< Maimaitawar Shari’a 29 >

1 Waɗannan su ne sharuɗan alkawarin da Ubangiji ya umarci Musa yă yi da Isra’ilawa a Mowab, wato, ban da alkawarin da ya yi da su a Dutsen Horeb.
Pa inge kwanon oakwuk ke wuleang ma LEUM GOD El sapkin nu sel Moses in oakiya yurin mwet Israel in acn Moab. Ma inge nukewa ma in weang wuleang ma LEUM GOD El oakiya inmasrlol ac mwet uh pe Eol Sinai.
2 Sai Musa ya tara dukan Isra’ila, ya ce musu, Idanunku sun ga dukan abin da Ubangiji ya yi a Masar ga Fir’auna, ga kuma dukan shugabanninsa da kuma ga dukan ƙasarsa.
Moses el pangoneni mwet Israel nukewa ac fahk nu selos, “Kowos sifacna liye ma LEUM GOD El tuh oru nu sin tokosra lun Egypt, wi mwet fulat lal ac mutunfacl sac nufon.
3 Da idanunku kun ga waɗannan gwaje-gwaje, waɗannan alamu masu banmamaki, da al’ajabai masu girma.
Kowos liye mwe ongoiya lulap, ac mwenmen, ac ma usrnguklana ma LEUM GOD El tuh oru.
4 Duk da haka har wa yau Ubangiji bai ba ku hankalin ganewa, ko idanun da za su gani, ko kunnuwan da za su ji ba.
Tusruktu nwe misenge, El tiana lela nu suwos in kalem ke ma kowos sifacna pulakin in moul lowos.
5 Shekaru arba’in da na jagorance ku cikin hamada, tufafinku ba su yage ba, haka kuwa takalman da suke a ƙafafunku.
LEUM GOD El pwen kowos fahsr yen mwesis ke yac angngaul, ac nuknuk lowos tia mahi ac fahluk lowos tia musalla.
6 Ba ku ci burodi ba, ba ku kuwa sha ruwan inabi, ko wani abu mai sa jiri ba. Ya yi haka don ku san cewa shi ne Ubangiji Allahnku.
Wangin bread kowos in kang, ac wangin pac wain ku mwe nim ku kowos in nim, tusruktu LEUM GOD El asot mwe enenu lowos, in luti kowos lah El God lowos.
7 Sa’ad da kuka kai wannan wuri, Sihon sarkin Heshbon, da Og sarkin Bashan, suka fito don su yi yaƙi da mu, amma muka ci su da yaƙi.
Na ke kut sun acn se inge, Tokosra Sihon lun Heshbon ac Tokosra Og lun Bashan, eltal ilme in mweun lain kut. Tusruktu kut kutangulosla,
8 Muka ƙwace ƙasarsu, muka ba da ita gādo ga mutanen Ruben, mutanen Gad, da kuma rabin mutanen Manasse.
ac sruokya acn selos, ac kitalik inmasrlon sruf lal Reuben ac sruf lal Gad, ac tafu sruf lal Manasseh.
9 Saboda haka sai ku kiyaye, ku bi sharuɗan wannan alkawari, don ku yi nasara a cikin kome da kuke yi.
Kowos in oaru in akos oakwuk nukewa ke wuleang se inge, tuh kowos fah ku in kapkapak in ma nukewa kowos oru.
10 Yau, ga ku nan tsaye, dukanku a gaban Ubangiji Allahnku, shugabanninku da manyan mutanenku, dattawanku da hafsoshinku, da kuma dukan sauran mutanen Isra’ila,
“Misenge kowos nukewa tu ye mutun LEUM GOD lowos — mwet leum lowos ac mwet kol lowos, mukul,
11 tare da’ya’yanku da matanku, da baƙin da suke zama sansanoninku, har ma da waɗanda suke muku faskare, da waɗanda suke ɗiba muku ruwa.
mutan, tulik, ac mwetsac su muta inmasrlowos ac ti etong ac ut kof lowos.
