< Maimaitawar Shari’a 3 >

1 Biye da wannan muka juya muka haura ta hanyar wajen Bashan, inda Og, sarkin Bashan tare da dukan mayaƙansa suka fito don su sadu da mu a yaƙi, a Edireyi.
سپس به سوی سرزمین باشان روی آوردیم. عوج، پادشاه باشان لشکر خود را بسیج نموده، در اَدَرعی به ما حمله کرد. ولی خداوند به من فرمود که از او نترسم. خداوند به من گفت: «تمام سرزمین عوج و مردمش در اختیار شما هستند. با ایشان همان کنید که با سیحون، پادشاه اموری‌ها در حشبون کردید.»
2 Ubangiji ya ce mini, “Kada ka ji tsoronsa, gama na riga na miƙa shi da dukan mayaƙansa da kuma ƙasarsa gare ka. Yi masa abin da ka yi wa Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulkin Heshbon.”
3 Saboda haka Ubangiji Allahnmu ya ba da Og, sarkin Bashan da dukan mayaƙansa a hannuwanmu. Muka karkashe su, ba mu bar wani da rai ba.
بنابراین خداوند، خدای ما عوج پادشاه و همهٔ مردمش را به ما تسلیم نمود و ما همهٔ آنها را کشتیم.
4 A wannan lokaci muka kwashe dukan biranensa. Babu ɗaya daga birane sittin da ba mu ɗauke daga gare su ba, dukan yankin Argob, masarautar Og a Bashan.
تمامی شصت شهرش یعنی سراسر ناحیهٔ ارجوب باشان را به تصرف خود درآوردیم.
5 Dukan biranen nan masu katanga da suke da tsayi masu ƙofofi da ƙyamare, akwai kuma manya ƙauyukan da ba su da katanga.
این شهرها با دیوارهای بلند و دروازه‌های پشتبنددار محافظت می‌شد. علاوه بر این شهرها، تعداد زیادی آبادی بی‌حصار نیز بودند که به تصرف ما درآمدند.
6 Muka hallaka su ƙaƙaf, kamar yadda muka yi wa Sihon sarkin Heshbon, muka hallaka kowace birni, maza, mata da yara.
ما سرزمین باشان را مثل قلمرو سیحون پادشاه واقع در حشبون، کاملاً نابود کردیم و تمام اهالی آن را چه مرد، چه زن و چه کودک، از بین بردیم؛
7 Amma dukan dabbobin da kuma ganimar daga biranensu muka kwaso wa kanmu.
ولی گله‌ها و غنایم جنگی را برای خود نگه‌داشتیم.
8 A lokacin ne muka ƙwace wannan ƙasa daga hannun sarakunan nan biyu na Amoriyawa, wato, ƙasa wadda take a hayin Urdun, daga Kwarin Arnon zuwa Dutsen Hermon.
پس ما بر تمام سرزمین دو پادشاه اموری واقع در شرق رود اردن، یعنی بر تمامی اراضی از دره ارنون تا کوه حرمون، مسلط شدیم.
9 (Hermon ne Sidoniyawa suke kira Siriyon, Amoriyawa kuwa suna kira shi Senir.)
(صیدونی‌ها کوه حرمون را سریون و اموری‌ها آن را سنیر می‌خوانند.)
10 Muka kama dukan biranen da suke kan tudu, da dukan Gileyad, da dukan Bashan, har zuwa Saleka da Edireyi, biranen masarautar Og a Bashan.
ما تمامی شهرهای واقع در آن جلگه و تمامی سرزمین جلعاد و باشان را تا شهرهای سلخه و ادرعی تصرف کردیم.
11 (Og sarkin Bashan, ne kaɗai ya ragu cikin Refahiyawa. An yi gadonsa da ƙarfe, tsawon gadon ya fi ƙafa goma sha uku, fāɗinsa kuwa ƙafa shida ne. Yana nan a Rabba ta Ammonawa har yanzu.)
