< Maimaitawar Shari’a 18 >
1 Firistocin da suke Lawiyawa, tabbatacce dukan kabilar Lawi, ba za su sami rabo ko gādo tare da Isra’ila ba. Za su yi rayuwa a kan hadayun da aka kawo wa Ubangiji da wuta ne, gama wannan ne gādonsu.
Vaihmanaw, Levih miphunnaw pueng Isarelnaw hoi cungtalah râw tawn awh mahoeh. Ahnimouh teh BAWIPA koe hmai hoi thuengnae a hamnaw hah a ca awh han.
2 Ba za su sami gādo a cikin’yan’uwansu ba; Ubangiji ne gādonsu, kamar yadda ya yi musu alkawari.
Ahnimouh teh a hmaunawnghanaw hoi râw rei coe awh mahoeh. BAWIPA ni kâ a poe e patetlah ahnimae râw teh ao.
3 To, ga rabon da jama’a za su ba firistoci daga hadayun da suka miƙa ta bijimi ne, ko ta tunkiya ce; sai su ba firistoci kafaɗar, kumatun, da kuma kayan cikin.
Taminaw ni thuengnae a sak awh toteh, maito hai thoseh, tu hai thoseh, vaihmanaw e ham aloung vang, a tangboung roi, a ruennaw hai thoseh,
4 Za ku ba su nunan fari na hatsinku, da sabon ruwan inabinku, da manku, da kuma gashi na fari daga askin da kuka yi na tumakinku.
ahmaloe na a e cang, misur, satui hoi tumuen na ngaw e naw hah na poe han.
5 Gama Ubangiji Allahnku ya zaɓe su da zuriyarsu daga cikin dukan kabilanku don su tsaya su yi hidima a cikin sunan Ubangiji har abada.
Bangkongtetpawiteh, ahni koehoi a ca catounnaw teh BAWIPA min lahoi a thaw pou tawk nahanelah, na BAWIPA Cathut ni na miphunnaw thung dawkvah ahni hah a rawi toe.
6 Idan Balawe ya tashi daga wani garinku, wurin da yake da zama a Isra’ila, ya tafi a wurin da Ubangiji ya zaɓa, zai iya dawo a duk lokacin da ya ga dama.
Isarel kho dawk kaawm e Levih tami buetbuet touh ni BAWIPA Cathut ni a rawi e hmuen koe bari laihoi tho pawiteh,
7 Zai iya yin hidima a cikin sunan Ubangiji Allahnsa kamar dukan sauran’yan’uwansa Lawiyawa waɗanda suke hidima a can, a gaban Ubangiji.
BAWIPA hmalah hmuen ka tawn tangcoung e Levihnaw patetvanlah, BAWIPA Cathut min lahoi athaw hah a tawk han.
8 Zai sami rabo daidai da sauran, ko da yake ya karɓi kuɗin mallaka na iyali da ya sayar.
Ama e râw a yo teh a hmu e hno touk laipalah, Levihnaw hoi reikâvan lah a coe van han.
9 Sa’ad da kuka shiga ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, kada ku kwaikwayi hanyoyin banƙyama na al’ummai da suke can.
Na BAWIPA Cathut ni na poe e ram na pha awh toteh, hote ram dawk kaawm e taminaw ni a sak awh e panuettho e hno hah na sak awh mahoeh.
10 Kada a sami wani a cikinku da ya miƙa ɗansa, ko’yarsa a wuta, ko a sami mai duba, ko mai maita, ko mai fassara gaibi, ko mai sihiri,
Nangmouh thung dawk a canaw hah hmai hoi ka thueng e, ka tho hane naw hah ama pouk lahoi ka dei e, kutkhetkathoum e, kahawihoehe thoumthainae ka sak e,
11 ko boka, ko mabiya, ko maye, ko mai sha’ani da matattu.
ân ka thoum e, kahrai kamyawng e, hmaui lah kaawm e, tami kadout ka pacei e tami buet touh boehai awm mahoeh.
12 Duk wanda yake yin waɗannan abubuwa, shi abin ƙyama ne ga Ubangiji, saboda waɗannan abubuwa banƙyama ne kuwa Ubangiji Allahnku ya kori waɗancan al’ummai kafin ku.
