< Maimaitawar Shari’a 27 >

1 Musa tare da dattawan Isra’ila suka umarci mutane suka ce, “Ku kiyaye dukan umarnai da na ba ku a yau.
Niin Mooses ja Israelin vanhimmat käskivät kansaa sanoen: "Noudattakaa kaikkia niitä käskyjä, jotka minä tänä päivänä teille annan.
2 Sa’ad da kuka haye Urdun zuwa cikin ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, ku kakkafa waɗansu manyan duwatsu, ku yi musu shafe da farar ƙasa.
Ja kun menette Jordanin yli siihen maahan, jonka Herra, sinun Jumalasi, sinulle antaa, pystytä itsellesi suuria kiviä ja sivele ne kalkilla.
3 Ku rubuta dukan waɗannan kalmomin doka a kansu, sa’ad da kuka haye kuka shiga ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, ƙasa mai zub da madara da zuma, kamar dai yadda Ubangiji Allah na kakanninku, ya yi muku alkawari.
Ja kirjoita niihin kaikki tämän lain sanat, kun menet joen yli siihen maahan, jonka Herra, sinun Jumalasi, sinulle antaa, maahan, joka vuotaa maitoa ja mettä, niinkuin Herra, sinun isiesi Jumala, on sinulle puhunut.
4 Sa’ad da kuma kuka haye Urdun, ku kakkafa waɗannan duwatsu a bisa Dutsen Ebal, kamar yadda na umarce a yau, ku yi musu shafe da farar ƙasa.
Ja kun olette menneet Jordanin yli, niin pystyttäkää Eebalin vuorelle ne kivet, joista minä tänä päivänä annan teille käskyn, ja sivele ne kalkilla.
5 Ku gina bagade wa Ubangiji Allahnku, bagaden dutse. Kada ku yi amfani da wani kayan aiki na ƙarfe a kansu.
Ja rakenna siihen alttari Herralle, sinun Jumalallesi, alttari kivistä, joihin et saa rauta-aseella koskea.
6 Ku gina bagaden Ubangiji Allahnku da duwatsun fili, ku kuma miƙa hadaya ta ƙonawa a kansa ga Ubangiji Allahnku.
Hakkaamattomista kivistä rakenna Herran, Jumalasi, alttari; uhraa sen päällä polttouhreja Herralle, Jumalallesi,
7 Ku miƙa hadayun salama a can, kuna ci, kuna farin ciki a gaban Ubangiji Allahnku.
ja teurasta teuraita yhteysuhriksi ja syö siellä ja iloitse Herran, Jumalasi, edessä.
8 Za ku kuma rubuta a fayyace dukan kalmomin wannan doka a kan waɗannan duwatsun da kuka kakkafa.”
Ja kirjoita kiviin kaikki tämän lain sanat hyvin selkeästi."
9 Sai Musa da firistoci waɗanda suke Lawiyawa suka ce wa dukan Isra’ila, “Ku yi shiru, ya Isra’ila, ku saurara! Yanzu kun zama mutanen Ubangiji Allahnku.
Ja Mooses ja leeviläiset papit puhuivat kaikelle Israelille sanoen: "Ole hiljaa ja kuule, Israel! Tänä päivänä on sinusta tullut Herran, Jumalasi, kansa.
10 Ku yi biyayya ga Ubangiji Allahnku, ku bi umarnansa da ƙa’idodin da nake ba ku a yau.”
Kuule siis Herraa, Jumalaasi, ja noudata hänen käskyjänsä ja ohjeitansa, jotka minä tänä päivänä sinulle annan."
11 A wannan rana Musa ya umarce mutane,
Ja Mooses käski kansaa sinä päivänä sanoen:
12 Sa’ad da kuka haye Urdun, sai waɗannan kabilai su tsaya a bisa Dutsen Gerizim su sa wa jama’a albarka, wato, kabilar Simeyon, Lawi, Yahuda, Issakar, Yusuf da Benyamin.
