< Maimaitawar Shari’a 28 >
1 In kun yi biyayya da maganar Ubangiji Allahnku, kuka kuma lura, kuka bi dukan umarnan da na ba ku a yau, Ubangiji Allahnku zai sa ku bisa dukan al’ummai a duniya.
Ka uluoro Jehova Nyasaye ma Nyasachu kendo urito adimba chikene duto ma amiyou kawuono, to Jehova Nyasaye ma Nyasachu biro tingʼou malo moloyo ogendini duto modak e piny.
2 Dukan waɗannan albarku za su sauko muku, su zama naku, in kuka yi biyayya ga Ubangiji Allahnku.
Gwethgi duto nobed magu kamoro amora ma untie ka uluoro Jehova Nyasaye ma Nyasachu, kendo magi e gin:
3 Za ku zama masu albarka a cikin birni, za ku kuma zama masu albarka har a ƙauye.
Ibiro gwedhou ka un e dala kata ka un oko.
4 ’Ya’yanku za su zama masu albarka, haka ma hatsin gonakinku da kuma’ya’yan dabbobinku, wato,’ya’yan shanu da’yan tumakinku.
Nogwedhu gi nyithindo mangʼeny gi cham mogundho kod jamni mathoth ma gin kweth mag nyiroye kod mag nyirombe.
5 Za a albarkaci kwandonku da kwanon kwaɓan kullunku.
Nogwedh atongeu gi dakuondeu duto.
6 Za ku zama masu albarka sa’ad da kuka shiga, za ku kuma zama masu albarka sa’ad da kuka fita.
Nogwedhu ka udonjo e dala kendo ka uwuok.
7 A gabanku, Ubangiji zai sa ku fatattaki abokan gāban da za su taso suna gāba da ku. Ta hanya guda za su auka muku, amma ta hanyoyi bakwai za su gudu daga gabanku.
Jehova Nyasaye noket wasiku ma monjou e lwetu mi unulogi. Ginimonju ka gin oganda achiel, to ginike ka gia iru ka gin migepe abiriyo.
8 Ubangiji zai aika da albarka a rumbunanku da kuma a bisa kome da kuka sa hannunku a kai. Ubangiji Allahnku zai albarkace ku a ƙasar da yake ba ku.
Jehova Nyasaye biro gwedho decheu kaachiel gi gimoro amora ma uchiworu timo, Jehova Nyasaye ma Nyasachu biro gwedhou e piny ma omiyou.
9 Ubangiji zai kafa ku kamar mutanensa masu tsarki, kamar yadda ya yi alkawari da rantsuwa, in kun kiyaye umarnan Ubangiji Allahnku, kuka kuma yi tafiya a hanyoyinsa.
Jehova Nyasaye biro gurou kaka joge maler, mana kaka ne owacho ka okwongʼore, ka urito chike mag Jehova Nyasaye ma Nyasachu kendo uwuotho e yorene.
10 Sa’an nan dukan mutane a duniya za su ga cewa ana kiranku da sunan Ubangiji, za su kuwa ji tsoronku.
Eka ji duto modak e piny none ni un joma oluong gi nying Jehova Nyasaye kendo gibiro luorou.
11 Ubangiji zai azurta ku sosai, a’ya’yan cikinku, a’ya’yan dabbobinku da kuma a hatsin gonarku, a cikin ƙasar da ya rantse wa kakanninku zai ba ku.
Jehova Nyasaye biro miyou gweth mogundho; ma gin nyithindo mangʼeny, jamni mathoth kod cham mogundho e piny mane Jehova Nyasaye osingore kokwongʼore ni kwereu ni nomiu.
12 Ubangiji zai buɗe sammai, wurin ajiyarsa mai yalwa, don yă aika da ruwan sama a gonarku a lokacinsa, yă kuma albarkaci dukan aikin hannuwanku. Za ku ba wa al’ummai masu yawa rance, amma ba za ku karɓa bashi daga wurin wani ba.