12 Kuna tsaye a nan don ku yi alkawari da Ubangiji Allahnku, alkawarin da Ubangiji yake yi ta wurin rantsuwa da ku a wannan rana,
Kowos tukeni misenge ac akola in akfahsrye wuleang se inge ma LEUM GOD lowos El oakiya inmasrlol ac kowos. Ac kowos in akfalye ip kunowos kac,
13 don yă mai da ku jama’arsa yau, shi kuwa yă zama Allahnku kamar yadda ya yi muku alkawari, da yadda kuma ya rantse wa kakanninku, Ibrahim, Ishaku da kuma Yaƙub.
tuh LEUM GOD Elan ku in akpwayeye lah kowos mwet lal, ac El God lowos, oana ke El wulela nu suwos ac nu sin papa matu tomowos — Abraham, Isaac, ac Jacob.
14 Ina yin wannan alkawari da rantsuwar, ba da ku kaɗai da
Tia kowos mukena pa LEUM GOD El oru wuleang se inge yoro, wi ma eneneyuk in karinginyuk kac.
15 kuke tsattsaye a nan tare da mu a yau a gaban Ubangiji Allahnmu ba, amma har da waɗanda ba sa nan yau.
El oru nu sesr nukewa su tu ye mutal misenge, ac oayapa yurin fwilin tulik natusr su soenna isusla.
16 Ku kanku kun san yadda muka yi zama a Masar, da yadda muka yi ta ratsawa ta tsakiyar al’ummai muka wuce.
“Kowos esam na ouiyen moul lowos in facl Egypt, oayapa luman fahsru lowos fin acn lun mutunfacl saya.
17 A cikinsu, kun ga siffofi masu banƙyama da gumaka na itace da dutse, na azurfa da zinariya.
Kowos tuh liye ma sruloala lalos ma orekla ke sak, eot, silver, ac gold, su ma inge ma srungayuk.
18 Kada zuciyar wani mutum, ko ta wata mata ko na wani iyali, ko wata kabila cikinku yau, ta bar bin Ubangiji Allahnku, tă koma ga bauta wa gumakan waɗannan al’ummai. Kada a sami wani tushe mai ba da’ya’ya masu dafi, masu ɗaci a cikinku.
Liyaung akwoya tuh in wangin mukul, mutan, sou, ku sruf ma tu inse inge misenge, fah forla liki LEUM GOD lasr in wi alu nu sin god lun mutunfacl saya. Fin ouinge, na ac oana soko okan sak ma kapak tuh mwen ac pwasin fahko kac.
19 Idan kuma wani mutum ya ji kalmomi na wannan rantsuwa, ya kuma sa wa kansa albarka yana tunani cewa, “Ba abin da zai same ni, ko da na nace a taurinkaina.” Wannan zai jawo lalacewar dukan Isra’ila tare da kai.
Liyaung akwoya tuh in wangin sie mwet su lohng oakwuk na oa inge, su sifacna nunku mu ma nukewa fah wo nu sel el finne likkeke ac oru lungse lal sifacna. Fin sie suwos oru ouinge, na mwet nukewa ac kunausyukla — mwet wo ac mwet koluk oana sie.
20 Ubangiji ba zai gafarce shi ba, fushinsa da kishinsa za su ƙuna a kan wannan mutum. Dukan la’anonin da aka rubuta a wannan littafi za su fāɗo a kansa, Ubangiji kuwa zai shafe sunansa daga ƙarƙashin sama.
LEUM GOD El ac tia nunak munas nu sin sie mwet ouinge. Kasrkusrak lulap lun LEUM GOD ac fah tayak lainul, ac mwe selnga nukewa in book se inge ac fah oan facl nwe ke LEUM GOD El kunausella.
21 Ubangiji zai ware shi daga dukan kabilan Isra’ila don yă hukunta shi bisa ga dukan la’anonin alkawarin da aka rubuta a wannan Littafin Doka.
