< Maimaitawar Shari’a 22 >

1 In kun ga saniya ko tunkiyar ɗan’uwanku wadda ta ɓace, kada ku ƙyale ta, amma ku tabbata kun komar da ita gare shi.
“Ungabona inkabi loba imvu yomfowenu iduha, ungayiyekeli kodwa ibuyisele kuye.
2 In ɗan’uwan ba ya zama kusa da ku, ko kuwa ba ku san shi ba, sai ku kai ta gida ku ajiye ta sai ya zo nemanta. Sa’an nan ku ba shi ita.
Nxa umzalwane wakho engahlali eduze lawe loba ungakwazi ukuthi isifuyo lesi ngesikabani, sithathe uhambe laso emzini wakho usigcine aze afike esidinga. Usungasibuyisela kuye.
3 Ku yi haka in kun sami jakin ɗan’uwanku, ko rigarsa, ko kowane abin da ya ɓace. Kada ku ƙyale shi.
Wenzenjalo ungafumana ubabhemi loba ibhatshi lomzalwane wakho loba kuyini okumlahlekeleyo. Ungakuyekeli.
4 In kuka ga jakin ɗan’uwanku, ko saniyarsa ya fāɗi a kan hanya, kada ku ƙyale shi. Ku taimaka, ku tā da shi.
Ungabona ubabhemi loba inkabi yomfowenu iwele endleleni, ungayiyekeli. Msize umfowenu ngokuyivusa.
5 Kada mace ta sa suturar maza, kada kuma namiji ya sa suturar mata, gama Ubangiji Allahnku yana ƙyamar duk mai yin haka.
Owesifazane angagqoki izigqoko zesilisa, lowesilisa angagqoki izigqoko zowesifazane, ngoba uThixo uNkulunkulu wenu uyanengeka ngalowo owenza lokho.
6 In kuka ga gidan tsuntsu kusa da hanya, ko a kan itace, ko kuma a ƙasa, mahaifiyar tsuntsun kuwa tana kwance a kan’ya’yanta, ko kuwa a kan ƙwanta, kada ku kama mahaifiyar duk da’ya’yan.
Nxa ungafumana isidleke senyoni eceleni kwendlela, sisesihlahleni loba phansi, unina efukamele amatsiyane kumbe amaqanda akhe, ungathathi unina labantwabakhe.
7 Za ku iya kwashe’ya’yan, amma ku tabbata kun bar mahaifiyar tă tafi. Yin haka zai sa ku sami zaman lafiya da tsawon rai.
Ungathatha abantwana, uyekele unina ahambe ukuze kube kuhle kuwe njalo ube lempilo ende.
8 Sa’ad da kuka gina sabon gida, ku ja masa dakali kewaye da rufinku don kada ku jawo laifin zub da jini a kan gidanku in wani ya fāɗi daga kan rufin.
Nxa usakha indlu entsha, uzakwakha umduli oluthango ophahleni lwayo ukuze kungabi lomuntu owayo ophahleni lwendlu yakho ube lecala lokuchitha igazi.
9 Kada ku shuka iri biyu a gonar inabinku; in kuka yi haka, ba abin da kuka shuka ne kaɗai zai ƙazantu ba, amma har da inabinku ma.
Ungahlanyeli inhlanyelo eziyimihlobo emibili esivinini sakho; ungakwenza, akuyikuba yizilimo ozihlanyelayo kuphela eziqalekiswayo, kodwa lezithelo zevini.
10 Kada ku haɗa bijimi da jaki su yi noma tare.
Ungabophi ndawonye ejogeni inkabi lobabhemi nxa ulima.
11 Kada ku sa rigar ulu da aka gauraye da lilin aka saƙa.
Ungagqoki isigqoko eselukwe ngewulu lelineni ndawonye.
12 Ku yi tuntu a kusurwan huɗu na rigar da kuke sa.
Yenza intshaka uzithungele emiphethweni yomine yebhatshi lakho oligqokileyo.”
13 In mutum ya auri mace, bayan ya kwana da ita, sa’an nan ya ƙi ta
“Nxa indoda ithatha umfazi, kuthi ngemva isike yalala laye, ingamthakazeleli
14 ya kuma zarge ta, ya ba ta mummunan suna, yana cewa, “Na auri wannan mata, amma sa’ad da na kusace ta, ban sami tabbaci cewa ita budurwa ba ce,”
imgcone imbize ngamagama amabi, isithi, ‘Ngathatha umfazi lo, kodwa ngathi ngilala laye ngafumana ukuthi kaseyiyontombi egcweleyo,’
15 sai mahaifin yarinyar da mahaifiyarta su kawo shaida cewa ita budurwa ce wa dattawan gari a ƙofar garin.
ngakho uyise lonina wentombi bazaletha ubufakazi ebadaleni bakulelodolobho esangweni bokutshengisa ukuthi ibikade iyintombi.
16 Mahaifin yarinyar zai ce wa dattawa, “Na ba da’yata aure ga wannan mutum, amma ya ƙi ta.
Uyise wentombi uzakuthi ebadaleni, ‘Ngendisela indodakazi yami endodeni le, kodwa ayisamfuni.