Jehova Nyasaye biro yawo polo, ma en kar keno mag mwandune, ka ochiwo koth e piny e ndalo mowinjore, kendo ka ogwedho tije duto mag lwetu. Ubiro chiwo hola ne pinje mangʼeny to un ok unuhol gimoro kuomgi.
13 Ubangiji zai sa ku zama kai, ba wutsiya ba. In kun mai da hankali ga umarnan Ubangiji Allahnku da nake ba ku a wannan rana, kuka kuma lura, kuka bi su, kullum za ku kasance a bisa, ba a ƙasa ba.
Jehova Nyasaye nomi ubed jotelo to ok joma itelonegi. Ka urito chike ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu miyou kawuononi kendo uluwogi adimba, to kinde duto unubed jotelo to ok joma itelonegi.
14 Kada ku kauce zuwa dama ko zuwa hagu daga umarnan da na ba ku a yau, har ku bi waɗansu alloli kuna yin musu sujada.
Kik uwe chike ma amiyou kawuononi, ka udhi e bat korachwich kata koracham kendo ka uluwo nyiseche manono kendo utiyonegi.
15 Amma fa, in ba ku yi biyayya ga Ubangiji Allahnku ba, ba ku kuma lura kun bi dukan umarnansa da ƙa’idodin da nake ba ku a yau ba, dukan la’anan nan za su zo a bisanku, su kuma same ku.
To ka ok uchiwo luor ne Jehova Nyasaye ma Nyasachu kendo ok urito chikene duto adimba kod buchene ma amiyou kawuononi, to kwongʼ-gi duto biro makou.
16 Za ku zama la’anannu a birni da kuma a ƙauye.
Ibiro kwongʼou ka un e dala kata ka un oko.
17 Za a la’anta kwandonku da kwanon kwaɓan kullunku.
Nokwongʼ atongeu gi dakuondeu.
18 Za a la’anta’ya’yan cikinku, haka ma hatsin gonarku, da’ya’yan shanunku da’yan tumakinku.
Nyithindu munywolo nokwongʼ, kaachiel gi chambu, gi nyiroye mag dhou kod nyithi jambu.
19 Za a la’anta ku sa’ad da kuka shiga da sa’ad da kuka fita.
Ibiro kwongʼou ka udonjo kendo kuwuok.
20 Ubangiji zai aiko muku da la’ana, da ruɗewa, da damuwa cikin dukan abin da za ku yi, har ya hallaka ku, ku lalace da sauri saboda mugayen ayyukanku, domin kuma kuka rabu da ni.
Jehova Nyasaye biro oronu kwongʼ, ngʼengʼ kod achaya e gimoro amora ma utimo, nyaka urum chuth makaru lal nono nikech richo ma usetimo ma ujwangʼe.
21 Ubangiji zai aiko muku da annoba wadda za tă manne muku, tă cinye ku cikin ƙasar da za ku shiga, ku mallake ta.
Jehova Nyasaye biro goyou gi tuoche mi otieku e piny ma udhi kawo.
22 Ubangiji zai buga ku da cuta mai lalacewa, da zazzaɓi, da ƙuna, da zafin rana, da fāri, da burtuntuna, da fumfuna, waɗanda za su azabtar da ku sai kun hallaka.
Jehova Nyasaye nogou gi tuo mar kahera, midhusi gi tuo akuodi kod gwonyo kendo obiro kelonu oro mi cham rochre ewi dongo; kendo gigo duto biro thagou nyaka urum chuth.
23 Girgijen da yake bisanku zai zama tagulla, ƙasar da take ƙarƙashinku za tă zama ƙarfe.
Polo norieny ka mula ewiu, piny to nobed matek ka chuma.
24 Ubangiji zai juye ruwan saman ƙasarku yă zama ƙura da gari; zai sauko daga gizagizai har sai kun hallaka.
Jehova Nyasaye enolok koth machwe e pinyu obed mana lo kod buru malich, gini olre koa e polo nyaka unurum.