ناگفته نماند که عوج، پادشاه باشان آخرین بازماندهٔ رفائی‌های غول‌پیکر بود. تختخواب آهنی او که در شهر رَبَت، یکی از شهرهای عمونی‌ها نگهداری می‌شود حدود چهار متر طول و دو متر عرض دارد.
12 Cikin ƙasar da muka kwasa a lokacin, na ba wa mutanen Ruben da mutanen Gad yankin arewa na Arower ta Kwarin Arnon, haɗe da rabin ƙasar tudu ta Gileyad, tare da biranenta.
در آن موقع، من سرزمین تسخیر شده را به قبیله‌های رئوبین و جاد دادم. به قبیله‌های رئوبین و جاد ناحیهٔ شمال عروعیر را که در کنار رود ارنون است به اضافهٔ نصف کوهستان جلعاد را با شهرهایش دادم،
13 Sai kuma na ba wa rabin kabilar Manasse sauran rabin ƙasar tudu ta Gileyad da kuma dukan Bashan, masarautar Og (Wato, dukan yankin ƙasan nan na Argob a Bashan da dā ake kira ƙasar Refahiyawa.
و به نصف قبیلهٔ منسی باقیماندهٔ سرزمین جلعاد و تمام سرزمین باشان را که قلمرو قبلی عوج پادشاه بود واگذار کردم. (منطقهٔ ارجوب در باشان را سرزمین رفائی‌ها نیز می‌نامند.)
14 Yayir na zuriyar Manasse ya karɓi dukan yankin ƙasar Argob a Bashan har zuwa iyakar Geshurawa da Ma’akatiyawa. Sai ya kira ƙauyukan wurin da sunansa, Hawwot Yayir.)
طایفهٔ یائیر از قبیلهٔ منسی تمامی منطقهٔ ارجوب (باشان) را تا مرزهای جشوری‌ها و معکی‌ها گرفتند و آن سرزمین را به اسم خودشان نامگذاری کرده، آنجا را همچنانکه امروز هم مشهور است حَووت‌یائیر (یعنی «دهستانهای یائیر») نامیدند.
15 Na kuma ba da Gileyad ga Makir.
بعد جلعاد را به طایفهٔ ماخیر دادم.
16 Amma ga mutanen Ruben da mutanen Gad, na ba da yankin da ya tashi daga Gileyad, ya gangara zuwa Kwarin Arnon (tsakiyar kwarin kuwa shi ne iyaka) ya fita zuwa Kogin Yabbok, wanda yake shi ne iyakar Ammonawa.
اما به قبیله‌های رئوبین و جاد منطقه‌ای را بخشیدم که از رود یبوق در جلعاد (که سرحد عمونی‌ها بود) شروع می‌شد و تا وسط جلگهٔ رود ارنون در جنوب، امتداد می‌یافت.
17 Iyakarsa daga yamma kuwa shi ne Urdun a Araba, daga Kinneret zuwa Tekun Araba (wato, Tekun Gishiri) a gangaren gindin Dutsen Fisga wajen gabas.
مرز غربی ایشان رود اردن بود که از دریاچهٔ جلیل تا دریای مرده و کوه پیسگاه ادامه می‌یافت.
18 Na umarce ku a lokacin na ce, “Ubangiji Allahnku ya ba ku wannan ƙasa ku mallake ta. Dukan mayaƙanku za su haye da shirin yaƙi a gaban’yan’uwanku, Isra’ilawa.
آنگاه من به قبیله‌های رئوبین و جاد و نصف قبیلهٔ منسی یادآوری کردم که اگرچه خداوند آن سرزمین را به ایشان داده است با این حال حق سکونت در آنجا را نخواهند داشت تا زمانی که مردان مسلحشان در پیشاپیش بقیه قبیله‌ها، آنها را به آن سوی رود اردن یعنی به سرزمینی که خدا به ایشان وعده داده، برسانند.