17 Yanzu ya zage ta cewa, ‘Ban sami’yarku budurwa ba.’ Amma ga shaidar budurcin’yata.” Sa’an nan iyayenta za su shimfiɗa zanen a gaban dattawan garin,
Khathesi isiyigcona isithi, “Indodakazi yakho kangiyifumananga iyintombi egcweleyo.” Kodwa nampu ubufakazi bokuthi indodakazi yami iyintombi egcweleyo.’ Ngakho abazali bentombi bazakwendlala ilembu phambi kwabadala bakulelodolobho,
18 dattawan kuwa za su ɗauki mutumin su hukunta shi.
kuthi abadala bayijezise leyondoda.
19 Za su ci masa tara shekel azurfa ɗari, su ba mahaifin yarinyar, domin wannan mutum ya ba wa budurwa mutuniyar Isra’ila mummunan suna. Za tă ci gaba da zama matarsa; ba kuwa zai sake ta ba muddin ransa.
Bazayihlawulisa amashekeli esiliva alikhulu, bawanike uyise wentombi, ngoba indoda le isigcone intombi yako-Israyeli. Intombi izaqhubeka ingumfazi wayo indoda; okwempilo yayo yonke akumelanga iyale lintombi.
20 Amma fa in zarge gaskiya ne, ba a kuwa sami shaidar budurcin yarinyar ba,
Nxa kungenzeka ukuthi umlandu ewetheswayo uliqiniso njalo kungaze kwafunyanwa ubufakazi bobuntombi bayo,
21 sai a kawo ta a ƙofar gidan mahaifinta, a can mazan gari za su jajjefe ta da dutse har tă mutu. Ta yi abin kunya a Isra’ila ta wurin lalaci a yayinda take a gidan mahaifinta. Dole ku fid da mugu daga cikinku.
izalethwa emnyango wendlu kayise kuthi amadoda akulelodolobho ayikhandele khona ngamatshe ize ife. Yenze into eyangisayo ko-Israyeli ngokungaziphathi ngesikhathi isahlala emzini kayise. Kumele liqede ububi phakathi kwenu.
22 In aka kama wani yana kwance da matar wani, dole a kashe dukansu biyu, wato, mutumin da ya kwana da matar da kuma matar. Dole a fid da mugu daga Isra’ila.
Nxa indoda ingafunyanwa ilele lomfazi wenye indoda bobabili kumele babulawe. Kufanele liqede ububi ko-Israyeli.
23 In mutum ya sadu da budurwa a gari wadda aka yi alkawarin aure, ya kuma kwana da ita
Nxa kungenzeka ukuthi indoda ihlangane lentombi esikhombile edolobheni ilale layo,
24 sai ku ɗauki su biyu zuwa ƙofar wannan gari, ku jajjefe su da dutse har su mutum, za a kashe yarinyar domin tana a cikin gari ba ta kuwa yi ihu neman taimako ba, za a kashe mutumin domin ya yi lalata da matar wani. Dole ku fi da mugu daga cikinku.
lizabathatha bobabili libase esangweni lakulelodolobho libakhande ngamatshe khona baze bafe ngoba intombi kayihlabanga mkhosi ukuthi ilanyulelwe yona isedolobheni, njalo indoda isixhwalise umfazi wenye indoda. Kumele liqede ububi phakathi kwenu.
25 Amma in a bayan gari ne mutumin ya sadu da yarinyar da aka yi alkawari aure, ya kuma yi mata fyaɗe, mutumin da ya yi wannan ne kaɗai zai mutu.
Kodwa nxa kungenzeka ukuthi indoda ihlangane lentombi esikhombile egangeni ibe isiyibamba, indoda ekwenzileyo lokhu yiyo kuphela ezakufa.
26 Kada ku yi wa yarinyar kome, ba tă yi zunubin da ya cancanci mutuwa ba. Wannan batu ya yi kamar da na mutumin da ya fāɗa wa maƙwabcinsa ya kuma kashe shi.
Lingenzi lutho entombini; kayenzanga sono esingabangela ukuthi ife. Lindaba iyafanana leyomuntu ohlasela abulale umakhelwane wakhe,
27 Tun da ya same ta a jeji ne, wataƙila yarinyar ta yi kukan neman taimako, amma babu wani da zai cece ta.
ngoba indoda ifumene inkazana egangeni, loba intombi le ekhombileyo ibihlabe umkhosi, bekungelamuntu wokuyilamulela.
28 In mutum ya sadu da yarinyar da ba a yi alkawarin aurenta ba, ya kuma yi mata fyaɗe, aka kuma kama su,
Nxa kungenzeka ukuthi indoda ihlangane lentombi engakakhombi ibe isiyidlwengula njalo kwazakale.
29 sai yă biya mahaifin yarinyar shekel hamsin na azurfa. Dole yă auri yarinyar, gama ya yi lalata da ita. Ba zai taɓa sake ta ba muddin ransa.
Indoda leyo izahlawula uyise wentombi amashekeli esiliva angamatshumi amahlanu. Kumele iyithathe ibe ngumfazi wayo ngoba isiyingcolisile. Akumelanga iyale ukuphila kwayo konke.
30 Kada mutum yă auri matar mahaifinsa, kada yă ƙasƙantar gādon mahaifinsa.
Akumelanga ukuthi umuntu athathe umkayise; angahlazisi umbheda kayise.”

< Maimaitawar Shari’a 22 >