< Maimaitawar Shari’a 2 >

1 Sai muka juya muka kama hanya, muka nufi hamada, ta hanyar Jan Teku yadda Ubangiji ya umarce ni. Da daɗewa muka yi ta yawo kewaye da ƙasar tudun Seyir.
“Sonunda geri dönüp RAB'bin bana buyurduğu gibi Kamış Denizi yolundan çöle gittik. Uzun süre Seir dağlık bölgesinde dolanıp durduk.
2 Sai Ubangiji ya ce mini,
“RAB bana, ‘Bu dağlık bölgenin çevresinde yeterince dolaştınız’ dedi, ‘Şimdi kuzeye gidin.’
3 “Kun yi ta yawo kewaye da ƙasar tudun nan da daɗewa; yanzu ku juya, ku nufi arewa.
4 Ka ba wa mutane waɗannan umarnai, ka ce, ‘Kuna gab da wucewa cikin yankin’yan’uwanku, zuriyar Isuwa, wanda yake zama a Seyir. Za su ji tsoronku, amma ku yi hankali
Sonra halka şu buyrukları vermemi söyledi: ‘Seir'de yaşayan kardeşlerinizin, Esavoğulları'nın ülkesinden geçeceksiniz. Sizden korkacaklar. Çok dikkatli davranın.
5 kada ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku wata ƙasa daga cikinsu ba, ba ma wadda za tă iya isa ku sa ƙafarku a kai. Na ba wa Isuwa ƙasar tudu ta Seyir, ta zama tasa.
Onları savaşa kışkırtmayın. Size onların ülkesinden hiçbir toprak parçası, ayağınızı basacak bir yer bile vermeyeceğim. Çünkü Seir dağlık bölgesini mülk olarak Esav'a verdim.
6 Duk abincin za ku ci, da ruwan da za ku sha, za ku biya su.’”
Yiyeceklerinizi, içeceklerinizi onlardan para karşılığında alacaksınız.’
7 Ubangiji Allahnku ya albarkace ku cikin dukan aikin hannuwanku. Ya kiyaye ku cikin tafiyarku a duk fāɗin hamada. Waɗannan shekaru arba’in Ubangiji Allahnku ya kasance tare da ku, ba kuwa kun rasa wani abu ba.
“Tanrınız RAB el attığınız her işte sizi kutsadı. Bu geniş çölde dolanıp durduğunuz sürece sizi korudu. Tanrınız RAB geçirdiğiniz bu kırk yıl boyunca sizlerleydi ve hiçbir eksiğiniz olmadı.
8 Saboda haka muka ci gaba, muka wuce’yan’uwanmu, zuriyar Isuwa, wanda yake zama a Seyir. Muka bar hanyar Araba, wadda ta haura daga Elat da Eziyon Geber, muka nufi wajen hamadar Mowab.
“Böylece Seir'de yaşayan kardeşlerimizin, Esavoğulları'nın yanından geçtik. Eylat ve Esyon-Gever'den Arava'ya giden yoldan saparak yolculuğumuzu Moav Çölü yolundan sürdürdük.
9 Sai Ubangiji ya ce mini, “Kada ku dami Mowabawa, ko ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku wani sashe na ƙasarsu ba. Na ba da Ar ga zuriyar Lot, ta zama mallakarsu.”
“RAB bana, ‘Moavlılar'a düşman gözüyle bakma, onları savaşa kışkırtma’ dedi, ‘Onların ülkesinden hiçbir toprak parçasını sana mülk olarak vermeyeceğim. Çünkü Ar Kenti'ni Lut soyuna verdim.’”
10 (Emawa, mutane ne masu ƙarfi da kuma yawa, suna kuma da tsayi kamar Anakawa, dā sun zauna a can.
–Daha önce orada Anaklılar kadar uzun boylu, güçlü ve kalabalık olan Emliler yaşıyordu.
11 Kamar Anakawa, su ma an ɗauka su Refahiyawa ne, amma Mowab suna kiransu Emawa.
Emliler Anaklılar gibi Refalılar'dan sayılırdı. Ama Moavlılar onlara Emliler adını takmıştı.
12 Haka ma Horiyawa, a dā sun zauna a Seyir, amma zuriya Isuwa suka kore su. Suka hallaka Horiyawa da suke kafinsu, suka kuma zauna a wurinsu, kamar dai yadda Isra’ila ta yi a ƙasar da Ubangiji ya ba su a matsayin mallaka.)
