< Maimaitawar Shari’a 21 >
1 In aka sami an kashe mutum kwance a fili, a ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku ku mallaka, ba a kuma san wanda ya kashe shi ba,
Na BAWIPA Cathut ni coe hanelah na poe e ram dawk kahrawng vah, tami ni a thei e ro na hmu teh kathetkung na panuek hoehpawiteh,
2 sai dattawanku da alƙalanku su je su gwada nisan wurin da gawar take zuwa garuruwan da suke maƙwabtaka.
kacuenaw hoi lawkcengkungnaw a tho awh vaiteh, ro hoi a tengpam e khonaw hah a hnai ahla e a bangnue awh han.
3 Sai dattawan garin da suke kurkusa da gawar su ɗauki karsanar da ba a taɓa yin aiki da ita ba, ba a kuma taɓa sa mata karkiya ba,
Ro hoi kahnai poung e kho dawk e kacuenaw ni hno boihoeh rae maitola a hrawi awh han.
4 a gangara da ita kwarin da ba a taɓa nome, ko shuki a ciki ba, inda kuma akwai rafi mai gudu, a can cikin kwarin za su karye wuyanta.
Hote kacuenaw ni, hote maitola hah, thawn hoeh rae, cati kahei hoeh rae, pou kalawng e palang koe a hrawi awh vaiteh, hote hmuen koe palang vah maitola e lahuen a tâtueng pouh awh han.
5 Firistoci,’ya’yan Lawi maza, za su fito, gama Ubangiji Allahnku ya zaɓe su su yi masa hidima, su kuma furta albarku a cikin sunan Ubangiji, za su kuma daidaita duk rigimar cin mutunci.
Levih miphun vaihmanaw ni a thosin awh han. Bangkongtetpawiteh, a thaw tawk hane hoi BAWIPA e min yawhawi poe sak hanelah, ahnimanaw hah BAWIPA ni a rawi toe. Ahnimae pahni dawk hoi, kâyuenae pueng hoi kutkhok payonnae pueng teh pâbaw e lah ao han.
6 Sa’an nan dukan dattawan garin da yake kurkusa da gawar za su wanke hannuwansu a bisa karsanan da aka karye wuyar a kwarin,
Ro hoi kahnai poung e kho dawk e kacuenaw pueng ni, palang vah a lahuen tâtueng pouh tangcoung e maito van a kut a pâsu awh han.
7 za su kuma furta, “Hannuwanmu ba su zub da wannan jini ba, idanunmu kuma ba su ga an yi haka ba.
Hathnukkhu ahnimouh ni a dei awh hane teh, kaimae kut ni hete a thi palawng hoeh, kaimouh ni kahmawt awh hoeh. Oe BAWIPA, na rawi teh na rungngang e na tami Isarelnaw yontha pouh haw. A yonnae kaawm hoeh e tami e a thi palawngnae yon hah na tami Isarelnaw koe bawt sak hanh loe. Thi palawngnae yon teh tha pouh loe, telah a dei awh han.
8 Karɓi wannan kafara saboda mutanenka Isra’ila, wanda ka fansar, ya Ubangiji, kada kuma ka ɗaura wa mutanenka alhakin jinin mutumin nan marar laifi.” Za a kuwa yi kafarar zub da jinin da aka yi.
Oe! BAWIPA na ratang e na tami Isarelnaw hah pahren haw. Due kamcu hoeh e tami theinae yon teh na tami Isarelnaw koe phat sak hanh loe telah na dei han. Hottelah na tet pawiteh, tami theinae yontha lah ao han.
9 Ta haka za ku fid da laifin zub da jinin marar laifi daga cikinku, da yake kun yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji.
Hottelah nang ni BAWIPA hma lah hawinae na sak navah, due kamcu hoeh e thi teh a takhoe han.
10 Sa’ad da kuka tafi yaƙi da abokan gābanku, sai Ubangiji Allahnku ya bashe su a hannuwanku kuka kuma kama su a matsayin bayi,
Nang ni taran na tuk teh, na BAWIPA Cathut ni na kut dawk na poe teh na man torei teh,
11 in ka ga wata kyakkyawar mace wadda ta ɗauki hankalinka a cikin bayin, za ka iya aure ta tă zama matarka.
na man e taminaw hah a meikahawi e napui hah na hmu teh yu lah la hane na ngai pawiteh,
12 Ka kawo ta gidanka ka sa tă aske kanta, tă yanka kumbanta
nama im na kaw vaiteh, ahni ni a lû a ngaw vaiteh, a kutpatin a raimen vaiteh,
13 tă kuma tuɓe tufafin da ta sa sa’ad da aka kama ta. Bayan ta zauna a gidanka ta kuma yi makokin mahaifinta da mahaifiyarta wata ɗaya cif, sai ka shiga wurinta ka zama mijinta, za tă kuwa zama matarka.
na mannae khohna a rading vaiteh, thapa yung touh thung a manu na pa rabui laihoi na im vah ao hnukkhu, na yu lah na la vaiteh, ahni teh nange yu lah ao han.