"Kun te olette menneet Jordanin yli, asettukoot nämä Garissimin vuorelle siunaamaan kansaa: Simeon, Leevi, Juuda, Isaskar, Joosef ja Benjamin.
13 Waɗannan kabilai kuma za su tsaya a bisa Dutsen Ebal su furta la’ana, wato, kabilar Ruben, Gad, Asher, Zebulun, Dan da Naftali.
Nämä taas asettukoot Eebalin vuorelle lausumaan kirouksen: Ruuben, Gaad, Asser, Sebulon, Daan ja Naftali.
14 Lawiyawa za su karanta wa dukan mutanen Isra’ila da babbar murya su ce,
Ja leeviläiset lausukoot ja sanokoot kovalla äänellä kaikille Israelin miehille:
15 “La’ananne ne mutumin da ya sassaƙa siffa, ko ya yi zubin gunki, abar ƙyama ce ga Ubangiji, aikin hannu mai sana’a da aka kafa a ɓoye.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
'Kirottu olkoon se, joka tekee jumalankuvan, veistetyn tai valetun, taitajan käden tekemän, kauhistukseksi Herralle, ja joka salaa sen pystyttää'. Ja kaikki kansa vastatkoon ja sanokoon: 'Amen'.
16 “La’ananne ne mutumin da ya ƙasƙantar da mahaifinsa ko mahaifiyarsa.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
Kirottu olkoon se, joka häpäisee isäänsä tai äitiänsä. Ja kaikki kansa sanokoon: 'Amen'.
17 “La’ananne ne mutumin da ya gusar da dutsen da aka kafa don nuna shaidar iyaka.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
Kirottu olkoon se, joka siirtää lähimmäisensä rajan. Ja kaikki kansa sanokoon: 'Amen'.
18 “La’ananne ne mutumin da ya karkatar da makaho daga hanya.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
Kirottu olkoon se, joka vie sokean harhaan tieltä. Ja kaikki kansa sanokoon: 'Amen'.
19 “La’ananne ne mutumin da ya yi rashin adalci ga baƙo, maraya ko gwauruwa.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
Kirottu olkoon se, joka vääristää muukalaisen, orvon tai lesken oikeuden. Ja kaikki kansa sanokoon: 'Amen'.
20 “La’ananne ne mutumin da ya kwana da matar mahaifinsa, gama ya ƙasƙantar da gadon mahaifinsa ke nan.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
Kirottu olkoon se, joka makaa äitipuolensa kanssa, sillä hän nostaa isänsä peitteen. Ja kaikki kansa sanokoon: 'Amen'.
21 “La’ananne ne mutumin da ya yi jima’i da dabba.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
Kirottu olkoon se, joka sekaantuu eläimeen. Ja kaikki kansa sanokoon: 'Amen'.
22 “La’ananne ne mutumin da ya kwana da’yar’uwarsa,’yar mahaifinsa ko’yar mahaifiyarsa.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
Kirottu olkoon se, joka makaa sisarensa, isänsä tyttären tai äitinsä tyttären, kanssa. Ja kaikki kansa sanokoon: 'Amen'.
23 “La’ananne ne mutumin da ya kwana da mahaifiyar matarsa.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
Kirottu olkoon se, joka makaa anoppinsa kanssa. Ja kaikki kansa sanokoon: 'Amen'.
24 “La’ananne ne mutumin da ya kashe maƙwabcinsa a ɓoye.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
Kirottu olkoon se, joka salaa murhaa lähimmäisensä. Ja kaikki kansa sanokoon: 'Amen'.
25 “La’ananne ne mutumin da ya karɓi cin hanci don yă kashe marar laifi.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
Kirottu olkoon se, joka ottaa lahjuksen surmatakseen viattoman. Ja kaikki kansa sanokoon: 'Amen'.
26 “La’ananne ne mutumin da bai yi na’am da kalmomin wannan doka ta wurin aikata su ba.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
Kirottu olkoon se, joka ei pidä tämän lain sanoja eikä täytä niitä. Ja kaikki kansa sanokoon: 'Amen'."

< Maimaitawar Shari’a 27 >