< Maimaitawar Shari’a 15 >

1 A ƙarshen kowace shekara ta bakwai, dole ku yafe basusuwan da kuke bi.
Ob koncu vsakih sedmih let boš naredil odpust.
2 Ga yadda za ku yafe basusuwan, kowane mai bin bashi, yă yafe bashin da yake bin ɗan’uwansa mutumin Isra’ila. Ba zai bukaci mutumin Isra’ila wanda yake ɗan’uwa yă biya shi bashi ba, gama an yi shelar lokacin da Ubangiji ya ajiye na yafe bashi.
To je način odpusta. Vsak upnik, ki posoja, mora svojemu bližnjemu to odpustiti. Tega ne bo terjal od svojega bližnjega ali od svojega brata, ker je to imenovano Gospodov odpust.
3 Za ku iya nemi baƙo yă biya ku bashin da kuke binsa, amma dole ku yafe duk wani bashin da kuke bin ɗan’uwa.
Od tujca lahko to ponovno zahtevaš, toda kar je tvoje, s tvojim bratom, bo tvoja roka odpustila,
4 Amma bai kamata a sami matalauci a cikinku ba, gama Ubangiji Allahnku zai albarkace ku a ƙasar da yake ba ku, ku mallaka a matsayin gādo,
razen ko med vami ne bo nobenega revnega, kajti Gospod te bo silno blagoslovil v deželi, ki ti jo daje Gospod, tvoj Bog, za dediščino, da jo vzameš v last,
5 in dai kun yi cikakken biyayya ga Ubangiji Allahnku, kuka kuma lura, kuna kiyaye dukan waɗannan umarnan da nake ba ku yau.
samo če previdno prisluhneš glasu Gospoda, svojega Boga, da obeležuješ izpolnjevanje vseh teh zapovedi, ki sem ti jih ta dan zapovedal.
6 Gama Ubangiji Allahnku zai albarkace ku kamar yadda ya yi alkawari, za ku kuma ba al’ummai masu yawa bashi, amma ba za ku karɓa bashi daga wurin wani ba. Za ku yi mulkin al’ummai masu yawa, babu wata kuwa da za tă yi mulkinku.
Kajti Gospod, tvoj Bog, te blagoslavlja, kakor ti je obljubil in posojal boš mnogim narodom, toda ti si ne boš izposojal in kraljeval boš nad mnogimi narodi, toda oni ne bodo kraljevali nad teboj.
7 In akwai matalauci a cikin’yan’uwanku, a duk wani daga cikin biranen da Ubangiji Allahnku yake ba ku, kada ku taurara zuciya, ko ku ƙi saki hannu ga ɗan’uwanku matalauci.
Če je med vami revež enega izmed tvojih bratov znotraj katerihkoli izmed tvojih velikih vrat, v tvoji deželi, ki ti jo daje Gospod, tvoj Bog, ne boš zakrknil svojega srca niti svoje roke zaprl pred svojim revnim bratom,
8 A maimakon haka ku bayar hannu sake, ku kuma ba shi bashi gwargwadon abin da yake bukata a sauƙaƙe.
temveč mu boš na široko odprl svojo roko in zagotovo mu boš posodil dovolj za njegovo potrebo, v tem, kar mu manjka.
9 Ku yi hankali kada ku riƙe wannan mugun tunani cewa, “Shekara ta bakwai, shekarar yafewar basusuwa, ta yi kusa,” har ku nuna mugun nufi ga ɗan’uwa mabukaci, ku ƙi ba shi wani abu. Zai yi kuka ga Ubangiji a kanku, abin kuwa zai zama laifi a kanku.
Pazi se, da ne bi bilo misli v tvojem zlobnem srcu, rekoč: ›Sedmo leto, leto odpusta, se približuje‹ in je tvoje oko zlobno zoper tvojega revnega brata in mu ničesar ne daš in on zoper tebe kliče h Gospodu in to ti bo greh.
10 Ku bayar hannu sake gare shi, ku kuma yi haka ba tare da gunaguni ba; saboda wannan fa Ubangiji Allahnku zai albarkace ku a cikin dukan aikinku, da kuma kome da kuka sa hannunku a kai.
Zagotovo mu boš dal in tvoje srce ne bo užaloščeno, ko mu daješ, zato ker te bo za to stvar Gospod, tvoj Bog, blagoslovil v vseh tvojih delih in v vsem, k čemur boš položil svojo roko.
11 Kullum za ku kasance da matalauta a ƙasar. Saboda haka na umarce ku ku bayar hannu sake ga’yan’uwa da kuma matalauta, da masu bukata a ƙasarku.
