< Maimaitawar Shari’a 15 >
1 A ƙarshen kowace shekara ta bakwai, dole ku yafe basusuwan da kuke bi.
Ode fesuyale huluane da gidigisia, nowa dunu da dima muni imunu galea, ea udigili lai bu ima: ne lai amo yolesima - mae lama.
2 Ga yadda za ku yafe basusuwan, kowane mai bin bashi, yă yafe bashin da yake bin ɗan’uwansa mutumin Isra’ila. Ba zai bukaci mutumin Isra’ila wanda yake ɗan’uwa yă biya shi bashi ba, gama an yi shelar lokacin da Ubangiji ya ajiye na yafe bashi.
Agoane hamoma. Nowa da ea na: iyado Isala: ili dunu ilima muni bu lama: ne ia dagoi galea, e da amo bu ima: ne lai udugili yolele, hamedafa lamu. Hina Gode Hisu da amo bu ima: ne lai da mugului dagoi sia: sa.
3 Za ku iya nemi baƙo yă biya ku bashin da kuke binsa, amma dole ku yafe duk wani bashin da kuke bin ɗan’uwa.
Ga fi dunu da dilima bu ima: ne lai galea, amo muni lamu da defea. Be dilia Isala: ili fidafa dunu ilima udigili lai bu ima: ne lai muni mae lama.
4 Amma bai kamata a sami matalauci a cikinku ba, gama Ubangiji Allahnku zai albarkace ku a ƙasar da yake ba ku, ku mallaka a matsayin gādo,
5 in dai kun yi cikakken biyayya ga Ubangiji Allahnku, kuka kuma lura, kuna kiyaye dukan waɗannan umarnan da nake ba ku yau.
Dilia Hina Gode da soge amo E da dilima iaha amo ganodini dilima hahawane dogolegelewane hamomu. Dilia da Hina Gode noga: le nabasea amola hamoma: ne sia: i huluane na da wali eso dilima olelesa, amo noga: le fa: no bobogesea, dilia fi dunu afae da hame gaguiwane hame ba: mu.
6 Gama Ubangiji Allahnku zai albarkace ku kamar yadda ya yi alkawari, za ku kuma ba al’ummai masu yawa bashi, amma ba za ku karɓa bashi daga wurin wani ba. Za ku yi mulkin al’ummai masu yawa, babu wata kuwa da za tă yi mulkinku.
Hina Gode da Ea ilegele sia: i defele dili hahawane dogolegelewane fidimu. Dilia da dunu fi bagohame ilima muni bu lama: ne imunu. Be dilia da eno dunu fi ilima muni hame edegemu. Dilia da dunu fi bagohame ilima hinawane esalumu. Be dunu fi eno da dili hame ouligimu.
7 In akwai matalauci a cikin’yan’uwanku, a duk wani daga cikin biranen da Ubangiji Allahnku yake ba ku, kada ku taurara zuciya, ko ku ƙi saki hannu ga ɗan’uwanku matalauci.
Hina Gode da amo soge dilima iaha. Be dilia na: iyado Isala: ili dunu afae amo soge ganodini da: i dione hame gaguiwane esalebe ba: sea, defea, amo dunu fidima. Mae hihima!
8 A maimakon haka ku bayar hannu sake, ku kuma ba shi bashi gwargwadon abin da yake bukata a sauƙaƙe.
Be ema asigiba: le, ea hanai amo defele e da fa: no dima bu ima: ne noga: le ima.
9 Ku yi hankali kada ku riƙe wannan mugun tunani cewa, “Shekara ta bakwai, shekarar yafewar basusuwa, ta yi kusa,” har ku nuna mugun nufi ga ɗan’uwa mabukaci, ku ƙi ba shi wani abu. Zai yi kuka ga Ubangiji a kanku, abin kuwa zai zama laifi a kanku.
Be ode amoga udigili lai bu ima: ne lai da fadegamu (Bu Sagosu Ode) amo da gadeneiba: le, di da ema imunu higa: i amo mae dawa: ma. Agoai wadela: i asigi dawa: su mae dawa: ma. Di da ema hame imunu sia: sea, e da dia higa: i hou Hina Godema wemu. Amasea, Hina Gode da di da wadela: i hou hamoi dagoi defele ba: mu.
10 Ku bayar hannu sake gare shi, ku kuma yi haka ba tare da gunaguni ba; saboda wannan fa Ubangiji Allahnku zai albarkace ku a cikin dukan aikinku, da kuma kome da kuka sa hannunku a kai.
Mae hihini, dia gagui mae dawa: le, ema hahawane ima. Amasea, Hina Gode da dia hou huluane hahawane dogolegelewane fidimu.
11 Kullum za ku kasance da matalauta a ƙasar. Saboda haka na umarce ku ku bayar hannu sake ga’yan’uwa da kuma matalauta, da masu bukata a ƙasarku.
