< Maimaitawar Shari’a 29 >
1 Waɗannan su ne sharuɗan alkawarin da Ubangiji ya umarci Musa yă yi da Isra’ilawa a Mowab, wato, ban da alkawarin da ya yi da su a Dutsen Horeb.
Magi e weche mag singruok mane Jehova Nyasaye ochiko Musa mondo omi jo-Israel otim kane gin Moab, kaachiel gi singruok mane osetimo kodgi Horeb.
2 Sai Musa ya tara dukan Isra’ila, ya ce musu, Idanunku sun ga dukan abin da Ubangiji ya yi a Masar ga Fir’auna, ga kuma dukan shugabanninsa da kuma ga dukan ƙasarsa.
Musa noluongo jo-Israel duto mowachonegi niya, Useneno gi wangʼu gik moko duto mane Jehova Nyasaye otimo Misri ne Farao, jodonge duto, to gi pinyno.
3 Da idanunku kun ga waɗannan gwaje-gwaje, waɗannan alamu masu banmamaki, da al’ajabai masu girma.
Ne uneno gi wangʼu timbe madongo mane gin ranyisi gi honni.
4 Duk da haka har wa yau Ubangiji bai ba ku hankalin ganewa, ko idanun da za su gani, ko kunnuwan da za su ji ba.
To nyaka chil kawuono pok Jehova Nyasaye imiyou paro mar ngʼeyo, mar neno kata it mar winjo.
5 Shekaru arba’in da na jagorance ku cikin hamada, tufafinku ba su yage ba, haka kuwa takalman da suke a ƙafafunku.
E kinde mag higni piero angʼwen kane atelonu e thim lepu ne ok oti kata wuocheu bende ok oti.
6 Ba ku ci burodi ba, ba ku kuwa sha ruwan inabi, ko wani abu mai sa jiri ba. Ya yi haka don ku san cewa shi ne Ubangiji Allahnku.
Ne ok uchamo makati kata madho divai kata gima mero ji ne atimo mano mondo ungʼe ni An e Jehova Nyasaye ma Nyasachu.
7 Sa’ad da kuka kai wannan wuri, Sihon sarkin Heshbon, da Og sarkin Bashan, suka fito don su yi yaƙi da mu, amma muka ci su da yaƙi.
Kane uchopo ka, Sihon ruodh Heshbon kod Og ruodh Bashan ne omonjowa to ne waloyogi.
8 Muka ƙwace ƙasarsu, muka ba da ita gādo ga mutanen Ruben, mutanen Gad, da kuma rabin mutanen Manasse.
Ne wakawo pinygi mi wamiyo jo-Reuben, jo-Gad kod nus mar dhood jo-Manase kaka girkeni.
9 Saboda haka sai ku kiyaye, ku bi sharuɗan wannan alkawari, don ku yi nasara a cikin kome da kuke yi.
Nyaka urit weche mag singruokgi mondo mi udongi kuom gik moko duto mutimo.
10 Yau, ga ku nan tsaye, dukanku a gaban Ubangiji Allahnku, shugabanninku da manyan mutanenku, dattawanku da hafsoshinku, da kuma dukan sauran mutanen Isra’ila,
Kawuononi uchungʼ uduto e nyim Jehova Nyasaye ma Nyasachu ka un kaachiel gi jotendu, jou madongo, jodongu, jotendu mamoko, kod jo-Israel duto machwo,
11 tare da’ya’yanku da matanku, da baƙin da suke zama sansanoninku, har ma da waɗanda suke muku faskare, da waɗanda suke ɗiba muku ruwa.
kaachiel gi nyithindu kod mondu, to gi jopinje mamoko modak e kembeu kabaronu yien kendo umbonu pi.
12 Kuna tsaye a nan don ku yi alkawari da Ubangiji Allahnku, alkawarin da Ubangiji yake yi ta wurin rantsuwa da ku a wannan rana,
Uchungo ka mondo utim singruok gi Jehova Nyasaye ma Nyasachu, singruok ma Jehova Nyasaye timo kodu kawuononi gi kwongʼruok chopo kare,
13 don yă mai da ku jama’arsa yau, shi kuwa yă zama Allahnku kamar yadda ya yi muku alkawari, da yadda kuma ya rantse wa kakanninku, Ibrahim, Ishaku da kuma Yaƙub.
mondo oyieru adimba kaka joge, ka obedo Nyasachu kaka ne osingore ne kwereu ma Ibrahim, Isaka kod Jakobo.
14 Ina yin wannan alkawari da rantsuwar, ba da ku kaɗai da
Atimo singruokni ka akwongʼora kawuono, ok gi un kende
15 kuke tsattsaye a nan tare da mu a yau a gaban Ubangiji Allahnmu ba, amma har da waɗanda ba sa nan yau.
ma uchungʼ ka kodwa kawuononi e nyim Jehova Nyasaye ma Nyasachwa, to atime nyaka gi joma onge kodwa ka kawuono.
16 Ku kanku kun san yadda muka yi zama a Masar, da yadda muka yi ta ratsawa ta tsakiyar al’ummai muka wuce.
Un ungʼeyo kaka ne wadak Misri kendo kaka ne wakalo e kind pinje ka wabiro ka.
17 A cikinsu, kun ga siffofi masu banƙyama da gumaka na itace da dutse, na azurfa da zinariya.
Ne uneno gik mamono ma gilamo kod kido mag nyisechegi manono molos gi yien kod kite, kaachiel gi mago mag fedha gi dhahabu.
