< Maimaitawar Shari’a 30 >
1 Sa’ad da dukan albarku da la’anonin nan da na sa a gabanku suka zo muku, kuka kuma sa su a zuciya, a duk inda Ubangiji Allahnku ya watsar da ku a cikin al’ummai,
Na da wali logo aduna dilima olelei. Afae da Hahawane dogolegele aligima: ne logo, eno da gagabusu aligima: ne logo. Na sia: i liligi da dilima doaga: sea, amola dilia da ga fi (amoga Hina Gode da dili afagogomu) amo ganodini esalea, dilia da logo aduna na da dilima olelei amo bu dawa: mu.
2 sa’ad da kuma ku da’ya’yanku kuka komo ga Ubangiji Allahnku, kuka kuma yi biyayya da dukan zuciyarku da kuma dukan ranku, bisa ga kome da na umarce ku a yau,
Dilia amola diligaga fi da Hina Godema bu sinidigisia amola Ea hamoma: ne sia: i na da wali eso dilima olelesa amo noga: le nabawane hamosea,
3 a sa’an nan ne Ubangiji Allahnku zai yi muku jinƙai, yă ji tausayinku, yă kuma sāke tattara ku daga dukan al’ummai inda ya warwatsa ku.
amasea dilia Hina Gode da dili gogolema: ne olofomu. E da fifi asi gala amoga E da dili afagogomu, amoga E da bu fadegale, dilia sogega bu oule misini, dili bu hahawane bagade gaguiwane esaloma: ne fidimu.
4 Ko da ma an kore ku zuwa ƙasa mafi nisa a ƙarƙashin sammai, daga can Ubangiji Allahnku zai tattara ku, yă dawo da ku.
Dilia da osobo bagade bega: bega: afagogoi ba: sea, dilia Hina Gode da dili bu gilisili, buhagima: ne oule misunu.
5 Zai dawo da ku zuwa ƙasar da take ta kakanninku, za ku kuwa mallake ta. Zai sa ku yi arziki, ku kuma yi yawa fiye da kakanninku.
Amasea, dilia da soge amo ganodini dilia aowalali da musa: esalu, amo ganodini dilia da bu fimu. Amola dilia hou huluane amola dilia idi da dilia aowalali ilia musa: hou amola idi bagadewane baligimu.
6 Ubangiji Allahnku zai yi wa zukatanku kaciya da kuma zukatan zuriyarku, saboda ku ƙaunace shi da dukan zuciyarku da kuma dukan ranku, ku kuma rayu.
Dilia Hina Gode da nabasu dogo amo dilima amola diligaga fi ilima imunu. Amaiba: le, dilia da dilia dogo huluane amoga Godema asigimu amola dilia da amo soge ganodini esalalalumu.
7 Ubangiji Allahnku zai sa dukan waɗannan la’anoni a kan abokan gābanku waɗanda suke ƙinku, suke kuma tsananta muku.
Amola E da gagabusu huluane sinidigili, dilima ha lai ilia dili bagadewane higasu amola se iasu, E da amo gagabusu aligima: ne ilima imunu.
8 Za ku sāke yi wa Ubangiji biyayya, ku kuma bi dukan umarnan da nake ba ku a yau.
Amola dilia da bu Ema nabasu hou hamomu amola Ea hamoma: ne sia: i huluane na da wali eso dilima olelesa, amo huluane nabawane hamomu.
9 Sa’an nan Ubangiji Allahnku zai mayar da ku masu arziki ƙwarai a cikin dukan aiki hannuwanku, da kuma cikin’ya’yanku, da’ya’yan shanunku, da kuma hatsin gonarku. Ubangiji zai sāke jin daɗinku yă sa ku yi arziki, kamar dai yadda ya ji daɗin kakanninku.
Hina Gode da dilia labe hou huluane hahawane fidimu. Dilia da mano bagohame, ohe fi bagohame amola ha: i manu bagade ba: mu. E da hahawane dilia aowalali fidisu amo defele dili fidimuba: le, hahawane ba: mu.
10 In dai kuka yi biyayya ga Ubangiji Allahnku, kuka kuma kiyaye umarnansa da ƙa’idodin da aka rubuta a wannan Littafin Doka, kuka juyo ga Ubangiji Allahnku da dukan zuciyarku da kuma dukan ranku.
Be dilia da Ea sia: noga: le nabasea amola Ea sema huluane Ea olelesu buga ganodini dedei amoga noga: le fa: no bobogesea fawane, amo hahawane hou ba: mu. Dilia da dilia dogo huluane amoga Ema sinidigisia, amo hou ba: mu.
