< Maimaitawar Shari’a 2 >

1 Sai muka juya muka kama hanya, muka nufi hamada, ta hanyar Jan Teku yadda Ubangiji ya umarce ni. Da daɗewa muka yi ta yawo kewaye da ƙasar tudun Seyir.
Chuin gamthip lang jondin ikiheiyun Twipisan lam jon in icheuvin, Pakaiyin asei bang in, Seir molsang lama chun phat sottah lungdong in ivah leleuvin ahi.
2 Sai Ubangiji ya ce mini,
Hichun Pakaiyin hiti hin eiseipeh in,
3 “Kun yi ta yawo kewaye da ƙasar tudun nan da daɗewa; yanzu ku juya, ku nufi arewa.
Nangho gamthip lah a lungdong in naum sot lheh tauve; sahlam gamkai mano tauvin.
4 Ka ba wa mutane waɗannan umarnai, ka ce, ‘Kuna gab da wucewa cikin yankin’yan’uwanku, zuriyar Isuwa, wanda yake zama a Seyir. Za su ji tsoronku, amma ku yi hankali
Thupeh hichengse hi mipi henga seiyin: “Nanghon na sopiu Esau chilhah Edom mite chenna Seir mun na jotpa diu ahi. Edom mite chu kichat nan alhun den theiju ahi, ching theiyun.”
5 kada ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku wata ƙasa daga cikinsu ba, ba ma wadda za tă iya isa ku sa ƙafarku a kai. Na ba wa Isuwa ƙasar tudu ta Seyir, ta zama tasa.
Aheng uva ima na ngeh lou diu ahi. Ajeh chu keiman Seir gam jouse amaho kapeh ahitan, nangho gambeh neocha jong na kipe theilou diu ahi.
6 Duk abincin za ku ci, da ruwan da za ku sha, za ku biya su.’”
An leh twi nangai chat uva ahileh, aman napeh uva na kichoh cheh diu ahi.
7 Ubangiji Allahnku ya albarkace ku cikin dukan aikin hannuwanku. Ya kiyaye ku cikin tafiyarku a duk fāɗin hamada. Waɗannan shekaru arba’in Ubangiji Allahnku ya kasance tare da ku, ba kuwa kun rasa wani abu ba.
Ajeh chu Pakai, Pathen in nabol natoh jouseu phatthei abohtan. Aman gamthip noiya kal nason chan geiyuva pat ave lhih jing in. Kum somli sung in Pakai, Pathen in lhasam louvin na umpiuve.
8 Saboda haka muka ci gaba, muka wuce’yan’uwanmu, zuriyar Isuwa, wanda yake zama a Seyir. Muka bar hanyar Araba, wadda ta haura daga Elat da Eziyon Geber, muka nufi wajen hamadar Mowab.
Chuin Esau chilhah ho chenna Seir mun igalkai uvin. Arabah phaicham kiti Elath le Ezion-geber akon hungna lampi vang ipeldoh uvin ahi. Hiti chun sahlam nelgam lam juiyin Moab lam ino tauvin ahi.
9 Sai Ubangiji ya ce mini, “Kada ku dami Mowabawa, ko ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku wani sashe na ƙasarsu ba. Na ba da Ar ga zuriyar Lot, ta zama mallakarsu.”
Chuin Pakaiyin aseiyin, “Lot chilhah Moab mite na suhgim lou diu, gal jong na bolkhum lou hel diu ahi. Ar gam Leiset pumpi amaho kapeh ahitan, nangho gam beh neokhat jong na chan thei lou diu ahi.”
10 (Emawa, mutane ne masu ƙarfi da kuma yawa, suna kuma da tsayi kamar Anakawa, dā sun zauna a can.
(Mihat Emim mite chu Ar muna ana cheng uvin ahi. Amaho chu asang thei un chule atha u-jong ahat in Anakim mite tobang chu ahiuve.
11 Kamar Anakawa, su ma an ɗauka su Refahiyawa ne, amma Mowab suna kiransu Emawa.
Emimte le Anakim ho chu Rephaim tinjong akiheuvin, Moab miten vang Emim tin akou un ahi.
12 Haka ma Horiyawa, a dā sun zauna a Seyir, amma zuriya Isuwa suka kore su. Suka hallaka Horiyawa da suke kafinsu, suka kuma zauna a wurinsu, kamar dai yadda Isra’ila ta yi a ƙasar da Ubangiji ya ba su a matsayin mallaka.)
Masang chun Hor mite chu Seir muna ana cheng uvin, hinlah amaho chu Esau chilhahte hotoh gal ana kibol uvin, Hor mite chu ana jamdoh tauvin. Israel miten Canaan mite adel gam uva agam pumpi Pakai in apeh tobang’u ahi.)
