< Maimaitawar Shari’a 15 >

1 A ƙarshen kowace shekara ta bakwai, dole ku yafe basusuwan da kuke bi.
Hvert syvende år skal du la være et eftergivelses-år.
2 Ga yadda za ku yafe basusuwan, kowane mai bin bashi, yă yafe bashin da yake bin ɗan’uwansa mutumin Isra’ila. Ba zai bukaci mutumin Isra’ila wanda yake ɗan’uwa yă biya shi bashi ba, gama an yi shelar lokacin da Ubangiji ya ajiye na yafe bashi.
Og således skal det være med eftergivelsen: Hver den som har til gode noget han har lånt sin næste, skal eftergi ham det; han skal ikke kreve sin næste og sin bror, fordi der er lyst eftergivelse til Herrens ære.
3 Za ku iya nemi baƙo yă biya ku bashin da kuke binsa, amma dole ku yafe duk wani bashin da kuke bin ɗan’uwa.
Utlendingen kan du kreve, men det du har til gode hos din bror, skal du eftergi.
4 Amma bai kamata a sami matalauci a cikinku ba, gama Ubangiji Allahnku zai albarkace ku a ƙasar da yake ba ku, ku mallaka a matsayin gādo,
Rettelig skulde det nu ikke finnes nogen fattig hos dig; for Herren din Gud skal velsigne dig i det land som Herren din Gud gir dig til arv og eie,
5 in dai kun yi cikakken biyayya ga Ubangiji Allahnku, kuka kuma lura, kuna kiyaye dukan waɗannan umarnan da nake ba ku yau.
bare du er lydig mot Herrens, din Guds røst, så du akter vel på å holde alle disse bud som jeg gir dig idag;
6 Gama Ubangiji Allahnku zai albarkace ku kamar yadda ya yi alkawari, za ku kuma ba al’ummai masu yawa bashi, amma ba za ku karɓa bashi daga wurin wani ba. Za ku yi mulkin al’ummai masu yawa, babu wata kuwa da za tă yi mulkinku.
for Herren din Gud vil da visselig velsigne dig, således som han har tilsagt dig, og du skal låne til mange folk, men selv skal du ikke trenge til å låne av nogen, og du skal herske over mange folk, men de skal ikke herske over dig.
7 In akwai matalauci a cikin’yan’uwanku, a duk wani daga cikin biranen da Ubangiji Allahnku yake ba ku, kada ku taurara zuciya, ko ku ƙi saki hannu ga ɗan’uwanku matalauci.
Når det er en fattig hos dig, blandt dine brødre i nogen av byene i det land som Herren din Gud gir dig, da skal du ikke være hårdhjertet og lukke din hånd for din fattige bror;
8 A maimakon haka ku bayar hannu sake, ku kuma ba shi bashi gwargwadon abin da yake bukata a sauƙaƙe.
men du skal lukke op din hånd for ham og låne ham det han mangler og trenger til.
9 Ku yi hankali kada ku riƙe wannan mugun tunani cewa, “Shekara ta bakwai, shekarar yafewar basusuwa, ta yi kusa,” har ku nuna mugun nufi ga ɗan’uwa mabukaci, ku ƙi ba shi wani abu. Zai yi kuka ga Ubangiji a kanku, abin kuwa zai zama laifi a kanku.
Vokt dig at det ikke kommer en ond tanke op i ditt hjerte, så du sier: Nu er det snart det syvende år, eftergivelses-året, og du ser med onde øine på din fattige bror og ikke gir ham noget! For da kommer han til klage over dig til Herren, og du fører synd over dig.
10 Ku bayar hannu sake gare shi, ku kuma yi haka ba tare da gunaguni ba; saboda wannan fa Ubangiji Allahnku zai albarkace ku a cikin dukan aikinku, da kuma kome da kuka sa hannunku a kai.
Du skal gjerne gi ham, og det skal ikke gjøre ditt hjerte ondt når du gir ham; for da skal Herren din Gud velsigne dig i alt ditt arbeid og i alt det du tar dig fore.
11 Kullum za ku kasance da matalauta a ƙasar. Saboda haka na umarce ku ku bayar hannu sake ga’yan’uwa da kuma matalauta, da masu bukata a ƙasarku.
