< Maimaitawar Shari’a 27 >

1 Musa tare da dattawan Isra’ila suka umarci mutane suka ce, “Ku kiyaye dukan umarnai da na ba ku a yau.
Musa dan para pemimpin Israel berkata kepada seluruh umat, “Taatilah semua perintah yang saya berikan kepada kalian hari ini.
2 Sa’ad da kuka haye Urdun zuwa cikin ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, ku kakkafa waɗansu manyan duwatsu, ku yi musu shafe da farar ƙasa.
Sesuai dengan janji TUHAN Allah kepada nenek moyang kita, sebentar lagi kalian akan menyeberangi sungai Yordan dan memasuki negeri yang TUHAN serahkan kepada kalian. Sesudah kalian masuk ke negeri yang kaya dan subur itu, dirikanlah beberapa batu besar di gunung Ebal, lapisilah dengan labur, dan tuliskan semua hukum ini pada batu-batu itu.
3 Ku rubuta dukan waɗannan kalmomin doka a kansu, sa’ad da kuka haye kuka shiga ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, ƙasa mai zub da madara da zuma, kamar dai yadda Ubangiji Allah na kakanninku, ya yi muku alkawari.
4 Sa’ad da kuma kuka haye Urdun, ku kakkafa waɗannan duwatsu a bisa Dutsen Ebal, kamar yadda na umarce a yau, ku yi musu shafe da farar ƙasa.
5 Ku gina bagade wa Ubangiji Allahnku, bagaden dutse. Kada ku yi amfani da wani kayan aiki na ƙarfe a kansu.
Di sana, buatlah juga mezbah dari batu bagi TUHAN. Jangan memahat batu-batu itu dengan alat-alat besi.
6 Ku gina bagaden Ubangiji Allahnku da duwatsun fili, ku kuma miƙa hadaya ta ƙonawa a kansa ga Ubangiji Allahnku.
Mezbah itu harus dibuat dari batu-batu yang utuh. Lalu gunakanlah mezbah itu untuk mempersembahkan banyak kurban yang dibakar habis dan kurban tanda damai kepada TUHAN. Adakanlah perjamuan dari persembahan kurban itu, dan bersukacitalah di hadapan TUHAN Allah kita.
7 Ku miƙa hadayun salama a can, kuna ci, kuna farin ciki a gaban Ubangiji Allahnku.
8 Za ku kuma rubuta a fayyace dukan kalmomin wannan doka a kan waɗannan duwatsun da kuka kakkafa.”
Jangan lupa, tulislah semua hukum ini di atas batu-batu itu dengan sejelas-jelasnya.”
9 Sai Musa da firistoci waɗanda suke Lawiyawa suka ce wa dukan Isra’ila, “Ku yi shiru, ya Isra’ila, ku saurara! Yanzu kun zama mutanen Ubangiji Allahnku.
Kemudian Musa memberikan pesan-pesan berikut ini kepada para imam untuk mengumumkan kepada seluruh umat Israel, “Hai umat Israel, diamlah dan dengarkan: Hari ini kalian sudah menjadi umat milik TUHAN Allah,
10 Ku yi biyayya ga Ubangiji Allahnku, ku bi umarnansa da ƙa’idodin da nake ba ku a yau.”
maka kalian harus menaati Dia dengan melakukan semua peraturan dan ketetapan-Nya yang hari ini saya sampaikan kepada kalian.”
11 A wannan rana Musa ya umarce mutane,
Pada hari itu Musa menyuruh umat Israel,
12 Sa’ad da kuka haye Urdun, sai waɗannan kabilai su tsaya a bisa Dutsen Gerizim su sa wa jama’a albarka, wato, kabilar Simeyon, Lawi, Yahuda, Issakar, Yusuf da Benyamin.
“Sesudah kalian menyeberangi sungai Yordan, lakukanlah upacara ini: Suku Simeon, Lewi, Yehuda, Isakar, Yusuf, dan Benyamin akan berdiri di atas gunung Gerizim dan menyerukan berbagai berkat atas bangsa Israel apabila menaati TUHAN.