18 Kada zuciyar wani mutum, ko ta wata mata ko na wani iyali, ko wata kabila cikinku yau, ta bar bin Ubangiji Allahnku, tă koma ga bauta wa gumakan waɗannan al’ummai. Kada a sami wani tushe mai ba da’ya’ya masu dafi, masu ɗaci a cikinku.
Neuru ni onge dichwo kata dhako, anywola kata dhoot moro e dieru kawuono ma chunye lokore weyo Jehova Nyasaye ma Nyasachwa kadhi lamo nyiseche mag jopinjego; bende neuru ni onge yath manyago olemo makech mar richo.
19 Idan kuma wani mutum ya ji kalmomi na wannan rantsuwa, ya kuma sa wa kansa albarka yana tunani cewa, “Ba abin da zai same ni, ko da na nace a taurinkaina.” Wannan zai jawo lalacewar dukan Isra’ila tare da kai.
Ka ngʼat ma kamano owinjo weche mag singruok mi omiyore gweth kende kendo owacho e chunye niya, “Onge gima biro tima kata obedo ni asetimo mana giga awuon maparo.” Magi duto nokel masira ne pinje mag pi to gi kuonde motwo.
20 Ubangiji ba zai gafarce shi ba, fushinsa da kishinsa za su ƙuna a kan wannan mutum. Dukan la’anonin da aka rubuta a wannan littafi za su fāɗo a kansa, Ubangiji kuwa zai shafe sunansa daga ƙarƙashin sama.
Jehova Nyasaye ok nowene ngʼatno richone, kendo mirimbe mager nowangʼ ngʼatno ka mach. Kwongʼ duto mondikie kitabuni nomake kendo Jehova Nyasaye noruch nyinge oko e bwo pinyni.
21 Ubangiji zai ware shi daga dukan kabilan Isra’ila don yă hukunta shi bisa ga dukan la’anonin alkawarin da aka rubuta a wannan Littafin Doka.
Jehova Nyasaye nopoge kuom dhout Israel duto mi none masira kaluwore gi singruok duto mag kwongʼ mondiki ei Kitabuni mar Chik.
22 Tsararraki masu zuwa nan gaba, wato,’ya’yan da za su gāje ku, da baƙon da ya zo daga ƙasa mai nisa, za su ga annobar ƙasar, da cuce-cucen da Ubangiji ya buge ta da su.
Nyithindu manobi bangʼu to gi jopinje moa mabor none kit kwongʼ duto modonjo e piny kod tuoche mayoreyore ma Jehova Nyasaye osekelo kuomgi.
23 Ƙasar gaba ɗaya za tă zama gishiri mai ƙuna marar amfani da kuma kibiritu, babu shuki, babu abin da yake tsirowa, babu itatuwan da suke girma a cikinta. Za tă zama kamar yadda aka hallaka Sodom da Gomorra, Adma da Zeboyim, waɗanda Ubangiji ya hallaka cikin zafin fushinsa.
Piny duto nowangʼ gi mach kendo notim chumbi, maonge gima opidhi manobedie, kata gima dongo ok none, bende onge kata mana alode manodongie. Nokethre mana ka Sodom gi Gomora gi Adma kod Zeboim mane Jehova Nyasaye oketho ka mirima nomake.
24 Dukan al’ummai za su yi tambaya su ce, “Me ya sa Ubangiji ya yi haka da wannan ƙasa? Me ya jawo wannan fushi mai tsanani haka?”
Pinje duto nopenjre niya, “Angʼo momiyo Jehova Nyasaye otimo ma ne pinyni? Angʼo momiyo mirima mager omake malich kama?”
25 Amsar kuwa za tă zama, “Wannan ya zama haka domin wannan mutane, sun yi watsi da alkawarin Ubangiji Allah na kakanninsu, alkawarin da ya yi da su sa’ad da ya fitar da su daga Masar.
To nodwokgi niya, “Nikech jogi ne ojwangʼo singruok mar Jehova Nyasaye, ma Nyasach kweregi mane otimo kodgi kogologi e piny Misri.
26 Sun juya, suka bauta wa waɗansu alloli, suka rusuna musu, allolin da ba su sani ba, allolin da Ubangiji bai ba su ba.
Negidhi mi gilamo nyiseche moko nono ma gikulorenegi, nyiseche mane ok gingʼeyo, ma gin nyiseche mane ok imiyogi mondo gilam.
27 Saboda haka fushin Ubangiji ya yi ƙuna a kan wannan ƙasa, har ya kawo dukan la’anoni da aka rubuta a wannan littafi a kanta.
Emomiyo mirimb Jehova Nyasaye nowangʼo pinyni, kokelo kuomgi kwongʼ duto ma ondiki e kitabuni.
28 Cikin zafin fushi da babbar hasala Ubangiji ya tumɓuke su daga ƙasarsu, ya watsar da su cikin wata ƙasa dabam, kamar yadda suke a yau.”
Kane Jehova Nyasaye iye owangʼ ka en gi mirima mager, nogologi oko mi oterogi e piny moro ma pod gintiere nyaka chil kawuono.”
29 Ubangiji Allahnmu bai bayyana abubuwa na yanzu da na nan gaba ba, amma ya umarce mu mu kiyaye kalmomin dokar da ya ba mu, mu da kuma’ya’yanmu har abada.
Gik mopondo duto ni e lwet Jehova Nyasaye ma Nyasachwa, to gik mofwenynwa gin magwa kod nyithindwa nyaka chiengʼ, mondo mi walu weche duto mondiki e kitabuni.