13 Ubangiji kuwa ya ce, “Yanzu ku tashi ku ƙetare Kwarin Zered.” Sai muka ƙetare kwarin.
Mose’n avelin aseiyin, ‘Chuin Pakaiyin iheng uva hiti hin aseiye, Zered galkai ding in che uvin, ati bang in igalkai tauvin ahi.
14 Dukan shekarun da muka yi a tafiyarmu daga Kadesh Barneya zuwa lokacin da muka ƙetare Kwarin Zered, sun kai shekaru talatin da takwas. A lokacin, wannan tsara gaba ɗaya ta mutanen da suka isa yaƙi sun mutu daga sansani, yadda Ubangiji ya rantse musu.
Kadesh Burnea ihin dalhah kal-u kum somthum le get ahitan, Pasal galsat thei jouse gamthip la h a athisoh tauve. Hichu Pakaiyin atep banga thilsoh ahi.
15 Hannun Ubangiji ya yi gāba da su sai da ya hallaka su ƙaƙaf daga sansani.
Pakaiyin asuh manghel kahseuvin, amaho chu adou in ahi.
16 To, sa’ad da na ƙarshe cikin waɗannan mayaƙa a cikin mutanen ya rasu,
Galbol thei pasal jouse athi gam phat chun,
17 sai Ubangiji ya ce mini,
Pakaiyin ka henga hiti hin aseiyin,
18 “Yau za ku wuce ta yankin Mowab a Ar.
Tunia hi Ar muna pat Moab gamgi na galkai diu
19 Sa’ad da kuka iso kusa da Ammonawa, kada ku dame su, ko ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku mallakar wata ƙasar da take ta Ammonawa ba. Na riga na ba da ita mallaka ga zuriyar Lot.”
Lot chilhah Ammon mite chenna nalut diu, hinlah amaho na suhgim lou diu gal jong nabol khum lou diu ahi. Hiche gam hi Ammon mite kapeh ahitan, agam hi nnag ho kapeh thei louding ahitai.
20 (Wannan ita ma a ɗauka ta a matsayin ƙasar Refahiyawa waɗanda dā sun zauna a can ne; amma Ammonawa suna ce da su Zamzummawa.
(Hiche gam chu Rephaim mite gam'a ana kihe ahin, Ammon miten vang Zamzummim mite atiuve.
21 Mutane ne masu ƙarfi da kuma yawa, suna kuma da tsayi kamar Anakawa. Ubangiji ya hallaka su daga gaban Ammonawa, waɗanda suka kore su, suka kuma zauna a wurinsu.
Amaho jong chu asang thei un chule athau ahat thei uvin Anakim mite tobang ahiuve. Hinlah Pakaiyin amaho chu asugamhel tauvin ahileh, chuin Ammon miten agam alo tauve.
22 Ubangiji ya yi daidai yadda ya yi wa zuriyar Isuwa waɗanda suka zauna a ƙasar Seyir, sa’ad da ya hallaka Horiyawa a gabansu. Su kuma suka kore su, suka zauna a wurinsu. Har wa yau, zuriyar Isuwa ne suke zama a can.
Pakaiyin Seir muna Esau chilhahte dinga na-atoh bang bang in abol in chule Hor mite asugam in ahileh hiche muna chun amaho acheng tauvin ahi. Hijeh chun Esau chilhahte tuni changeiyin acheng tauvin ahi.
23 Kusan abu ɗaya ya faru, sa’ad da Kaftorawa daga ƙasar Kaftor suka hallaka Awwiyawa, waɗanda dā suke zaune a yankin ƙauyukan da suke kewaye da Gaza. Suka zauna a wurinsu.)
Hiche tobang hin Crete apat Caphtorit mite chunga thilsoh ana lhung in, Avvit mite chu anasu-gam hel uvin, Gaza khopi chan alo tauve.)
24 “Ku fito yanzu ku ƙetare Kwarin Arnon. Duba, na ba da Sihon mutumin Amoriyawa a hannunku, na kuma ba da sarkin Heshbon da ƙasarsa. Ku fara mallake ta, ku kuma yi yaƙi da shi.
Mose’n avelin aseiyin, ‘Pakaiyin hiti hin aseiye, tun Arnon Gorge mun galkai ding in che tauvin! Vetan, Sihon, Amorite Hesbon lengpa khu nakhut uva kapeh doh ding chule agam pumpi nangma na chan ding ahi. Nokhum unlang agam khu lo tauvin.
25 A wannan rana zan fara sa tsoro da fargabanku a kan dukan al’ummai, a ƙarƙashin sama. Za su ji labarinku, za su yi rawan jiki, su kuma damu saboda ku.”
Tu nikhoa kipat gam Leiset a cheng mihemte chunga tijatna kalhun sah ding ahi. Nachung chang thu-u ahin jah doh tenguleh kichat nan alhun den diu ahi.