Daha önce Seir'de Horlular yaşardı. Esavoğulları orayı onların elinden aldı. İsrailliler'in RAB'bin mülk edinmek için kendilerine verdiği ülkede yaptıkları gibi, Esavoğulları da Horlular'ı yok edip yerlerine yerleştiler.–
13 Ubangiji kuwa ya ce, “Yanzu ku tashi ku ƙetare Kwarin Zered.” Sai muka ƙetare kwarin.
“RAB, ‘Haydi kalkın, Zeret Vadisi'nden geçin’ dedi. Biz de Zeret Vadisi'nden geçtik.
14 Dukan shekarun da muka yi a tafiyarmu daga Kadesh Barneya zuwa lokacin da muka ƙetare Kwarin Zered, sun kai shekaru talatin da takwas. A lokacin, wannan tsara gaba ɗaya ta mutanen da suka isa yaƙi sun mutu daga sansani, yadda Ubangiji ya rantse musu.
Kadeş-Barnea'dan yola çıkıp Zeret Vadisi'nden geçinceye dek otuz sekiz yıl yol aldık. RAB'bin içtiği ant uyarınca, İsrail halkından o kuşağın bütün savaşçıları yok olmuştu.
15 Hannun Ubangiji ya yi gāba da su sai da ya hallaka su ƙaƙaf daga sansani.
RAB, ordugahtaki bütün savaşçıları ortadan kaldırıncaya dek onları cezalandırmıştı.
16 To, sa’ad da na ƙarshe cikin waɗannan mayaƙa a cikin mutanen ya rasu,
“Topluluktaki bütün savaşçılar öldükten sonra,
17 sai Ubangiji ya ce mini,
RAB bana şöyle dedi:
18 “Yau za ku wuce ta yankin Mowab a Ar.
‘Bugün Moav topraklarından ve Ar Kenti'nden geçeceksin.
19 Sa’ad da kuka iso kusa da Ammonawa, kada ku dame su, ko ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku mallakar wata ƙasar da take ta Ammonawa ba. Na riga na ba da ita mallaka ga zuriyar Lot.”
Ammonlular'a yaklaştığında onlara düşman gözüyle bakma, onları savaşa kışkırtma. Çünkü mülk edinmen için Ammonlular'ın ülkesinden sana hiçbir toprak parçası vermeyeceğim. O ülkeyi mülk olarak Lut soyuna verdim.’”
20 (Wannan ita ma a ɗauka ta a matsayin ƙasar Refahiyawa waɗanda dā sun zauna a can ne; amma Ammonawa suna ce da su Zamzummawa.
–Bu bölge Refalılar ülkesi diye bilinir. Refalılar önceden orada yaşıyordu. Ammonlular onlara Zamzumlular adını takmıştı.
21 Mutane ne masu ƙarfi da kuma yawa, suna kuma da tsayi kamar Anakawa. Ubangiji ya hallaka su daga gaban Ammonawa, waɗanda suka kore su, suka kuma zauna a wurinsu.
Zamzumlular Anaklılar kadar uzun boylu, güçlü ve kalabalıktılar. Ama RAB onları Ammonlular'ın önünde yok etti. Ammonlular Zamzumlular'ın topraklarını alıp yerlerine yerleştiler.
22 Ubangiji ya yi daidai yadda ya yi wa zuriyar Isuwa waɗanda suka zauna a ƙasar Seyir, sa’ad da ya hallaka Horiyawa a gabansu. Su kuma suka kore su, suka zauna a wurinsu. Har wa yau, zuriyar Isuwa ne suke zama a can.
RAB Seir'de yaşayan Esavoğulları için de aynısını yapmış, Horlular'ı onların önünde yok etmişti. Esavoğulları Horlular'ın topraklarını almış, yerlerine yerleşmişlerdi. Bugün de orada yaşıyorlar.
23 Kusan abu ɗaya ya faru, sa’ad da Kaftorawa daga ƙasar Kaftor suka hallaka Awwiyawa, waɗanda dā suke zaune a yankin ƙauyukan da suke kewaye da Gaza. Suka zauna a wurinsu.)
Gazze'ye kadar uzanan köylerde yaşayan Avvalılar'ı da Kaftor'dan gelen Kaftorlular yok edip yerlerine yerleştiler.–
24 “Ku fito yanzu ku ƙetare Kwarin Arnon. Duba, na ba da Sihon mutumin Amoriyawa a hannunku, na kuma ba da sarkin Heshbon da ƙasarsa. Ku fara mallake ta, ku kuma yi yaƙi da shi.
“‘Haydi kalkın! Arnon Vadisi'nden geçin! İşte Heşbon Kralı Amorlu Sihon'u ve ülkesini elinize teslim ettim. Ona saldırın ve ülkesini mülk edinmeye başlayın.
