< Maimaitawar Shari’a 20 >

1 Sa’ad da kuka tafi yaƙi da abokan gābanku, kuka ga dawakai da kekunan yaƙi da kuma mayaƙan da suka fi ku yawa, kada ku ji tsoronsu, domin Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar zai kasance tare da ku.
Ka udhi kedo gi wasiku kendo uneno farese, geche mag lweny kod jolweny motegno moloyou, to kik gimiu luoro nikech Jehova Nyasaye ma Nyasachu, mane ogolou e piny Misri nobed kodu.
2 Sa’ad da kuke gab da kama yaƙi, sai firist yă zo gaba yă yi wa mayaƙan jawabi.
Ka uchiegni chako lweny, jadolo nosud nyime mondo owuo gi jolweny.
3 Zai ce, “Ku ji, ya Isra’ila, yau kuna gab da kama da abokan gābanku. Kada ku karai, ko ku ji tsoro; kada ku firgita, ko ku yi rawar jiki a gabansu.
Enowach niya, “Winjuru, yaye jo-Israel kawuono udhi kedo gi wasiku, kik chunyu aa kata luoro maku, kik kihondko gou bende kik utetni e nyimgi.
4 Gama Ubangiji Allahnku, yana tafe tare da ku, zai yaƙi abokan gābanku dominku, yă ba ku nasara.”
Nimar Jehova Nyasaye ma Nyasachu ema nodhi kodu mondo okednu kuom wasiku mondo omiu loch.”
5 Hafsoshi za su ce wa mayaƙa, “Ko akwai wanda ya gina sabon gida bai kuma buɗe shi ba? Bari yă tafi gida, kada yă mutu a yaƙi, wani dabam yă buɗe shi.
Jodongo nowach ne jolweny niya, “Bende ngʼato osegero ot manyien ma oweyo odno kapok orwako? Onego odog dala nikech dipo ka otho e lweny ma ngʼat machielo ema orwako odno.
6 Ko akwai wani da ya shuka inabi, bai kuwa fara jin daɗinsa ba? Bari yă tafi gida, kada yă mutu a yaƙi, wani dabam yă ji daɗinsa.
Bende ngʼato osepidho mzabibu ma ok ochako chamo olembe? Onego odog dala nikech dipoka otho e lweny ma ngʼat machielo ema bi cham olemono.
7 Ko akwai wani da aka yi masa alkawarin mata, bai kuwa aure ta ko ba? Bari yă tafi gida, kada yă mutu a yaƙi, wani dabam yă aure ta.”
Bende ngʼato osesingore ne nyako moro nokendo ma ok okende? Onego odog dala nikech dipoka otho e lweny ma ngʼat machielo ema kend nyakono.”
8 Sa’an nan hafsoshin za su ƙara da cewa, “Ko akwai wani da yake tsoro, ko ya karai? Bari yă tafi gida don kada’yan’uwansa su karai su ma.”
Eka jotelo nowach kendo niya, “Bende ngʼato nitie ka man-gi luoro kata ma chunye ool? Onego odog dala mondo owetene bende kik chunygi ool.”
9 Sa’ad da hafsoshin suka gama magana da mayaƙan, sai su naɗa komandodi a kansu.
Kane jodongo osetieko wuoyo gi jolweny negiyiero negi jotelo.
10 Sa’ad da kuka haura don ku fāɗa wa birni, sai ku fara neman garin da salama.
Ka uwuok dhi monjo dala maduongʼno, to penjuru jo-dalano ka gidwaro timo kodu winjruok mar kwe.
11 In sun yarda da salamar, suka buɗe ƙofofin garinsu, to, sai dukan mutanen da suke cikinsa su yi muku aikin gandu, su kuma yi muku aiki.
Ka giyie ma giyawo dhorangeyegi, to ji duto man kanyo nobed e bwo loch e tich matek kendo ginitinu.
12 In kuwa suka ƙi salamar, suka fāɗa muku da yaƙi, sai ku yi wa wannan birni ƙawanya.
Ka gidagi loso kwe mi gichako kedo kodu, to tiekuru dala maduongʼno.
13 Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya ba da shi cikin hannunku, sai ku kashe dukan mazan da suke cikinsa da takobi.
Ka Jehova Nyasaye ma Nyasachu ochiwo dala maduongʼno e lwetu, to neguru ji duto man kanyo gi ligangla.
14 Game da mata, yara, dabbobi da kuma sauran abubuwan da suke cikin birnin, za ku iya kwasa waɗannan a matsayin ganima wa kanku. Za ku kuma yi amfani da ganimar da Ubangiji Allahnku ya ba ku daga abokan gābanku.
To mon, nyithindo, jamni kod gik moko duto manie iye kawgiuru duto ka gik muyako kendo unyalo kawo gik muyako ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu omiyou koa kuom wasiku.
15 Haka za ku yi da dukan biranen da suke nesa da ku, waɗanda kuma ba na al’ummai da suke kusa ba.
Ma e kaka onego utimne mier madongo duto man mabor, to kik utim kamano ne mier machiegni kodu.
16 Amma fa, a cikin biranen al’ummai da Ubangiji Allahnku yake ba ku gādo, kada ku bar wani abu mai numfashi da rai.
Kata kamano e mier madongo duto mag ogendini ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu miyou kaka girkeni, kik uwe gimoro amora mayweyo kangima.
17 Ku hallaka su ƙaƙaf, wato, Hittiyawa, Amoriyawa, Kan’aniyawa, Ferizziyawa, Hiwiyawa da kuma Yebusiyawa, yadda Ubangiji Allahnku ya umarce ku.
Tiekgi duto kaka jo-Hiti, jo-Amor, jo-Kanaan, jo-Perizi, jo-Hivi kod jo-Jebus mana kaka Jehova Nyasaye ma Nyasachu osechikou.
18 In ba haka ba, za su koya muku ku bi dukan abubuwan banƙyaman da suke yi, ta yin sujada wa allolinsu, ta haka kuwa ku yi wa Ubangiji Allahnku zunubi.
Ka ok kamano to gibiro puonjou mondo utim gik mamono ma gitimo kagilamo nyisechigi kendo unutim richo e nyim Jehova Nyasaye ma Nyasachu.
19 Sa’ad da kuka yi wa birni ƙawanya kuka daɗe, kuka yi ta yaƙi don ku ci shi, kada ku sassare itatuwansa da gatari, domin za ku ci’ya’yansu. Kada ku sassare su. Gama itatuwan da suke cikin gonaki, ba mutane ne da za ku yi musu ƙawanya?
Ka umonjo dala maduongʼ ma ukedo kuom kinde mangʼeny kapok ukawe, to kik uketh yien mage ka utongʼogi gi le mi ugogi piny nikech unyalo chamo olembene. Bende yien manie piny gin ji madimi ukethgi?
20 Amma fa, za ku iya sassare itatuwan da kuka sani ba sa ba da’ya’ya, ku kuma yi amfani da su don ayyukan gina ƙawanyar, sai an ci birnin da yaƙi.
Kata kamano unyalo tongʼo yiende ma ok nyag olemo mondo uketgi ka ohinga mi ukaw dala maduongʼ ma ukedogono.

< Maimaitawar Shari’a 20 >