14 In ba ka jin daɗinta, ka bar tă tafi inda take so. Ba za ka sayar da ita ko ka yi da ita kamar baiwa ba, da yake ka ƙasƙantar da ita.
Hathnukkhu ahni hah na ngai hoeh toung pawiteh, ama ngai nah koe na cei sak han. Ahni hah na kaya sak dawkvah, tangka lah na yawt mahoeh. San lah na tat mahoeh.
15 In mutum yana da mata biyu, yana kuwa ƙaunar ɗaya, ba ya kuma ƙaunar ɗayan, su biyun kuwa suka haifi masa’ya’ya maza, sai ya zamana cewa ɗan farin ya kasance na wadda ba ya ƙauna,
Vâ ka pahren e hoi vâ ka hmuhma e yu roi ni a ca a khe roi teh, camin hah vâ ka hmuhma e capa lah awm pawiteh,
16 to, a ranar da zai yi faɗa wane ne a cikin’ya’yansa zai riƙe gādon da zai bar musu, kada yă sa ɗan matar da yake ƙauna yă zama kamar shi ne ɗan fari, a maimakon ɗan matar da ba ya ƙauna, wanda shi ne ɗan farin.
ahni ni a râw hah a rei toteh, hmuhma e capa hah pabo vaiteh, a pahren e capa hah na tawmtakhang mahoeh.
17 Dole yă yarda cewa ɗan matar da ba ya ƙaunar ne ɗan fari, ta wurin ba shi rabo kashi biyu na dukan abin da yake da shi, gama shi ne mafarin ƙarfinsa, yana da hakkin ɗan fari.
Hmuhma e capa teh camin doeh telah na pâpho vaiteh, let hni touh e râw hah na poe han. Bangkongtetpawiteh, hote capa teh na pa e tha kamtawngnae doeh. Caminnae hmuen hoi a kamcu doeh.
18 In mutum yana da gagararren ɗa mai tawaye, wanda ba ya biyayya ga mahaifinsa da mahaifiyarsa, ba ya kuma jin su sa’ad da suke horonsa,
Na pa koe capa kathout, a lungpata ni teh manu na pa e lawk ka ngai hoeh e, manu na pa ni a yue ei, banglah ka noutna hoeh e awm pawiteh,
19 mahaifinsa da mahaifiyarsa za su kama shi su kawo shi ga dattawa a ƙofar garinsu.
manu na pa ni hote capa hah a sawn vaiteh, kho thung kacuenaw onae koe kho longkha koe a ceikhai vaiteh,
20 Za su ce wa dattawan, “Wannan ɗanmu gagararre ne, mai tawaye. Ba ya mana biyayya. Mai zari ne, kuma mashayi.”
kaimae capa teh ka mathout e lah doeh a o. Ka carawng ni teh yamuhri lah kaawm e doeh telah kho thung kacuenaw koe a dei pou han.
21 Sa’an nan dukan mazan garinsa za su jajjefe shi har yă mutu. Dole ku fid da mugu daga cikinku. Dukan Isra’ila kuwa za su ji wannan su kuma ji tsoro.
Khoca tongpa pueng ni, hote capa hah talung hoi a dei awh vaiteh, a thei awh han. Hottelah nangmouh thung hoi payonnae hah na takhoe awh vaiteh, Isarelnaw pueng ni hote kamthang hah a thai awh vaiteh a taki awh han.
22 In mutum ya yi laifin da ya isa kisa, aka kuwa rataye shi a itace,
Due kamcu e yon ka tawn e tami hah thing dawk na kaithi sak pawiteh,
23 kada ku bar jikinsa a kan itacen yă kwana. Ku tabbata kun binne shi a ranar, domin duk wanda aka rataye a kan itace la’ananne ne ga Allah. Kada ku ƙazantar da ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku gādo.
hote ro hah thing dawk karum tuettuet na tat mahoeh. Ama hot hnin roeroe vah talai dawk na pakawp roeroe han. Thing dawk kaithi sak e tami teh thoebo lah kaawm e tami doeh. Na BAWIPA Cathut ni na pang hanelah na poe e râw hah na khin sak awh hoeh nahanlah hottelah na sak awh han.