25 Ubangiji zai sa a rinjaye ku a gaban abokan gābanku. Ta hanya guda za ku auka musu, amma ta hanyoyi bakwai za ku gudu daga gabansu. Za ku zama abin ƙi ga dukan mulkokin duniya.
Jehova Nyasaye nomi lou e nyim wasiku. Unumonjgi ka un e achiel, to unuring-gi kuke e migepe abiriyo, kendo unubed gima wichkuot ne ogendini duto manie piny.
26 Gawawwakinku za su zama abincin dukan tsuntsayen sarari da namun duniya, ba kuwa wanda zai kore su.
Ringreu modongʼ ema nobed chiemb winy manie kor polo gi ondiegi manie thim, kendo onge ngʼato angʼata manogolgi kuomu.
27 Ubangiji zai buge ku da maruran Masar, da ƙazuwa, da kuma ƙaiƙayi waɗanda ba za su warke ba
Jehova Nyasaye nogou gi tuo mag buche mag Misri, akuodi, gwonyo kod kalanga ma ok thiedhi.
28 Ubangiji zai buge ku da hauka, makanta, da rikicewar hankali.
Jehova Nyasaye nogou gi tuo mar neko kendo noloku muofni kendo joma orundore.
29 Da tsakar rana za ku riƙa lallubawa kamar makaho. Za ku zama marasa nasara a cikin kome da kuka yi; kowace rana za a zalunce ku, a kuma yi muku ƙwace, ba tare da wani ya cece ku ba.
E dier odiechiengʼ tir ubiro rundoru ka muofni e mudho. Onge gima unutim manodhi maber, ndalo duto nothiru kendo noyak giu maonge ngʼama noresu.
30 Za ku yi tashin yarinya, amma wani ne zai ɗauke ta yă kwana da ita. Za ku gina gida amma wani ne zai zauna a ciki. Za ku shuka inabi, amma ba za ku ma fara jin daɗin’ya’yansa ba.
Inichan kendo nyako mihero, to ngʼat moro nono ema nokawe mabed kode. Iniger ot to ok inidagie, kendo inipidh mzabibu to ok inicham gik monyak kuomgi.
31 Za a yanka sanku a idanunku, amma ba za ko ci wani abu a cikinsa ba. Za a ƙwace jakinku ƙiri-ƙiri, amma ba za a mayar muku da shi ba. Za a ba da tumakinku ga abokan gābanku, kuma ba kowa da zai cece su.
Rwadhi noyangʼ kineno, to ok ni cham ringe. Kanyna mari nokaw kuomi githuon, to ok noduognigo. Rombe magi nomi wasiki, to onge ngʼama noresgi.
32 Za a ba da’ya’yanku maza da mata ga wata al’umma, za ku kuma yi ta zuba idanunku kuna neman su kullayaumi, amma a banza, domin ba ku da ikon yin kome.
Yawuoti kod nyigi noter e pinje mamoko, kendo inimanygi gi wengeni odiechiengʼ duto kionge gi teko mar resogi.
33 Mutanen da ba ku sani ba za su ci kayan gonarku da amfanin wahalarku, za a yi ta cucinku, ana kuma danne ku kullum.
Oganda ma ok ingʼeyo nocham gik mitiyo matek gi luchi e puotheni kendo onge gima initim makmana tingʼ mapek kod achune e ndalou duto.
34 Abubuwan da za ku gani za su sa ku yi hauka.
Gik ma wangʼi neno noloki neko.
35 Ubangiji zai buge gwiwoyinku da ƙafafunku da marurai masu zafi da ba za a iya warkar da su ba, za su yaɗu daga tafin ƙafafu zuwa bisa kanku.
Jehova Nyasaye nomi buche maremo ma ok thiedhi mak chongeni gi tiendeni kendo ginilandre koa e pat tiendi nyaka e wiyi.
36 Ubangiji zai kore ku, ku da sarkin da kuka naɗa a bisanku zuwa al’ummar da ku, ko kakanninku ba su sani ba. A can za ku yi wa waɗansu alloli sujada, allolin itace da na dutse.