For fattige kommer det alltid til å være i landet; derfor byder jeg dig og sier: Du skal lukke op din hånd for din bror, for de trengende og fattige som du har i ditt land.
12 In ɗan’uwa mutumin Ibraniyawa, namiji ko ta mace, ya sayar da kansa gare ka, ya kuma bauta maka shekaru shida, a shekara ta bakwai dole ka’yantar da shi.
Når nogen av ditt folk, en hebraisk mann eller kvinne, blir solgt til dig, da skal han tjene dig i seks år; men i det syvende år skal du gi ham fri, så han kan gå hvor han vil.
13 Sa’ad da kuka sake shi, kada ku bar shi yă tafi hannu wofi.
Og når du gir ham fri, skal du ikke la ham gå tomhendt fra dig.
14 Ku ba shi kyautai hannu sake daga tumakinku, daga masussukarku, da kuma daga wurin matsewar inabinku. Ku ba shi yadda Ubangiji Allahnku ya albarkace ku.
Du skal sørge vel for ham med gaver av ditt småfe og fra din treskeplass og fra din vinperse; av det som Herren din Gud har velsignet dig med, skal du gi ham.
15 Ku tuna, dā ku bayi ne a Masar, Ubangiji Allahnku kuma ya fisshe ku. Shi ya sa nake ba ku wannan umarni a yau.
Du skal komme i hu at du selv har vært træl i Egyptens land, og at Herren din Gud fridde dig ut; derfor byder jeg dig dette idag.
16 Amma in bawanka ya ce maka, “Ba na so in bar ka,” saboda yana ƙaunarka da iyalinka, ya kuma fiye masa yă zauna da kai,
Men sier han til dig: Jeg vil ikke gå bort fra dig, fordi han har det godt hos dig og holder av dig og dine,
17 sai ka ɗauki basilla ka huda kunnensa a bakin ƙofa, zai kuwa zama bawanka dukan rayuwarsa. Ka yi haka ma wa baiwarka.
da skal du ta en syl og stikke den gjennem hans øre inn i døren, så skal han være din tjener for all tid; det samme skal du gjøre med din tjenestepike.
18 Sa’ad da kuka’yantar da shi kada ku damu, gama shekara shida ya yi muku bauta wadda ta ninka ta ɗan ƙodago. Ubangiji Allahnku kuwa zai albarkace ku a kome da kuke yi.
La det ikke falle dig tungt at du gir ham fri og sender ham fra dig! For i seks år har han optjent for dig dobbelt så meget som du måtte ha gitt en dagarbeider i lønn, og Herren din Gud skal velsigne dig i alt det du gjør.
19 Ku keɓe wa Ubangiji Allahnku kowane ɗan fari na garkenku na shanu, da na tumaki. Kada ku sa ɗan fari na shanunku aiki, kada kuma ku aske gashin ɗan fari na tumakinku.
Alt førstefødt av hankjønn som fødes blandt ditt storfe og ditt småfe, skal du hellige Herren din Gud; du skal ikke bruke det førstefødte av ditt storfe til arbeid, og du skal ikke klippe det førstefødte av ditt småfe.
20 Kowace shekara, kai da iyalinka za ku ci su a gaban Ubangiji Allahnku, a wurin da ya zaɓa.
For Herrens, din Guds åsyn skal du og ditt hus ete det hvert år på det sted Herren utvelger.
21 In dabbar tana da lahani, gurguntaka ko makantaka, ko kuwa tana da wani mugun lahani, kada ku miƙa ta ga Ubangiji Allahnku.
Men er det noget lyte på det, er det halt eller blindt eller har noget annet ondt lyte, da skal du ikke ofre det til Herren din Gud.
22 Sai ku ci a cikin biranenku. Mutum marar tsabta da mai tsabta zai iya ci kamar yadda ake yi da barewa ko mariri.
Hjemme i dine byer kan du ete det; både den urene og den rene kan ete det, som om det var et rådyr eller en hjort.
23 Amma kada fa ku ci jinin, ku zubar da shi a ƙasa kamar ruwa.
Men dets blod skal du ikke ete; du skal helle det ut på jorden likesom vann.

< Maimaitawar Shari’a 15 >