19 Amma matanku, yaranku da dabbobinku (na sani kuna da dabbobi masu yawa), su ne za ku bari a garuruwan da na ba ku,
به ایشان گفتم: «ولی زنان و فرزندانتان می‌توانند اینجا در این شهرهایی که خداوند به شما داده است سکونت کرده، از گله‌هایتان (که می‌دانم تعدادشان زیاد است) مواظبت کنند.
20 sai Ubangiji ya ba da hutu ga sauran’yan’uwanku, yadda ya yi da ku, su ma suka sami ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba su, a ƙetaren Urdun, sa’an nan kowannenku zai komo ga mallakar da na ba ku.”
شما به برادران خود کمک کنید تا خداوند به آنها نیز پیروزی بدهد. وقتی آنها سرزمینی را که خداوند، خدایتان در آن طرف رود اردن به ایشان داده است تصرف کردند، آنگاه شما می‌توانید به سرزمین خود بازگردید.»
21 A lokacin nan na umarci Yoshuwa na ce, “Da idanunka ka ga dukan abin da Ubangiji Allahnku ya yi da waɗannan sarakuna biyu. Haka Ubangiji zai yi da dukan masarautai a can, inda za ku.
بعد به یوشع فرمان داده، گفتم: «تو با چشمانت دیدی که یهوه خدایتان با آن دو پادشاه چگونه عمل نمود. او با تمامی ممالک آن طرف رود اردن نیز همین کار را خواهد کرد.
22 Kada ku ji tsoronsu, gama Ubangiji Allahnku zai yi yaƙi dominku.”
از مردم آنجا نترسید، چون خداوند، خدایتان برای شما خواهد جنگید.»
23 A lokacin, na roƙi Ubangiji na ce,
آنگاه از خداوند چنین درخواست نمودم: «ای خداوند، التماس می‌کنم اجازه فرمایی از این رود گذشته، وارد سرزمین موعود بشوم، به سرزمین حاصلخیز آن طرف رود اردن با رشته کوههای آن و به سرزمین لبنان. آرزومندم نتیجه بزرگی و قدرتی را که به ما نشان داده‌ای ببینم. کدام خدا در تمام آسمان و زمین قادر است آنچه را که تو برای ما کرده‌ای بکند؟»
24 “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, ka fara nuna wa bawanka ɗaukakarka da ikonka. Akwai wani allah a sama ko a duniya, wanda zai aikata waɗannan manyan ayyukan kamar ka?
25 Ina roƙonka, bari in ƙetare in ga ƙasa mai kyau ɗin nan a ƙetaren Urdun, wannan ƙasar mai kyau ta tuddai, da kuma Lebanon.”
26 Amma saboda ku, Ubangiji ya yi fushi da ni, bai kuwa saurare ni ba. Sai Ubangiji ya ce, “Ya isa haka, kada ka ƙara yin magana da ni game da wannan batu.
ولی خداوند به سبب گناهان شما بر من غضبناک بود و به من اجازهٔ عبور نداد. او فرمود: «دیگر از این موضوع سخنی بر زبان نیاور.
27 Haura zuwa ƙwanƙolin Fisga, ka dubi ƙasar da idanunka daga kowane gefe, yamma, da arewa, da kudu, da kuma gabas, gama ba za ka ƙetare wannan Urdun ba.
به بالای کوه پیسگاه برو. از آنجا می‌توانی به هر سو نظر اندازی و سرزمین موعود را از دور ببینی؛ ولی از رود اردن عبور نخواهی کرد.
28 Amma ka umarci Yoshuwa, ka ƙarfafa shi, ka kuma ba shi ƙarfin gwiwa, gama shi ne zai jagoranci wannan mutane su haye, yă kuma ba su gādon ƙasar da za ka gani.”
یوشع را به جانشینی خود بگمار و او را تقویت و تشویق کن، زیرا او قوم را برای فتح سرزمینی که تو از قلهٔ کوه خواهی دید، به آن طرف رودخانه هدایت خواهد کرد.»
29 Sai muka zauna a kwari kusa da Bet-Feyor.
بنابراین ما در درهٔ نزدیک بیت‌فغور ماندیم.

< Maimaitawar Shari’a 3 >