< Maimaitawar Shari’a 18 >
1 Firistocin da suke Lawiyawa, tabbatacce dukan kabilar Lawi, ba za su sami rabo ko gādo tare da Isra’ila ba. Za su yi rayuwa a kan hadayun da aka kawo wa Ubangiji da wuta ne, gama wannan ne gādonsu.
“Mwet tol ac mwet nukewa ke sruf lal Levi ac fah wangin ip lalos ke facl lun mwet Israel; a elos ac moulkin mwe sang ac mwe kisa saya ma itukyang nu sin LEUM GOD.
2 Ba za su sami gādo a cikin’yan’uwansu ba; Ubangiji ne gādonsu, kamar yadda ya yi musu alkawari.
Ac fah wangin acn selos, tia oana sruf ngia. Ip lalos pa elos mukena sriyukla in oru orekma lun mwet tol lun LEUM GOD, oana ke LEUM GOD El wulela.
3 To, ga rabon da jama’a za su ba firistoci daga hadayun da suka miƙa ta bijimi ne, ko ta tunkiya ce; sai su ba firistoci kafaɗar, kumatun, da kuma kayan cikin.
“Pacl nukewa ac kisakinyuk cow ku sheep, na in itukyang nu sin mwet tol finpisa, likintupa luo, ac fotowa.
4 Za ku ba su nunan fari na hatsinku, da sabon ruwan inabinku, da manku, da kuma gashi na fari daga askin da kuka yi na tumakinku.
Elos ac fah eis pac ip se emeet ke wheat, wain, oil in olive ac unen sheep.
5 Gama Ubangiji Allahnku ya zaɓe su da zuriyarsu daga cikin dukan kabilanku don su tsaya su yi hidima a cikin sunan Ubangiji har abada.
Inmasrlon sruf lowos nukewa, LEUM GOD El srela sruf lal Levi in kulansupwal in oru orekma lun mwet tol nwe tok.
6 Idan Balawe ya tashi daga wani garinku, wurin da yake da zama a Isra’ila, ya tafi a wurin da Ubangiji ya zaɓa, zai iya dawo a duk lokacin da ya ga dama.
“Kutena mwet Levi su lungse in kulansap in mwet tol, el ku in tuku liki kutena siti el muta we in Israel, ac som nu ke acn se ma LEUM GOD El sulela mwet uh in alu nu sel we,
7 Zai iya yin hidima a cikin sunan Ubangiji Allahnsa kamar dukan sauran’yan’uwansa Lawiyawa waɗanda suke hidima a can, a gaban Ubangiji.
ac kulansap we fal nu ke sie mwet tol lun LEUM GOD lal, oana mwet Levi saya su wi orekma we.
8 Zai sami rabo daidai da sauran, ko da yake ya karɓi kuɗin mallaka na iyali da ya sayar.
El ac fah eis lupa se na ma mwet tol ngia eis ke mwe mongo, sayen ma sou lal uh supu nu sel.”
9 Sa’ad da kuka shiga ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, kada ku kwaikwayi hanyoyin banƙyama na al’ummai da suke can.
“Pacl se kowos utyak nu in facl se ma LEUM GOD lowos El asot nu suwos uh, nimet etai ouiya na koluk lun mwet in mutunfacl we, su mwe srungayuk.
10 Kada a sami wani a cikinku da ya miƙa ɗansa, ko’yarsa a wuta, ko a sami mai duba, ko mai maita, ko mai fassara gaibi, ko mai sihiri,
Nimet kisakin tulik nutuwos fin e ke loang lowos, ac nik kowos lela mwet lowos in orek susfa, ku orek fweni ke ma ac sikyak in pacl fahsru, ku inutnut,
11 ko boka, ko mabiya, ko maye, ko mai sha’ani da matattu.
ku lulalfongi ke inpucl, ac nimet lela elos in lolngok nu sin ngunin mwet misa.
