< Maimaitawar Shari’a 2 >
1 Sai muka juya muka kama hanya, muka nufi hamada, ta hanyar Jan Teku yadda Ubangiji ya umarce ni. Da daɗewa muka yi ta yawo kewaye da ƙasar tudun Seyir.
Niotak’ amy zao tika nionjomb’ am-patrambey mb’eo, niary i Ria-Binday, mb’ami’ty nanoroa’ Iehovà ahiko vaho nañariary i Vohi-Seirey andro maro.
2 Sai Ubangiji ya ce mini,
Le hoe ty nitsarae’ Iehovà amako:
3 “Kun yi ta yawo kewaye da ƙasar tudun nan da daɗewa; yanzu ku juya, ku nufi arewa.
Fa losotse ty fiariaria’ areo ty vohitse toy. Mitoliha mañavaratse,
4 Ka ba wa mutane waɗannan umarnai, ka ce, ‘Kuna gab da wucewa cikin yankin’yan’uwanku, zuriyar Isuwa, wanda yake zama a Seyir. Za su ji tsoronku, amma ku yi hankali
le afantoho ty hoe ondatio: Ho rangae’ areo ty tanen-drolongo’ areo, o tarira’ i Esave mpimoneñe e Seireo, f’ie ho hembañe ama’areo, aa le mitaoa
5 kada ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku wata ƙasa daga cikinsu ba, ba ma wadda za tă iya isa ku sa ƙafarku a kai. Na ba wa Isuwa ƙasar tudu ta Seyir, ta zama tasa.
tsy mone hihotakotak’ am’ iereo fa tsy hitalorako ndra zehem-pandia raik’ amy tane’iareoy amy te nimeako i Esave ho fanaña’e ty Vohi’ Seire.
6 Duk abincin za ku ci, da ruwan da za ku sha, za ku biya su.’”
Ho vilie’ areo an-drala o mahakama’eo hikamà’ areo, vaho hikaloa’ areo rano an-drala hinoma’ areo.
7 Ubangiji Allahnku ya albarkace ku cikin dukan aikin hannuwanku. Ya kiyaye ku cikin tafiyarku a duk fāɗin hamada. Waɗannan shekaru arba’in Ubangiji Allahnku ya kasance tare da ku, ba kuwa kun rasa wani abu ba.
Toe nitahie’ Iehovà Andrianañahare’ areo amy ze hene satam-pità’ areo naho arofoana’e ty firanga’ areo am-patram-bey atoy. Tsy eo ty nipaia’ areo amy efa-polo taoñe nindreza’ Iehovà Andrianañahare’ areo rezay.
8 Saboda haka muka ci gaba, muka wuce’yan’uwanmu, zuriyar Isuwa, wanda yake zama a Seyir. Muka bar hanyar Araba, wadda ta haura daga Elat da Eziyon Geber, muka nufi wajen hamadar Mowab.
Aa le niarian-tika o tarira’ i Esave longon-tika mimoneñe e Seire ao, le nengan-tika ty lala’ i Arabà naho navotson-tika t’i Elate naho i Etsione-Gebere le nitsile vaho niary mb’amy lala’ i fatrambei’ i Moabeiy mb’eo.
9 Sai Ubangiji ya ce mini, “Kada ku dami Mowabawa, ko ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku wani sashe na ƙasarsu ba. Na ba da Ar ga zuriyar Lot, ta zama mallakarsu.”
Le nanao ty hoe amako t’Iehovà: Ko tsiborè’o t’i Moabe ndra hialy ama’e, fa tsy ho meiko ndra kede amo tane’eo ho fanañañe, amy te natoloko amo tarira’ i Loteo ty Are ho fanaña’e.
10 (Emawa, mutane ne masu ƙarfi da kuma yawa, suna kuma da tsayi kamar Anakawa, dā sun zauna a can.
(Nimoneña’ o nte-Emeo izay te taolo: ondaty mijoalajoala naho mitozantozañe, mira haabo amo nte-Anàkeo;
11 Kamar Anakawa, su ma an ɗauka su Refahiyawa ne, amma Mowab suna kiransu Emawa.
Betek’ atao ty hoe nte-Refae iereo manahake o nte-Anakeo, f’ie atao’ o nte-Moabeo ty hoe nte-Emà.
12 Haka ma Horiyawa, a dā sun zauna a Seyir, amma zuriya Isuwa suka kore su. Suka hallaka Horiyawa da suke kafinsu, suka kuma zauna a wurinsu, kamar dai yadda Isra’ila ta yi a ƙasar da Ubangiji ya ba su a matsayin mallaka.)
Le nimoneñe e Seire ao o nte-Koreo taolo, fa niroahe’ o ana’ i Esaveo, rinotsa’e miaolo iareo vaho nitoboke an-tane’ iareo ao, manahake ty anoe’ Israele amy tane natolotse aze ho fanaña’ey; i natolo’ Iehovà iareoy).