Hottelah ka sak e pueng teh BAWIPA Cathut ni a panuet. Hote panuettho e hnonaw kecu dawkvah, BAWIPA Cathut ni hote miphunnaw teh nang na hmalah hoi a pâlei toe.
13 Dole ku zama marasa zargi a gaban Ubangiji Allahnku.
Nang teh, BAWIPA Cathut hmalah toun kaawm hoeh lah na o awh han.
14 Al’ummai da za ku kora sukan saurari waɗannan masu maita, ko masu duba. Amma ku, Ubangiji Allahnku bai yarda muku ku yi haka ba.
Na uk e taminaw teh kutkhetkathoum e, ka tho hane naw hah ama pouk lahoi kadeinaw e lawk hah ouk a ngâi awh. Nang teh hottelah na sak nahanelah na BAWIPA Cathut ni kâ na poe hoeh.
15 Ubangiji Allahnku zai tayar muku da wani annabi kamar ni daga cikin’yan’uwanku. Dole ku saurare shi.
Na BAWIPA Cathut ni, nange na hmaunawnghanaw thung dawk hoi, kai patetlah e profet buet touh nangmouh hanelah a tâco sak han. Hote profet lawk hah na ngâi awh han.
16 Gama abin da kuka nema daga Ubangiji Allahnku ke nan a Horeb, a ranar taro, sa’ad da kuka ce, “Kada ka bari mu ji muryar Ubangiji Allahnmu, ko mu ƙara ganin wuta mai girma, in ba haka ba, za mu mutu.”
Horeb vah na kamkhuengnae hnin navah nang ni, BAWIPA Cathut e a lawk hah bout ka thai awh hanh lawiseh. Hote kalenpounge hmai hah kahmawt awh hanh lawiseh. Ka due han doeh toe telah BAWIPA Cathut hmalah na kâhei e patetlah,
17 Sai Ubangiji ya ce mini, “Abin da suka faɗa yana da kyau.
BAWIPA ni, ahnimae lawk teh ahawi doeh.
18 Zan tayar musu da wani annabi kamar ka daga cikin’yan’uwansu; zan sa kalmomina a cikin bakinsa, zai kuma faɗa musu kome da na umarce shi.
Amamae hmaunawngha thung dawkvah, ahnimouh hanelah profet buet touh ka tâco sak vaiteh, ahnie pahni dawk, ka lawknaw hah ka hruek pouh vaiteh, ahni ni patuen a dei pouh han.
19 Duk wanda bai saurari kalmomina da annabin nan yake magana da sunana ba, ni kaina zan nemi hakki a kan mutumin.
Hote profet ni ka min lahoi a dei e lawk hah tarawi laipalah kaawm e teh, kai ni ka yue han.
20 Amma duk annabin da ya ɗauka cewa yana magana da sunana a kan wani abin da ban umarce shi ya faɗa ba, ko kuwa wani annabin da ya yi magana da sunan waɗansu alloli, dole a kashe shi.”
Kai ni lawk ka poe laipalah, ka min lahoi ka dei e profet hoehpawiteh, alouke cathut min lahoi ka dei e profet teh kadout lah thei han telah kai ni kâ na poe.
21 Mai yiwuwa ku ce wa kanku, “Yaya za mu san cewa wannan saƙo ba Ubangiji ne ya faɗa ba?”
Nang ni, BAWIPA Cathut ni a dei e hah bangtelah hoi maw ka panue han telah na pouk pawiteh,
22 In abin da annabin ya furta da sunan Ubangiji bai faru ba, ko bai zama gaskiya ba, saƙo ne da Ubangiji bai faɗa ba ke nan. Wannan annabi ya yi rashin hankali ne kawai. Kada ku ji tsoronsa.
profet ni BAWIPA min lahoi a dei e patetlah phat hoeh, a dei lawk kuep hoehpawiteh, hote lawk teh BAWIPA ni a dei e nahoeh. A taranhawi lahoi a dei e doeh. Ahni hah na taket mahoeh.