Jehova Nyasaye biro riembou, to ruoth ma unuyier notelnu noteru e lwet piny ma kata kwereu ne ok ongʼeyo. Kuno unulamie nyiseche mamoko, ma gin nyiseche mopa gi yien kod kite.
37 Za ku zama abin ƙi, abin dariya, da kuma abin habaici ga dukan al’ummai inda Ubangiji zai kore ku zuwa.
Inibed gima mono miyanyo kendo ijaro e kind ogendini duto kuma Jehova Nyasaye noterue.
38 Za ku shuka iri da yawa a gona, amma za ku girbe kaɗan, domin fāra za su cinye su.
Unuchwo kothe mangʼeny to unuka manok, nikech bonyo nokethgi.
39 Za ku shuka inabi ku kuma yi musu banƙasa, amma ba za ku sha ruwan inabin ba, domin tsutsotsi za su cinye su.
Unupidh mzabibu e puotheu ma ukagi to ok unumadh olemo mochwer kuomgi kata choko olembgigo nikech kute nochamgi.
40 Za ku kasance da itatuwan zaitun ko’ina a ƙasarku, amma ba za ku yi amfani da mansu ba, domin’ya’yan zaitun za su kakkaɓe.
Ubiro bedo kod yien zeituni e pinyu to ok unukonyru gi moe nikech zeituni nolwar piny.
41 Za ku haifi’ya’ya maza da mata, amma za su zama naku ba, domin za a kai su bauta.
Unubed gi yawuowi kod nyiri to ok unuritgi nimar notergi e twech e pinje mamoko.
42 Tarin fāra za su mamaye dukan itatuwanku da kuma hatsin gonarku.
Kweth mag bonyo noketh yiendu kod chambu duto e pinyu.
43 Baƙin da suke tare da ku, za su yi ta ƙaruwa, ku kuwa za ku yi ta komawa baya-baya.
Jopinje mamoko modak e pinyu nonyaa mamedre moloyou, to un to unubed manok.
44 Za su ba ku bashi, amma ba za ku ba su bashi ba. Za su zama kai, ku kuwa za ku zama wutsiya.
Ginibed gi gik ma giholou, to un ok nubed gi gima unyalo hologi. Ginibed jotelo, to un nubed joma itelonegi.
45 Dukan waɗannan la’anoni za su sauko a kanku. Za su bi ku, su same ku, sai an hallaka ku, domin ba ku yi biyayya ga Ubangiji Allahnku, kuka kuma kiyaye umarnai da ƙa’idodin da ya ba ku ba.
Kwongʼ-gi duto nobi kuomu. Kwongʼ-gi nolaw bangʼu mijuku manyaka urum uduto, nikech ne ok uwinjo Jehova Nyasaye ma Nyasachu, kata rito chikene kod buchene duto mane omiyou.
46 Za su zama alamu da al’ajabi gare ku da kuma zuriyarku har abada.
Ginibed ranyisi kod midhiero kuomu kod nyikwau nyaka chiengʼ.
47 Gama ba ku bauta wa Ubangiji Allahnku da farin ciki da kuma murna a lokacin wadata ba,
Nikech ne ok utiyo ne Jehova Nyasaye ma Nyasachu gi ilo kod mor e ndalo mane un gi mwandu,
48 saboda haka a cikin yunwa da ƙishirwa, cikin tsiraici da mugun talauci, za ku bauta wa abokan gāban da Ubangiji ya aiko muku. Zai sa karkiyar ƙarfe a wuyanku har sai ya hallaka ku ƙaf.
omiyo e kech, e riyo, e duk, kod dhier unutine wasiku ma Jehova Nyasaye oseoronu. Enoket jok mar mula mapek e ngʼutu nyaka chop otieku.