26 Daga hamadar Kedemot, na aiki’yan saƙo zuwa wurin Sihon sarkin Heshbon, a kan ina neman zaman lafiya, ina cewa,
Mose’n aseikit in, ‘Kadeshmoth gamthip apat Heshbon lengpa Sihon henga chamna thuseiyin palai khat kasol in:
27 “Bari mu wuce cikin ƙasarka. Za mu bi ta kan hanya ne kaɗai; ba za mu ratse dama ko hagu ba.
Nagam sung ka jotpa diu ahi. Lampi jeng ka jotpa diu amavang, akimvel lah kahopa lou diu ahi.
28 Ka sayar mana da abincin da za mu ci, da kuma ruwan da za mu sha a farashinsu na azurfa. Ka dai bar mu mu wuce ta ƙasarka kawai,
Anneh ding le twidon ding neipe uvin, hichu aman kapeh diu ahi. Thil ijakai chung chona kangai chat pipen uchu ahileh nagam ka jotpa uva kagal kai diu hi ahi.
29 kamar yadda zuriyar Isuwa, waɗanda suke zaune a Seyir, da Mowabawa, waɗanda suke zaune a Ar, suka yardar mana, gama muna so mu ƙetare Urdun zuwa ƙasa wadda Ubangiji, Allahnmu yake ba mu.”
Seir muna Esau chilhahten agam kajotpa uva ka galkai nadiu eiphal peh uvin, hiche tobang chun Ar muna cheng Moab mite jeng in jong abol uvin ahi. Hijeh chun Pakai, Pathen in eipeh nau gam Jordan vadung ka gal kaithei na diuvin nagam sung nei jotsah tauvin katiuve.
30 Amma Sihon sarkin Heshbon ya ƙi yă bar mu mu wuce a ciki. Gama Ubangiji Allahnku ya sa ruhunsa ya taurare don yă ba da shi a hannuwanku kamar yadda ya yi yanzu.
Hinlah Heshbon muna Sihon lengpan agamsung hopa ding chu anom tapoi, ajeh chu Pakai, Pathen in Sihon lengpa lungthim chu asutah in chuin Pakaiyin eiki thopi uvin ahileh galjona chu eipe tauve.
31 Ubangiji ya ce mini, “Duba, na fara ba da Sihon da ƙasarsa gare ku. Yanzu ku fara cinta, ku kuma mallake ƙasarsa.”
Chuin Pakaiyin hiti hin aseiyin, Vetan, Keiman tua kipat Sihon lengpa leh agam leiset na khut uva kapeh doh pan ahitai. Tun kipan uvin agam pumpi lo ding in kon tauvin, ati.
32 Sa’ad da Sihon da dukan sojojinsa suka fito don su sadu da mu, a yaƙi, a Yahaz,
Chuin Sihon lenpan eiho chunga gal bol ding in kho lhang asam tan, Jahaz apat agalsat miho henga hetsahna aneiyin ahi.
33 sai Ubangiji Allahnmu ya ba da shi gare mu, muka kuwa buga shi tare da’ya’yansa maza da kuma dukan sojojinsa.
Ahinlah Pakai, Pathen in eiho khut a apedoh tan ahileh, achapate chule amite jouse jaonan i-satgam hel tauvin gal jona i-chang tauvin ahi.
34 A wannan lokaci mun ci dukan biranensa, muka kuma hallaka su, maza, mata da kuma yara. Ba mu bar wani da rai ba.
Akhopi jouse leh amite jouse abonchan ithat gam hel tauvin, hichu pasal jouse leh numei chapang jaona ahi. Mihem khat a khat cha jeng jong asohcha tapon ahi.
35 Amma muka washe, muka kuma kwasa shanu da kuma ganima daga biranen wa kanmu.
Khopi sunga gancha jouse abonchan ichom tauvin chule thil ijakai manlu jouse jong i-chang tauvin ahi.
36 Ubangiji Allahnmu ya taimake mu muka ci Arower wadda take a gefen Kwarin Arnon, da garin da yake a cikin kwarin, har zuwa Gileyad. Babu garin da ya gaggare mu.
Pakai, Pathen in ei-panpi uvin ahileh Aroer kiti Arnon Gorge, Gorge khopi chule agam pumpi Gilead chan geiyin abonchan ijousoh hel tauvin ahi.
37 Amma bisa ga umarnin Ubangiji Allahnmu, ba ku yi kusa da wata ƙasar Ammonawa, ko ƙasar da take gefen kwarin kogin Yabbok, ko kuwa wadda take kewaye da birane cikin tuddai ba.
Ijeh inem itileh, Ammon mite gam dalhan Jabbok vadung chule gamsunga khopi ho, Pakai thupeh bang banga i-dalhah jal’u ahi.

< Maimaitawar Shari’a 2 >