hañimb’azo iraho.
24 Bayan Musa ya gama rubuta kalmomin dokan nan a littafi daga farko zuwa ƙarshe,
Aa ie nifonire’ i Mosè ty nanokire’e am-boke o enta’ ty Hake toio t’ie nigadoñe,
25 sai ya ba wa Lawiyawa, waɗanda suke ɗaukar akwatin alkawarin Ubangiji wannan umarni,
le nililie’ i Mosè o nte-Levy mpitarazo i vatam-pañina’ Iehovàio ty hoe:
26 “Ku ɗauki wannan Littafin Doka ku sa shi kusa da akwatin alkawarin Ubangiji Allahnku. A can zai kasance a matsayin shaida a kanku.
Rambeso ty Boke Hake toy vaho apoho añ’ila’ i vatam-pañina’ Iehovà Andrianañahare’ areoy ao, soa t’ie ho valolombeloñe ama’o.
27 Gama na sani yadda kuke’yan tawaye da masu taurinkai. In kuna yin tawaye ga Ubangiji tun ina da rai tare da ku, yaya tawayen da za ku yi masa bayan na rasu!
Amy te fantako ty fiolà’o, naho ty hagàm-pititia’o; heheke, ndra te izaho veloñe ama’ areo atoy henanekeo, le fa miola am’ Iehovà nahareo, àntsake t’ie fa nikenkañe.
28 Ku tattara dukan dattawan kabilanku, da kuma dukan hafsoshinku a gabana, saboda in faɗa waɗannan kalmomi a kunnuwansu, in kuma kira ga sama da ƙasa su zama shaida a kansu.
Atontono amako ze hene androanavim-pifokoa’ areo naho o mpifehe’ areoo, ho taroñeko an-dravembia’ iareo ao o tsara retiañe hikanjiako i likerañey naho ty tane toy hanisý iareo.
29 Gama na san cewa bayan rasuwata, tabbatacce za ku lalace gaba ɗaya, ku juye daga hanyar da na umarce ku. A kwanaki masu zuwa, masifa za tă auka muku saboda za ku aikata mugunta a gaban Ubangiji, ku tsokane shi har yă yi fushi ta wurin abin da hannuwanku suka yi.”
Amy te apotako t’ie fa nikenkañe le ho vorahe’ ty halò-tsereke, naho hivìke amy lalañe liniliko azoy vaho hankàñe ty hizò anahareo amo andro añeo, ami’ty haratiañe hanoe’ areo am-pivazohoa’ Iehovà, hikaiha’ areo ty haviñera’e ty amo satam-pità’ areoo.
30 Sai Musa ya karanta kalmomin waƙar daga farko zuwa ƙarshe a kunnuwan dukan taron jama’ar Isra’ila.
Aa le nisaontsie’ i Mosè an-dravembia’ i valobohò’ Israeley o tsara’ o sabo zaoo am-para’ te nigadoñe.

< Maimaitawar Shari’a 31 >