49 Ubangiji zai kawo al’umma daga nesa, daga iyakar duniya, ta sauko a kanku kamar gaggafa, al’ummar da ba ku san yarenta ba,
Jehova Nyasaye enokel piny moro moa mabor, ma en piny mantie e giko piny, machal gi ongo mafuyo, gin oganda ma dhogi ok unuwinji,
50 al’umma mai zafin hali wadda ba ta ba wa tsofaffi girma, kuma ba ta tausayin yara.
oganda maneno makwiny maonge gi luor ne joma oti kata joma pod tindo.
51 Za su cinye’ya’yan dabbobinku da hatsin gonarku sai an hallaka ku. Ba za su rage ko ƙwayar hatsi, ko sabon ruwan inabi, ko mai ba, ba kuwa za a bar’yan tumakinku ba, sai an lalatar da ku.
Ginineg jambu ma pod tindo kendo giniketh chambu e puothe mi nyaka ginitieku chuth. Ok ginicham, divai manyien kata mo, kata mana nyiroye mag dhou kod nyirombe mag jambu nyaka chop gitieku chuth.
52 Za su kuwa kewaye ku a dukan garuruwanku, har sai katangarku masu tsayi wadda kuke dogara gare su, sun fāɗi ko’ina a ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku.
Ginitim agengʼa ne miechu madongo duto nyaka kuonde mochiel motingʼore gi malo ma uketo genou kuomgi lwar. Ginikethi mier madongo e piny duto ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu miyou.
53 Saboda wahalar da abokan gābanku za su gasa muku a lokacin kwanto, za ku ci’ya’yan cikinku, naman’ya’yanku maza da mata waɗanda Ubangiji Allahnku ya ba ku.
Nikech chandruok maniyudi ka wasiki okeloni ka in e twech, nucham nyaka nyithindu munywolo, ma gin ringre yawuotu kod nyiu ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu osemiyou.
54 Kai, har da mutumin da ya fi hankali da kuma kirki a cikinku, ba zai ji tausayi ɗan’uwansa, ko matar da yake ƙauna, ko’ya’yansa da suka ragu ba,
Kata mana ngʼat maber kendo ngʼwon ahinya e dieru ok nobed gi miwafu ne owadgi owuon kata mana ne chiege mohero kata nyithinde modongʼ,
55 ba kuwa zai ba waninsu wani naman’ya’yansa da yake ci ba. Gama dukan abin da ya rage masa ke nan saboda wahalar da abokan gābanku za su gasa muku a lokacin da ake kwanton wa dukan biranenku.
kendo ok enomi ngʼato angʼata ringre nyathineno ma en owuon ochamo nikech mano kende e gima nodongʼ bangʼ ka wasigu osemonjo miechu.
56 Mace mafi hankali da kuma kirki a cikinku, kai, mafi hankali da kirki da ba ta ma karambanin taɓa ƙasa da tafin ƙafarta, za tă hana wa mijinta da take ƙauna, da kuma ɗanta, ko’yarta abinci.
Dhako makare kendo man-gi lony mamalo e dieru, ngʼat modimbore kendo man-gi ngʼwono malach ma bende ok osewuotho e lowo gi tiende nono, nobed ka iye kwar kod chwore owuon kata mana gi yawuote kod nyige ma en owuon ema onywolo.
57 A ɓoye za tă ci mahaifar da take biyo bayan ta haihu, da’ya’yan da za tă haifa, saboda ba ta da wani abinci lokacin da abokan gābanku za su kewaye garuruwanku da yaƙi mai tsanani.
Notamre pogonegi kata mana bieche owuon bangʼ nywol, nimar oparo mondo ochamgi lingʼ-lingʼ e ndalo ma wasiku nogonu agengʼa ka masira olworo miechu madongo.
58 In ba ku lura kuka bi dukan kalmomi wannan doka, waɗanda an rubuta a wannan littafi ba, ba ku kuma girmama wannan suna mai ɗaukaka da kuma mai banrazana na Ubangiji Allahnku ba,
Ka ok urito weche duto manie chikni ma ondiki e kitabuni kendo ka ok uchiwo luor ne nyinge man-gi teko ma en Jehova Nyasaye ma Nyasachu,
59 Ubangiji zai aika da annoba masu zafi a kanku da zuriyarku, masifu masu zafi waɗanda za su daɗe, da mugayen cututtuka waɗanda ba sa kawuwa.