Kajti revni ne bo nikoli izginil iz dežele. Zatorej ti zapovedujem, rekoč: ›Svojo roko boš na široko odprl svojem bratu, svojemu revnemu in svojemu pomoči potrebnemu v svoji deželi.‹
12 In ɗan’uwa mutumin Ibraniyawa, namiji ko ta mace, ya sayar da kansa gare ka, ya kuma bauta maka shekaru shida, a shekara ta bakwai dole ka’yantar da shi.
In če ti bo prodan tvoj brat, Hebrejec ali Hebrejka in ti služi šest let, ga boš potem v sedmem letu od sebe pustil svobodnega.
13 Sa’ad da kuka sake shi, kada ku bar shi yă tafi hannu wofi.
In ko ga svobodnega pošlješ od sebe, mu ne boš pustil, da gre proč prazen.
14 Ku ba shi kyautai hannu sake daga tumakinku, daga masussukarku, da kuma daga wurin matsewar inabinku. Ku ba shi yadda Ubangiji Allahnku ya albarkace ku.
Velikodušno ga boš opremil iz svojega tropa in iz svojega mlatišča in iz svoje vinske stiskalnice. Dal mu boš od tega, s čimer te je Gospod, tvoj Bog, blagoslovil.
15 Ku tuna, dā ku bayi ne a Masar, Ubangiji Allahnku kuma ya fisshe ku. Shi ya sa nake ba ku wannan umarni a yau.
Spomnil se boš, da si bil suženj v egiptovski deželi in Gospod, tvoj Bog, te je odkupil, zato ti danes zapovedujem to stvar.
16 Amma in bawanka ya ce maka, “Ba na so in bar ka,” saboda yana ƙaunarka da iyalinka, ya kuma fiye masa yă zauna da kai,
Zgodilo se bo, če ti reče: ›Ne bom šel proč od tebe, ‹ ker ljubi tebe in tvojo hišo, ker mu je dobro s teboj,
17 sai ka ɗauki basilla ka huda kunnensa a bakin ƙofa, zai kuwa zama bawanka dukan rayuwarsa. Ka yi haka ma wa baiwarka.
potem boš vzel šilo in ga na vratih prebodel skozi njegovo uho in on bo tvoj služabnik na veke. In prav tako boš podobno storil svoji dekli.
18 Sa’ad da kuka’yantar da shi kada ku damu, gama shekara shida ya yi muku bauta wadda ta ninka ta ɗan ƙodago. Ubangiji Allahnku kuwa zai albarkace ku a kome da kuke yi.
Ne bo se ti zdelo težko, ko ga svobodnega pošlješ proč od sebe, kajti vreden ti je bil dvojnega najetega služabnika, v tem, ko ti je služil šest let in Gospod, tvoj Bog, te bo blagoslovil v vsem, kar delaš.
19 Ku keɓe wa Ubangiji Allahnku kowane ɗan fari na garkenku na shanu, da na tumaki. Kada ku sa ɗan fari na shanunku aiki, kada kuma ku aske gashin ɗan fari na tumakinku.
Vse prvence, ki pridejo iz tvoje črede in iz tvojega tropa, boš posvetil Gospodu, svojemu Bogu. Nobenega dela ne boš opravljal s prvencem svojega bikca niti strigel prvenca svoje ovce.
20 Kowace shekara, kai da iyalinka za ku ci su a gaban Ubangiji Allahnku, a wurin da ya zaɓa.
To boš leto za letom jedel pred Gospodom, svojim Bogom, ti in tvoja družina, na kraju, ki ga bo Gospod izbral.
21 In dabbar tana da lahani, gurguntaka ko makantaka, ko kuwa tana da wani mugun lahani, kada ku miƙa ta ga Ubangiji Allahnku.
In če je na njem kakršnakoli pomanjkljivost kakor, če je hrom ali slep ali ima kakršnokoli bolezensko pomanjkljivost, ga ne boš žrtvoval Gospodu, svojemu Bogu.
22 Sai ku ci a cikin biranenku. Mutum marar tsabta da mai tsabta zai iya ci kamar yadda ake yi da barewa ko mariri.
Jedel ga boš znotraj svojih velikih vrat. Nečista in čista oseba ga bo jedla enako kakor srnjaka in kakor jelena.
23 Amma kada fa ku ci jinin, ku zubar da shi a ƙasa kamar ruwa.
Samo njegove krvi ne boš jedel. Na tla jo boš izlil kakor vodo.

< Maimaitawar Shari’a 15 >