< Maimaitawar Shari’a 25 >
1 Idan mūsu ya tashi tsakanin mutum biyu har abin ya kai su kotu, alƙalai kuwa suka yanke hukunci a kan batun, suka kuɓutar da marar laifi sa’an nan suka hukunta mai laifi,
Ka ji ariyo larore e wach moro, to nyaka giter wachno e od ngʼado bura kendo jongʼad bura nongʼadnegi bura kare, ka giweyo ngʼat makare thuolo to ngʼat man giketho ikumo.
2 in mai laifin ya cancanci bulala, alƙali zai sa yă kwanta a yi masa bulala a gabansa da yawan bulalan da ya dace da laifin,
Ka ngʼat moyud giketho onego chwadi, to jangʼad bura nowachne mondo onind piny ochwade maromre gi kethoneno,
3 amma kada yă yi masa bulala fiye da arba’in. In ya yi masa fiye da haka, za a ƙasƙantar da ɗan’uwanku, zai kuma zama rainanne a idonku.
to ok onego chwade del moloyo piero angʼwen. Ka ochwade moloyo mano, to wadu diyud wichkuot e wangʼe.
4 Kada ku yi wa saniya takunkumi sa’ad da take tattaka hatsi.
Kik utwe dho dhiangʼ kaywayo lodi ma idinogo cham.
5 In’yan’uwa suna zama tare, in ɗayansu ya mutu babu ɗa, kada gwauruwar tă yi aure waje da iyalin. Ɗan’uwan mijinta zai ɗauke ta, yă aure ta, yă kuma cika abin da yă kamaci ɗan’uwan miji yă yi.
Ka owete odak kanyakla kae to moro otho kaonge wuowi, to ngʼat moro nono ma ok ja-dalano ok onego kend chiegeno. Owadgi chwore hie ema mondo okawe okende mondo otimne gik moko duto ma yuoro onego otimne chi owadgi.
6 Ɗan farin da ta haifa zai ɗauki sunan ɗan’uwan da ya rasu saboda kada sunansa yă ɓace daga Isra’ila.
Nyathi ma wuowi mokwong nywolo ema notingʼ kar nying wuon mare mane otho mondo kik nyinge lal nono e dier oganda jo-Israel.
7 Amma fa, in mutum ba ya so yă auri matar ɗan’uwansa, sai tă tafi wurin dattawa a ƙofar gari tă ce, “Ɗan’uwan mijina ya ƙi yă wanzar da sunan ɗan’uwansa a Isra’ila. Ya ƙi yă cika abin da ya kamaci ɗan’uwan miji yă yi gare ni.”
To ka ngʼato ok dwar kendo chi owadgi ma chwore othono, to dhakono mondo odhi ir jodongo e dhoranga dala kendo owach niya, “Owadgi chwora odagi ok onyal tingʼo kar owadgi ei Israel, odagi timona gima yuoro onego timne chi owadgi.”
8 Sai dattawan garinsa su kira shi, su kuma yi masa magana. In ya nace yana cewa, “Ba na so in aure ta,”
Eka jodong dala noluong ngʼatno mondo owuo kode. To kapod odagi kowacho niya, “Ok adwar kende,”
9 sai gwauruwan nan, matar ɗan’uwansa tă haura wurinsa a gaban dattawa, tă tuɓe takalminsa guda, ta tofa masa miyau a fuska, tă ce, “Haka za a yi ga mutumin da zai ƙi kafa gidan ɗan’uwansa.”
chi owadgino nodhi ire e nyim jodongo mi olony wuochene achiel e tiende kendo ongʼudh olawo e wangʼe kowachone niya, “Ma e gima itimo ne ngʼat modagi rito dala owadgi mondo ochungi.”
10 Za a kira zuriyarsa a Isra’ila Iyalin da aka tuɓe masa takalmi.
Ngʼatno kothgi nongʼere e Israel kaka koth joma ne olony wuochegi.
11 In mutane biyu suna faɗa, sai matar mutum ɗaya daga cikinsu ta zo don tă kuɓutar da mijinta daga abokin faɗarsa, ta kuma miƙa hannu ta kama marainan wancan,
Ka ji ariyo dhawo kae to chi ngʼat achiel kuomgi obiro konyo chwore, mi omake gi duongʼne,
12 sai ku yanke hannunta. Kada ku ji tausayinta.
to dhakono nyaka ngʼad lwete, kendo kik timne ngʼwono.
13 Kada ku kasance da ma’auni iri biyu a jakarku, ɗaya babba, ɗaya ƙarami.
Kik ubed gi rapim ariyo e okapu magu mamoro pek to moro yot.
14 Kada ku kasance da mudu iri biyu a jakarku, ɗaya babba, ɗaya ƙarami.
Bende kik ubed gi rapim ariyo e uteu mag pimo, ma moro duongʼ to moro tin.
15 Dole ku kasance da ma’aunin da kuma mudun da yake daidai, kuma na gaskiya, saboda ku yi tsawon rai a ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku.
Nyaka ubed gi gige pimo mowinjore kendo makare mondo udagi amingʼa e piny ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu miyou.
16 Gama Ubangiji Allahnku yana ƙyamar duk mai yi waɗannan abubuwa, da kuma mai rashin gaskiya.
Nimar Jehova Nyasaye ma Nyasachu mon gi joma timo gik ma kamago; ngʼat matimo gi mibadhi.
17 Ku tuna da abin da Amalekawa suka yi muku a hanya, sa’ad da kuka fito Masar.
Paruru gima ne jo-Amalek otimonu kane uwuok Misri.
18 Yadda suka yi muku kwanto a hanya, suka fāɗa muku ta baya, suka karkashe waɗanda suka gaji tiɓis. Ba su ko ji tsoron Allah ba.
Kane uol kendo tekou norumo, negimonjou e yo ma ginego joma ne wuoth oolo; kendo ne ok giluoro Nyasaye.
19 Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya ba ku hutu daga dukan abokan gābanku kewaye da ku, a ƙasar da yake ba ku ku mallaka a matsayin gādo, sai ku shafe Amalekawa daga duniya, don kada a ƙara tunawa da su. Kada fa ku manta!
Emomiyo ka Jehova Nyasaye ma Nyasachu osemiyou kwe e piny mobiro miyou mondo ukaw kaka girkeni, to kik wiu wil ma ok utieko jo-Amalek duto.