13 Ubangiji kuwa ya ce, “Yanzu ku tashi ku ƙetare Kwarin Zered.” Sai muka ƙetare kwarin.
Miongaha arè, le itsaho o toraha’ i Tseredeo. Aa le nitsahan-tika i torahan-Tserèdey.
14 Dukan shekarun da muka yi a tafiyarmu daga Kadesh Barneya zuwa lokacin da muka ƙetare Kwarin Zered, sun kai shekaru talatin da takwas. A lokacin, wannan tsara gaba ɗaya ta mutanen da suka isa yaƙi sun mutu daga sansani, yadda Ubangiji ya rantse musu.
Le o andro nañaveloan-tika boake Kadese-Barneà am-para’ t’ie nitsake i torahan-Tseredeio, le taoñe telo-polo-valo’ amby, ampara’ te fonga nivetrak’ añivo’ i tobey o lahindefoñe mpiharo-nonoo, amy nifantà’ Iehovà am’ iereoy.
15 Hannun Ubangiji ya yi gāba da su sai da ya hallaka su ƙaƙaf daga sansani.
Toe nañonjona’ Iehovà haoke hañombota’e amy màroy am-para’ t’ie fonga nimongotse.
16 To, sa’ad da na ƙarshe cikin waɗannan mayaƙa a cikin mutanen ya rasu,
Naho hene nikoromake añivo’ ondatio i lahindefoñe rezay,
17 sai Ubangiji ya ce mini,
le nitsara ty hoe amako t’Iehovà.
18 “Yau za ku wuce ta yankin Mowab a Ar.
Hitsake i Are, efe-tane’ i Moabe irehe te anito.
19 Sa’ad da kuka iso kusa da Ammonawa, kada ku dame su, ko ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku mallakar wata ƙasar da take ta Ammonawa ba. Na riga na ba da ita mallaka ga zuriyar Lot.”
Ie miharine ty efe-tane’ o nte-Amoneo, le ko tsibore’o vaho ko ialiañe, fa tsy hañomeako ty tane’ iareo ho fanaña’o, amy te natoloko an-tarira’ i Lote ho fanaña’e.
20 (Wannan ita ma a ɗauka ta a matsayin ƙasar Refahiyawa waɗanda dā sun zauna a can ne; amma Ammonawa suna ce da su Zamzummawa.
(Toe natao t’ie tane’ o nte-Refaeo ka; fa nimoneñe ao o nte-Refaeo taolo, ie nitokave’ o nte-Amoneo ty hoe Zam’zome,
21 Mutane ne masu ƙarfi da kuma yawa, suna kuma da tsayi kamar Anakawa. Ubangiji ya hallaka su daga gaban Ammonawa, waɗanda suka kore su, suka kuma zauna a wurinsu.
ondaty maozatse naho vasiañeñe mira amo nte-Anakeo. F’ie narotsa’ Iehovà aolo’ iareo eo handimbeza’ iareo fimoneñañe;
22 Ubangiji ya yi daidai yadda ya yi wa zuriyar Isuwa waɗanda suka zauna a ƙasar Seyir, sa’ad da ya hallaka Horiyawa a gabansu. Su kuma suka kore su, suka zauna a wurinsu. Har wa yau, zuriyar Isuwa ne suke zama a can.
manahake ty nanoe’e amo tarira’ i Esave mimoneñe e Seireo ami’ty nandrotsaha’e o nte-Koreo aolo’ iareo, nandimbe iareo am-pimoneña’e pake henaneo;
23 Kusan abu ɗaya ya faru, sa’ad da Kaftorawa daga ƙasar Kaftor suka hallaka Awwiyawa, waɗanda dā suke zaune a yankin ƙauyukan da suke kewaye da Gaza. Suka zauna a wurinsu.)
naho o nte-Aveo, ie nimoneñe e Katsere pak’ Aza añe, le rinotsa’ o nte-Kaftore boake Kaftoreo, vaho nandimbe fiambesatse.)
24 “Ku fito yanzu ku ƙetare Kwarin Arnon. Duba, na ba da Sihon mutumin Amoriyawa a hannunku, na kuma ba da sarkin Heshbon da ƙasarsa. Ku fara mallake ta, ku kuma yi yaƙi da shi.
Miongaha, tonjohizo ty lia’ areo, itsaho o vavatane’ i Arnoneo. Ingo fa natoloko am-pità’ areo t’i Sihone nte-Amore mpanjaka’ i Khesbone naho ty tane’e. Miorota mitavañe, naho tameo añ’aly.
25 A wannan rana zan fara sa tsoro da fargabanku a kan dukan al’ummai, a ƙarƙashin sama. Za su ji labarinku, za su yi rawan jiki, su kuma damu saboda ku.”