Jehova Nyasaye biro kelo masiche malich kuomu kaachiel gi nyikwau, tuoche maywayo dend ji kuom kinde mangʼeny.
60 Zai kawo muku dukan cututtukan Masar da kuke tsoro, za su kuwa manne muku.
Obiro keto kuomu tuoche duto mag Misri ma uluoro kendo ginibed kuomu.
61 Ubangiji kuma zai kawo muku kowane irin ciwo da masifar da ba a rubuta a cikin wannan Littafin Doka ba, har sai an hallaka ku.
Jehova Nyasaye nokel kuomu kit tuoche duto ma ok ondiki e kitabuni mar chik nyaka chop tieku chuth.
62 Ku da kuke da yawa kamar taurari a sarari za ku ragu ku zama kaɗan, domin ba ku yi biyayya ga Ubangiji Allahnku ba.
Un ma ungʼeny ka sulwe manie polo unudongʼ matin nikech ne ok urito chike Jehova Nyasaye ma Nyasachu.
63 Kamar yadda ya gamshi Ubangiji ya sa kuka yi arziki kuka kuma ƙaru, haka zai gamshe shi yă lalatar yă kuma hallaka ku. Za a tumɓuke ku daga ƙasar da kuke shiga ku mallaka.
Mana kaka ne omoro Jehova Nyasaye mondo omiu gweth kendo ubed mangʼeny, e kaka obiro bedo gi mor ka oranou kendo otiekou. Notieku e piny ma udonjoe mondo ukaw.
64 Sa’an nan Ubangiji zai watsar da ku cikin dukan al’ummai, daga wannan bangon duniya zuwa wancan. A can za ku bauta waɗansu alloli, allolin itace da na dutse, waɗanda ko ku, ko kakanninku, ba ku sani ba.
Eka Jehova Nyasaye nokewu e pinje duto, koa e tungʼ piny konchiel nyaka machielo. Kanyo unulamie nyiseche mamoko, ma gin nyiseche mopa mag yiende kod kite ma un uwegi kod ka kwereu ne ok ongʼeyo.
65 A cikin waɗancan al’ummai ba za ku sami hutu ba, ba wurin hutu wa tafin ƙafanku. A can Ubangiji zai sa fargaba a zuciyarku, yă sa idanunku su lalace, ranku zai yi suwu.
E kind pinjego ok unuyudie hoch kata yweyo ka ombongʼ tiendeu ool. Kuno Jehova Nyasaye nomiu paro maliw, wangʼ maneno ka ool gi dwaro to gi chuny machandore.
66 Za ku yi zama cikin damuwa kullum, cike da tsoro, dare da rana, ba tabbacin abin da zai faru da ranku.
Unudag ka ukia gima biro timorenu; ka un gilworo odiechiengʼ kod otieno, ka ukia gima biro timore ne ngimau.
67 Da safe za ku ce, “Da ma yamma ne!” Da yamma kuma ku ce, “Da ma safiya ce!” Saboda tsoron da ya cika zukatanku da kuma abubuwan da idanunku za su gani.
Ka piny oru gokinyi unuwach niya, “Mad ne bedni en odhiambo” kendo godhiambo unuwach niya, “Mad ne piny bed ni en okinyi” nikech masira ma unune nopongʼ chunyu kod gik ma wengeu none.
68 Ubangiji zai komar da ku cikin jiragen ruwa zuwa Masar, tafiyar da na ce kada ku ƙara yi. A can za ku ba da kanku don sayarwa ga abokan gābanku a matsayin bayi maza da mata, amma ba wanda zai saye ku.
Jehova Nyasaye nooru dok Misri gi yiedhi, e wuoth mane awacho ni ok onego udhiye. Kuno unuchiwru ne wasiku kaka chwo kod mon ma jotich to onge ngʼama noyie ngʼiewou.