25 A wannan rana zan fara sa tsoro da fargabanku a kan dukan al’ummai, a ƙarƙashin sama. Za su ji labarinku, za su yi rawan jiki, su kuma damu saboda ku.”
Bugünden başlayarak göğün altındaki uluslara korkunuzu, dehşetinizi salacağım. Haberinizi duyunca korkuyla titreyecekler.’”
26 Daga hamadar Kedemot, na aiki’yan saƙo zuwa wurin Sihon sarkin Heshbon, a kan ina neman zaman lafiya, ina cewa,
“Bundan sonra Kedemot Çölü'nden Heşbon Kralı Sihon'a barış önerileriyle ulaklar gönderdim. Öneriler şöyleydi:
27 “Bari mu wuce cikin ƙasarka. Za mu bi ta kan hanya ne kaɗai; ba za mu ratse dama ko hagu ba.
‘İzin ver, ülkenden geçelim. Dosdoğru ana yoldan, sağa sola sapmadan geçeceğiz.
28 Ka sayar mana da abincin da za mu ci, da kuma ruwan da za mu sha a farashinsu na azurfa. Ka dai bar mu mu wuce ta ƙasarka kawai,
Yiyeceğimizi, içeceğimizi para karşılığında bize vereceksin. Yeter ki ülkenden geçelim. Seir'de yaşayan Esavoğulları ile Ar Kenti'nde yaşayan Moavlılar sınırlarından geçmemize izin verdiler. Şeria Irmağı'ndan geçip Tanrımız RAB'bin bize vereceği ülkeye gitmemize sen de izin ver.’
29 kamar yadda zuriyar Isuwa, waɗanda suke zaune a Seyir, da Mowabawa, waɗanda suke zaune a Ar, suka yardar mana, gama muna so mu ƙetare Urdun zuwa ƙasa wadda Ubangiji, Allahnmu yake ba mu.”
30 Amma Sihon sarkin Heshbon ya ƙi yă bar mu mu wuce a ciki. Gama Ubangiji Allahnku ya sa ruhunsa ya taurare don yă ba da shi a hannuwanku kamar yadda ya yi yanzu.
Ne var ki, Heşbon Kralı Sihon ülkesinden geçmemize izin vermek istemedi. Tanrınız RAB, şimdi olduğu gibi, Sihon'u elinize teslim etmek için yüreğini duygusuzlaştırıp onu inatçı yaptı.
31 Ubangiji ya ce mini, “Duba, na fara ba da Sihon da ƙasarsa gare ku. Yanzu ku fara cinta, ku kuma mallake ƙasarsa.”
“RAB bana, ‘İşte Sihon'u ve ülkesini senin eline teslim etmeye başladım. Haydi, ülkeyi ele geçir ve mülk edinmeye başla’ dedi.
32 Sa’ad da Sihon da dukan sojojinsa suka fito don su sadu da mu, a yaƙi, a Yahaz,
Sihon bizimle savaşmak için Yahesa'da bütün halkıyla karşımıza çıktı.
33 sai Ubangiji Allahnmu ya ba da shi gare mu, muka kuwa buga shi tare da’ya’yansa maza da kuma dukan sojojinsa.
Tanrımız RAB onu elimize teslim etti. Onu, oğullarını ve bütün halkını yok ettik.
34 A wannan lokaci mun ci dukan biranensa, muka kuma hallaka su, maza, mata da kuma yara. Ba mu bar wani da rai ba.
Bütün kentlerini ele geçirdik, hepsini yok ettik. Kadın, erkek, çocuk, kimseyi sağ bırakmadık.
35 Amma muka washe, muka kuma kwasa shanu da kuma ganima daga biranen wa kanmu.
Hayvanlara ve ele geçirdiğimiz kentlerdeki mallara ise el koyduk.
36 Ubangiji Allahnmu ya taimake mu muka ci Arower wadda take a gefen Kwarin Arnon, da garin da yake a cikin kwarin, har zuwa Gileyad. Babu garin da ya gaggare mu.
Arnon Vadisi kıyısında Aroer'den ve vadideki kentten Gilat'a dek, ele geçirmediğimiz hiçbir kent kalmadı. Tanrımız RAB hepsini elimize teslim etti.
37 Amma bisa ga umarnin Ubangiji Allahnmu, ba ku yi kusa da wata ƙasar Ammonawa, ko ƙasar da take gefen kwarin kogin Yabbok, ko kuwa wadda take kewaye da birane cikin tuddai ba.
Ama Tanrımız RAB'bin buyruğu uyarınca, Ammonlular'ın ülkesine –Yabbuk Irmağı kıyılarına, dağlık bölgedeki kentlere– yaklaşmadınız.”

< Maimaitawar Shari’a 2 >