12 Duk wanda yake yin waɗannan abubuwa, shi abin ƙyama ne ga Ubangiji, saboda waɗannan abubuwa banƙyama ne kuwa Ubangiji Allahnku ya kori waɗancan al’ummai kafin ku.
LEUM GOD lowos El srunga mwet su oru lumah koluk inge, pa oru El lusak mutunfacl ingo ke kowos apkuran in utyak nu in facl selos.
13 Dole ku zama marasa zargi a gaban Ubangiji Allahnku.
Kowos in arulana pwayena nu sin LEUM GOD.”
14 Al’ummai da za ku kora sukan saurari waɗannan masu maita, ko masu duba. Amma ku, Ubangiji Allahnku bai yarda muku ku yi haka ba.
Na Moses el fahk, “In facl se su kowos apkuran in eis, mwet we lulalfongi kas lun mwet susfa ac fweni lalos, tusruktu LEUM GOD lowos El tia lela nu suwos in oru ma inge.
15 Ubangiji Allahnku zai tayar muku da wani annabi kamar ni daga cikin’yan’uwanku. Dole ku saurare shi.
A El fah supwaot sie mwet palu liki inmasrlon mwet lowos, su oana nga, na kowos in aksol.
16 Gama abin da kuka nema daga Ubangiji Allahnku ke nan a Horeb, a ranar taro, sa’ad da kuka ce, “Kada ka bari mu ji muryar Ubangiji Allahnmu, ko mu ƙara ganin wuta mai girma, in ba haka ba, za mu mutu.”
“Ke len se kowos tuh toeni pe Eol Sinai, kowos tuh kwafe kowos in tia sifil lohng pusren LEUM GOD, ku sifil liye e na lulap sac, mweyen kowos tuh nunku mu kowos ac misa.
17 Sai Ubangiji ya ce mini, “Abin da suka faɗa yana da kyau.
Ouinge LEUM GOD El fahk nu sik, ‘Elos orala sulela na lalmwetmet se.
18 Zan tayar musu da wani annabi kamar ka daga cikin’yan’uwansu; zan sa kalmomina a cikin bakinsa, zai kuma faɗa musu kome da na umarce shi.
Nga ac supwala nu yorolos sie mwet palu oana kom liki inmasrlon mwet lalos. Nga fah fahkang nu sel ma elan fahk, ac el fah fahk nu sin mwet uh ma nukewa nga sapkin.
19 Duk wanda bai saurari kalmomina da annabin nan yake magana da sunana ba, ni kaina zan nemi hakki a kan mutumin.
El fah kaskas inek, ac nga fah kai kutena mwet su tia aksol.
20 Amma duk annabin da ya ɗauka cewa yana magana da sunana a kan wani abin da ban umarce shi ya faɗa ba, ko kuwa wani annabin da ya yi magana da sunan waɗansu alloli, dole a kashe shi.”
Tusruktu fin oasr sie mwet palu su nunku in sulkakin sie kas inek ke nga tia sapkin elan fahk, el fah misa kac, na ac fah oapana nu sin mwet palu su fahkak ke inen god saya!
21 Mai yiwuwa ku ce wa kanku, “Yaya za mu san cewa wannan saƙo ba Ubangiji ne ya faɗa ba?”
“Sahp kowos ac suk lah kowos ac etu fuka lah ma sie mwet palu el fahk tia ma tuku sin LEUM GOD.
22 In abin da annabin ya furta da sunan Ubangiji bai faru ba, ko bai zama gaskiya ba, saƙo ne da Ubangiji bai faɗa ba ke nan. Wannan annabi ya yi rashin hankali ne kawai. Kada ku ji tsoronsa.
Sie mwet palu fin kaskas ke Inen LEUM GOD ac ma el fahk uh tia sikyak oana, na kas lal tia ma sin LEUM GOD me. Mwet palu sac el kaskas ke ku na lal sifacna, na kowos fah tia sangeng sel.