13 Waɗannan kabilai kuma za su tsaya a bisa Dutsen Ebal su furta la’ana, wato, kabilar Ruben, Gad, Asher, Zebulun, Dan da Naftali.
Sementara suku Ruben, Gad, Asyer, Zebulon, Dan, dan Naftali akan berdiri di atas gunung Ebal dan menanggapi kutukan atas bangsa Israel apabila tidak menaati TUHAN.
14 Lawiyawa za su karanta wa dukan mutanen Isra’ila da babbar murya su ce,
“Pada waktu itu, orang Lewi harus meneriakkan kata-kata ini dengan lantang kepada seluruh umat Israel,
15 “La’ananne ne mutumin da ya sassaƙa siffa, ko ya yi zubin gunki, abar ƙyama ce ga Ubangiji, aikin hannu mai sana’a da aka kafa a ɓoye.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
‘Terkutuklah orang yang membuat patung berhala dari batu, kayu, atau logam, dan diam-diam memasangnya serta memujanya. TUHAN membenci berhala.’ Dan seluruh umat akan menjawab, ‘Amin.’
16 “La’ananne ne mutumin da ya ƙasƙantar da mahaifinsa ko mahaifiyarsa.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
‘Terkutuklah orang yang memperlakukan ayah atau ibunya dengan tidak hormat.’ Dan seluruh umat akan menjawab, ‘Amin.’
17 “La’ananne ne mutumin da ya gusar da dutsen da aka kafa don nuna shaidar iyaka.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
‘Terkutuklah orang yang mencuri tanah tetangganya dengan memindahkan tanda batas tanahnya.’ Dan seluruh umat akan menjawab, ‘Amin.’
18 “La’ananne ne mutumin da ya karkatar da makaho daga hanya.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
‘Terkutuklah orang yang mengarahkan orang buta ke jalan yang salah.’ Dan seluruh umat akan menjawab, ‘Amin.’
19 “La’ananne ne mutumin da ya yi rashin adalci ga baƙo, maraya ko gwauruwa.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
‘Terkutuklah orang yang merampas hak pendatang, anak yatim, atau janda.’ Dan seluruh umat akan menjawab, ‘Amin.’
20 “La’ananne ne mutumin da ya kwana da matar mahaifinsa, gama ya ƙasƙantar da gadon mahaifinsa ke nan.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
‘Terkutuklah laki-laki yang menghina ayahnya dengan cara bersetubuh dengan salah satu istri ayahnya.’ Dan seluruh umat akan menjawab, ‘Amin.’
21 “La’ananne ne mutumin da ya yi jima’i da dabba.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
‘Terkutuklah orang yang bersetubuh dengan binatang.’ Dan seluruh umat akan menjawab, ‘Amin.’
22 “La’ananne ne mutumin da ya kwana da’yar’uwarsa,’yar mahaifinsa ko’yar mahaifiyarsa.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
‘Terkutuklah orang yang bersetubuh dengan saudara perempuannya, baik saudara kandung maupun saudara tirinya.’ Dan seluruh umat akan menjawab, ‘Amin.’
23 “La’ananne ne mutumin da ya kwana da mahaifiyar matarsa.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
‘Terkutuklah orang yang bersetubuh dengan ibu mertuanya.’ Dan seluruh umat akan menjawab, ‘Amin.’
24 “La’ananne ne mutumin da ya kashe maƙwabcinsa a ɓoye.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
‘Terkutuklah orang yang dengan diam-diam membunuh sesamanya.’ Dan seluruh umat akan menjawab, ‘Amin.’
25 “La’ananne ne mutumin da ya karɓi cin hanci don yă kashe marar laifi.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
‘Terkutuklah orang yang menerima uang suap untuk membunuh orang yang tidak bersalah.’ Dan seluruh umat akan menjawab, ‘Amin.’
26 “La’ananne ne mutumin da bai yi na’am da kalmomin wannan doka ta wurin aikata su ba.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
‘Terkutuklah orang yang tidak menjunjung tinggi dan tidak taat kepada seluruh hukum ini.’ Dan seluruh umat akan menjawab, ‘Amin.’”

< Maimaitawar Shari’a 27 >