11 To, abin da nake umartanku a yau, ba mai wuya ba ne gare ku, ba kuma abin da ya fi ƙarfinku ba ne.
Hamoma: ne sia: i na da wali eso dilima olelelala da gasa bagade hame amola dilima hamedei liligi hame.
12 Ba ya can sama, balle ku ce, “Wa zai hau sama yă kawo mana, yă kuma furta mana, don mu yi biyayya?”
Amo sia: da muagado hame gala. Dilia amo dawa: ma: ne, ‘Nowa da muagado heda: le amo sia: ninia nabima: ne gaguli misa: bela: ?’ amane sia: mu da hamedei.
13 Ba kuwa yana gaba da teku ba, da za ku ce, “Wa zai haye tekun don yă kawo mana, yă kuma furta mana, don mu yi biyayya?”
Amola amo sia: da hano wayabo bagade na: iyado bega: hame gala. Dilia da amo dawa: ma: ne, ‘Nowa da hano wayabo bagade degele, amo sia: ninia nabalu fa: no bobogemusa: gaguli misa: bela: ?’ amo sia: mu da hamedei.
14 A’a, kalmar tana nan dab da ku, tana cikin bakinku da cikin zuciyarku, don ku yi biyayya.
Hame mabu! Amo sia: da dilima gadenene diala. Dilia noga: le nabima: ne, amo sia: da dilia lafi ganodini amola dilia dogo ganodini diala.
15 Ku duba, na sa a gabanku a yau, rai da wadata, mutuwa da kuma hallaka.
Na da wali logo aduna dilia afae lalegaguma: ne, dilima olelesa. Logo afae da noga: i, eno da wadela: i. Afae da Esalusu, eno da Bogosu.
16 Gama na umarce ku a yau, ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku, don ku yi tafiya a hanyoyinsa, ku kuma kiyaye umarnansa, ƙa’idodinsa da kuma dokokinsa, sa’an nan za ku rayu, ku kuma ƙaru, Ubangiji Allahnku kuwa zai albarkace ku a ƙasar da kuke shiga don ci gādonta.
Dilia da dilia Hina Gode amo Ea hamoma: ne sia: i na da wali eso dilima olelesa amo nabasea, dilia da Ema asigisia, Ema nabasu hou hamosea amola Ea sema amola hamoma: ne sia: i huluane amoma fa: no bobogesea, amasea dilia labe hou huluane da hahawane heda: mu amola dilia idi da bagade heda: mu. Dilia Hina Gode da soge amoga dilia da gesowale fimu amo ganodini dili hahawane dogolegelewane fidimu.
17 Amma in zukatanku suka kangare, ba su kuwa yi biyayya ba, in kuma aka rinjaye ku don ku rusuna ga waɗansu alloli ku yi musu bauta,
Be dilia da hame nabasea, amola nabasu hou higasea amola eno dunu fa: no bobogebeba: le, eno ogogosu ‘gode’ liligi ilima nodone sia: ne gadosea,
18 na furta muku yau cewa tabbatacce za a hallaka ku. Ba za ku zauna a ƙasar da kuke hayewa Urdun don ku shiga ku ci gādonta ba.
na da wali guiguda: sisasu dilima olelesa. Dilia da gugunufinisi dagoi ba: mu. Amo soge Yodane Hano bega: dilia da gesowale fimu, amo ganodini dilia ode bagahame fawane esalumu.
19 A wannan rana na kira bisa sama da ƙasa a matsayin shaidu a kanku, cewa na sa a gabanku rai da mutuwa, albarku da la’anoni. Yanzu sai ku zaɓi rai, saboda ku da’ya’yanku ku rayu
Amaiba: le, na da wali dili afae lalegaguma: ne logo aduna olelesa. Afae da Esalusu, eno da Bogosu. Afae da Gode Ea hahawane dogolegelewane fidisu, eno da Gode Ea gagabusu aligima: ne ilegesu. Wali, na da Hebene amola osobo bagade amoma ilia fedege sia: agoane amo dilima hou ba: su dunu elama wele sia: sa. Amaiba: le, dilia Esalusu lalegaguma.
20 don kuma ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku, ku saurari muryarsa, ku kuma manne masa. Gama Ubangiji shi ranku, zai kuwa ba ku shekaru masu yawa a ƙasar da ya rantse zai ba wa kakanninku, Ibrahim, Ishaku da Yaƙub.
Dilia Hina Godema asigima! Ema nabasu hou hamoma amola mae yolesima! Amasea, dilia amola diligaga fi da ode bagohame, soge amo Hina Gode da dilia aowalali eda A: ibalaha: me, Aisage amola Ya: igobe ilima imunu ilegele sia: i, amo ganodini esalumu.