LEUM GOD El ac oru tuh mwet se inge in oana sie mwe srikasrak ye mutun sruf Israel nukewa, ac El fah sang mwe ongoiya nu facl, fal nu ke selnga nukewa ma takinyukla ke wuleang se ma simla in book in ma sap lun LEUM GOD.
22 Tsararraki masu zuwa nan gaba, wato,’ya’yan da za su gāje ku, da baƙon da ya zo daga ƙasa mai nisa, za su ga annobar ƙasar, da cuce-cucen da Ubangiji ya buge ta da su.
“In pacl fahsru, fwilin tulik nutuwos ac mwetsac liki acn loessula fah liye mwe lokoalok ac mwe keok ma LEUM GOD El ac supwama nu fin acn suwos.
23 Ƙasar gaba ɗaya za tă zama gishiri mai ƙuna marar amfani da kuma kibiritu, babu shuki, babu abin da yake tsirowa, babu itatuwan da suke girma a cikinta. Za tă zama kamar yadda aka hallaka Sodom da Gomorra, Adma da Zeboyim, waɗanda Ubangiji ya hallaka cikin zafin fushinsa.
Ima nukewa ac fah mwelalla, afyufla ke sulfur ac sohl. Wangin ma ac yukwiyuk fac — finne mah, ac fah tia pac ku in kap we. Facl suwos ac fah oana siti lun Sodom, Gomorrah, Admah ac Zeboiim, ma LEUM GOD El kunausla ke El tuh arulana tayak ke kasrkusrak.
24 Dukan al’ummai za su yi tambaya su ce, “Me ya sa Ubangiji ya yi haka da wannan ƙasa? Me ya jawo wannan fushi mai tsanani haka?”
Na faclu nufon ac fah siyuk, ‘Efu LEUM GOD El ku oru ouinge nu ke facl selos? Mea se sripauk kasrkusrak lulap lal uh?’
25 Amsar kuwa za tă zama, “Wannan ya zama haka domin wannan mutane, sun yi watsi da alkawarin Ubangiji Allah na kakanninsu, alkawarin da ya yi da su sa’ad da ya fitar da su daga Masar.
Na pa inge top nu kac uh: ‘Ke sripen mwet lun LEUM GOD elos tia liyaung wulela ma elos tuh oru yurin God lun papa matu tumalos ke El usalosme liki facl Egypt.
26 Sun juya, suka bauta wa waɗansu alloli, suka rusuna musu, allolin da ba su sani ba, allolin da Ubangiji bai ba su ba.
Elos kulansupu god saya ma elos soenna alu nu kac meet, ma su LEUM GOD El tia lela elos in alu nu kac.
27 Saboda haka fushin Ubangiji ya yi ƙuna a kan wannan ƙasa, har ya kawo dukan la’anoni da aka rubuta a wannan littafi a kanta.
Na pa LEUM GOD El kasrkusrakak sin mwet lal uh, ac use mwe selnga nukewa simla in book se inge nu fin facl selos.
28 Cikin zafin fushi da babbar hasala Ubangiji ya tumɓuke su daga ƙasarsu, ya watsar da su cikin wata ƙasa dabam, kamar yadda suke a yau.”
LEUM GOD El foloyak, na ke kasrkusrak lulap lal El fusulosyak liki acn selos ac siselosla nu in sie acn sac, ac elos oasr we nwe misenge.’
29 Ubangiji Allahnmu bai bayyana abubuwa na yanzu da na nan gaba ba, amma ya umarce mu mu kiyaye kalmomin dokar da ya ba mu, mu da kuma’ya’yanmu har abada.
“Oasr kutu ma su LEUM GOD lasr El sruokya tuh in ma lukma; tusruktu El akkalemye Ma Sap lal, na kut, ac fwilin tulik natusr uh, enenu in akos nwe tok.

< Maimaitawar Shari’a 29 >