Hampihembañeko naho hampirevendreveñeko ama’o henane zao ze hene ondaty ambanen-dikerañeo; ie mijanjiñe azo le hititititike ami’ty anifañe.
26 Daga hamadar Kedemot, na aiki’yan saƙo zuwa wurin Sihon sarkin Heshbon, a kan ina neman zaman lafiya, ina cewa,
Aa le nampisangitrifeko ìrake boak’ am-patrambein-Kedemote ao ho mb’e Sihone Mpanjaka’ i Khesbone añe, le hoe ty entam-panintsiñako ama’e:
27 “Bari mu wuce cikin ƙasarka. Za mu bi ta kan hanya ne kaɗai; ba za mu ratse dama ko hagu ba.
Angao iraho hiranga ty tane’o, fa i lalañey avao ty horiheko, tsy hitsile ndra mañavana ndra mañavia.
28 Ka sayar mana da abincin da za mu ci, da kuma ruwan da za mu sha a farashinsu na azurfa. Ka dai bar mu mu wuce ta ƙasarka kawai,
Haleta’o drala amako ty mahakama hihinanako, vaho ie fahana’ areo rano hinomako, le ho soloako bogady, fe apoho ho rangaeko an-tomboke ty tane’o—
29 kamar yadda zuriyar Isuwa, waɗanda suke zaune a Seyir, da Mowabawa, waɗanda suke zaune a Ar, suka yardar mana, gama muna so mu ƙetare Urdun zuwa ƙasa wadda Ubangiji, Allahnmu yake ba mu.”
hambañe ami’ty nanoe’ o tarira’ i Esave mimoneñe e Seireo amako naho ty nanoe’ o nte-Moabe mpimoneñe e Areo ka—ampara’ te itsahako Iardeney mb’an-tane nitolora’ Iehovà Andrianañahare’ay mb’eo.
30 Amma Sihon sarkin Heshbon ya ƙi yă bar mu mu wuce a ciki. Gama Ubangiji Allahnku ya sa ruhunsa ya taurare don yă ba da shi a hannuwanku kamar yadda ya yi yanzu.
Fe tsy nimete hampiranga an-tika t’i Sihone Mpanjaka nte-Khesbone fa nampigan-troke aze t’Iehovà Andrianañahare’ areo vaho nampitokie’e ty arofo’e hanolora’e aze am-pità’ areo, le ie henaneo.
31 Ubangiji ya ce mini, “Duba, na fara ba da Sihon da ƙasarsa gare ku. Yanzu ku fara cinta, ku kuma mallake ƙasarsa.”
Aa hoe t’Iehovà amako: Ingo, fa namototse hanolotse i Sihone naho i tane’ey ama’ areo iraho, aa le miorota henane zao hangalake i tane’ey ho lova’ areo.
32 Sa’ad da Sihon da dukan sojojinsa suka fito don su sadu da mu, a yaƙi, a Yahaz,
Aa le niavotse haname an-tika t’i Sihone, ie naho ondati’e iabio, hihotakotake ty aly e Iàhatse añe,
33 sai Ubangiji Allahnmu ya ba da shi gare mu, muka kuwa buga shi tare da’ya’yansa maza da kuma dukan sojojinsa.
le natolo’ Iehovà Andrianañaharentika aolon-tika vaho linafa-tika naho o tiri’eo naho ondati’e iabio.
34 A wannan lokaci mun ci dukan biranensa, muka kuma hallaka su, maza, mata da kuma yara. Ba mu bar wani da rai ba.
Le hene tinavan-tika o rova’eo henane zay, le fonga zinaman-tika ze ondaty ndra rakemba ndra ajaja amo rovao. Tsy napon-tika ndra honka’e.
35 Amma muka washe, muka kuma kwasa shanu da kuma ganima daga biranen wa kanmu.
O hareo avao ty rinamben-tika ho fikopahañe rekets’ o raha kinopak’ amo rova tinavan-tikañeoo.
36 Ubangiji Allahnmu ya taimake mu muka ci Arower wadda take a gefen Kwarin Arnon, da garin da yake a cikin kwarin, har zuwa Gileyad. Babu garin da ya gaggare mu.
Boak’ Arore aolo’ i vavatane Arnoney (rekets’ i rova am-bavataney) pake Gilàde le tsy teo ty rova loho abo tsy nilefe, fonga natolo’ Iehovà Andrianañaharentika amantika.
37 Amma bisa ga umarnin Ubangiji Allahnmu, ba ku yi kusa da wata ƙasar Ammonawa, ko ƙasar da take gefen kwarin kogin Yabbok, ko kuwa wadda take kewaye da birane cikin tuddai ba.
Fe tsy niharinea’ areo o tanen’ ana’ i Amoneo, ndra aia aia amy saka’ Iabokey ndra amo rova ambohibohitseio, ndra aia aia nandrarà’ Iehovà Andrianañaharentika antika.