Eso huluane Isala: ili dunu mogili da hame gaguiwane amola ha: i manu amola liligi hame gaguiwane ba: mu. Amaiba: le, na da dilima gasawane sia: sa. Ilima mae hihiniwane bagade ima.
12 In ɗan’uwa mutumin Ibraniyawa, namiji ko ta mace, ya sayar da kansa gare ka, ya kuma bauta maka shekaru shida, a shekara ta bakwai dole ka’yantar da shi.
Dia na: iyado Isala: ili dunu o uda da dia hawa: hamomusa: hisu ea da: i hodo dima bidi lasea, e da ode gafeyale dia hawa: hamosea, e da hahawane halegale masa: ne, ea logo doasima. Ode fesu amoga, e da hahawane halegale laloma: ne, ema masa: ne sia: ma.
13 Sa’ad da kuka sake shi, kada ku bar shi yă tafi hannu wofi.
Di da ea logo doasisia, e da udigili hame gaguiwane masunu da hamedei.
14 Ku ba shi kyautai hannu sake daga tumakinku, daga masussukarku, da kuma daga wurin matsewar inabinku. Ku ba shi yadda Ubangiji Allahnku ya albarkace ku.
Be liligi amo sibi, gagoma, waini amola Hina Gode da dima hahawane iasu liligi, amo fifili mogili ema hahawane ima.
15 Ku tuna, dā ku bayi ne a Masar, Ubangiji Allahnku kuma ya fisshe ku. Shi ya sa nake ba ku wannan umarni a yau.
Mae gogolema! Dilia da musa: ldibidi soge ganodini udigili hawa: hamosu dunu esalu. Be dilia Hina Gode da dili gadili masa: ne logo hamoi dagoi. Amo dawa: beba: le, na da amo gasa bagade sia: dilima olelesa.
16 Amma in bawanka ya ce maka, “Ba na so in bar ka,” saboda yana ƙaunarka da iyalinka, ya kuma fiye masa yă zauna da kai,
Be dia udigili hawa: hamosu dunu da di amola dia sosogo fi dilima asigiba: le, gadili masunu higasea,
17 sai ka ɗauki basilla ka huda kunnensa a bakin ƙofa, zai kuwa zama bawanka dukan rayuwarsa. Ka yi haka ma wa baiwarka.
defea, amo dunu dia diasu logo ga: su amoga oule ahoasea, ea ge gala: su amoga doasili logo ga: suga gala: ma. Amasea, e da esalea, e da mae yolesili, dia udigili hawa: hamosu dunu esalumu. Dia udigili hawa: hamosu uda amo defele hamoma.
18 Sa’ad da kuka’yantar da shi kada ku damu, gama shekara shida ya yi muku bauta wadda ta ninka ta ɗan ƙodago. Ubangiji Allahnku kuwa zai albarkace ku a kome da kuke yi.
Be dia udigili hawa: hamosu dunu gadili masa: ne logo doasimu mae hihima. Bai e da ode gafeyale amoga gasa bagade hawa: hamobeba: le, muni lasu hawa: hamosu dunu amo ea bidi dogoa mogili, la: idi fawane amoga hamosu. Dilia da mae hihini, agoane hamosea, dilia Hina Gode da dilia hou huluane hahawane dogolegelewane fidimu.
19 Ku keɓe wa Ubangiji Allahnku kowane ɗan fari na garkenku na shanu, da na tumaki. Kada ku sa ɗan fari na shanunku aiki, kada kuma ku aske gashin ɗan fari na tumakinku.
Dilia da magobo bulamagau mano amola sibi mano huluane Hina Godema ima: ne ilegema. Amo bulamagau mano da hawa: hamosu hame hamomu amola sibi ilia hinabo mae damuni fasima.
20 Kowace shekara, kai da iyalinka za ku ci su a gaban Ubangiji Allahnku, a wurin da ya zaɓa.
Be amo huluane dilia Hina Gode ba: ma: ne, Ema sia: ne gadomusa: sogebi afae ilegei amoga dilia moma.
21 In dabbar tana da lahani, gurguntaka ko makantaka, ko kuwa tana da wani mugun lahani, kada ku miƙa ta ga Ubangiji Allahnku.
Be amo ohe amo ganodini wadela: i o bahoi o emo gasuga: igi o si dofoi ba: sea, amo da Hina Godema gobele salasu hamoma: ne mae ilegema.
22 Sai ku ci a cikin biranenku. Mutum marar tsabta da mai tsabta zai iya ci kamar yadda ake yi da barewa ko mariri.
Dilia da amo wadela: i ohe amo dilia moilaiga moma. Dilia da ledo gala o ledo hamedei, mae dawa: ma. Dilia dia o eno ohe naha, amo defele, dilia da amo bulamagau o sibi dilia diasuga udigili moma.
23 Amma kada fa ku ci jinin, ku zubar da shi a ƙasa kamar ruwa.
Be ilia maga: me mae moma. Be amo hano agoane udigili osoboga sogadigima.