< Maimaitawar Shari’a 13 >

1 In wani annabi ko mai mafarkai, ya bayyana a cikinku, ya kuma yi muku shelar wata alama mai banmamaki ko al’ajabi,
Aa naho miongak’ ama’o ao ty mpitoky ndra ty mpañinofy nofy mitalily viloñe ndra raha tsitantane,
2 in kuwa alamar, ko al’ajabin da annabin ya yi faɗin ya faru, ya kuma ce, “Bari mu bi waɗansu alloli (allolin da ba ku sani ba) mu kuma yi musu sujada,”
naho heneke i viloñey ndra i raha tsitantane natalili’ey vaho manao ty hoe re: Antao hañorike ‘ndrahare ila’e (ze tsy nifohi’ areo) naho hitoroñe iareo
3 kada ku saurari kalmomin wannan annabi ko mai mafarki. Ubangiji Allahnku yana gwada ku ne don yă sani ko kuna ƙaunarsa da dukan zuciyarku da kuma dukan ranku.
Le ko iantofa’o i mpitokiy ndra i mpañinofiy, amy t’ie fitsoha’ Iehovà Andrianañahare’ areo, haharofoana’e he toe kokoa’ areo an-kaampon’ arofo naho an-kaliforam-pañova t’Iehovà Andrianañahare’ areo.
4 Ubangiji Allahnku ne za ku bi, shi ne kuma za ku girmama. Ku kiyaye umarnansa, ku kuma yi masa biyayya; ku bauta masa, ku kuma manne masa.
Iehovà Andrianañahare’ areo ty horihe’ areo, ie avao ty hañeveña’ areo le o lili’eo ty hambena’ areo, naho i fiarañanaña’ey ro haoñeñe, ie ty toroñe’ areo vaho ie ty vontitire’ areo.
5 Dole a kashe wannan annabi ko mai mafarki, domin ya yi wa’azin tawaye ga Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, ya fanshe ku daga ƙasar bauta; gama annabin nan ya yi ƙoƙari yă juye daga hanyar da Ubangiji Allahnku ya umarce ku, ku bi. Dole ku fid da mugu daga cikinku.
Aa le havetrake i mpitokiy ndra i mpañinofy nofiy, ie nivolam-piolàñe am’ Iehovà Andrianañahare’ areo nañavotse anahareo an-tane Mitsraime añe naho nijebañe anahareo amy trañom-pañondevozañey, handronjea’e azo hisitak’ amy lala’ linili’ Iehovà Andrianañahare’o hañaveloa’oy. Aa le mongoro o sata raty ama’oo.
6 In ɗan’uwanka, ko ɗanka, ko’yarka, ko matar da kake ƙauna, ko abokinka na kusa, a ɓoye ya ruɗe ka, yana cewa, “Mu je mu yi wa waɗansu alloli sujada” (allolin da ko kai, ko kakanninka ba su sani ba,
Aa naho mitangogo hanigìke azo ty rahalahi’o, ke ty anan-drene’o, he ty ana-dahi’o, ke ty anak’ ampela’o, he i valy fetrehe’oy, ke i atehena’o longo-sarotsey, manao ama’o ty hoe, Antao hitoron-drahare ila’e (ze mbe lia’e tsy niisa’o ndra o roae’oo,
7 allolin mutanen kewayenku, ko na kusa, ko na nisa, daga wannan ƙarshen ƙasar zuwa wancan),
te mone ndrahare’ ondaty mañohok’ azoo, marine azo, ke lavitse azo, añ’olo’ ty tane toy pak’añ’ila’e añe, )
8 kada ka yarda da shi, kada ma ka saurare shi. Kada ka ji tausayinsa. Kada ka haƙura da shi, ko ka tsare shi.
le ko miantok’ aze ndra mañaoñe aze, ko tretrezem-pihaino’o, ko arova’o vaho ko mañetak’ aze,
9 Dole ka kashe shi. Dole hannunka yă zama na farko a kisansa, sa’an nan hannuwan sauran dukan mutane.
f’ie tsy mete tsy vonoe’o le ty fità’o ro hionjoñe hamofok’ aze valoha’e ho rotsaheñe vaho ho tonjohiza’ ty fità’ ondaty iabio.
10 Ku jajjefe shi da duwatsu har sai ya mutu, domin ya yi ƙoƙari yă juye ku daga Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta kuma.
Retsaho vato hivetraha’e amy t’ie nipay hanintak’ azo am’ Iehovà Andrianañahare’o nañavotse azo an-tane Mitsraime añe naho an-trañom-pañondevozañe ao,
11 Sa’an nan dukan Isra’ila za su ji su kuma tsorata, babu kuma wani a cikinku da zai ƙara yin irin wannan mugun abu.
le ho janjiñe’ o ana’ Israele iabio vaho ho hembañe tsy hanao i haloloañe zay ka añivo’o ao.
12 In kuka ji an yi magana a kan wani daga cikin biranen da Ubangiji Allahnku yake ba ku ku zauna a ciki
Aa naho janji’o ty ami’ty rova raike natolo’ Iehovà Andrianañahare’o himoneña’o ty hoe,
13 cewa mugaye sun taso a cikinku, suna rikitar da mutane a birni, suna cewa, “Mu je mu yi wa waɗansu alloli sujada” (allolin da ba ku sani ba),
Niakatse boak’ ama’ areo ao ze o ana’ i Beliale zao nitaoñe ty mpimone’ i rova’ iareoy, ami’ty hoe: Antao hitoroñe ndrahare ila’e, ze tsy nifohi’ areo.
14 to, sai ku bincike labarin sosai a hankali. In kuwa gaskiya ne, an kuma tabbatar wannan abin ƙyama ya faru a cikinku,
Le hotsohotsò, naho tsikaraho, vaho aodio. Aa naho rekets’ i sisiý te toe nanoeñe ama’o ao i hativañe zay,
15 dole a karkashe dukan waɗanda suke zama a wannan birni da takobi. Ku hallaka su ƙaƙaf, ku karkashe mutanen birnin da kuma dabbobinsa.
le toe ho zevoñe’o an-dela-pibara o mpimone’ i rovaio, hamongorañe aze an-dela-pibara, naho ze he’e ama’e ao naho o hare iabio.
16 Ku tattara dukan ganimar birnin a tsakiyar gari, ku ƙone birnin da kuma ganimar ƙurmus a matsayin hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji Allahnku. Birnin zai kasance kufai har abada, kada a sāke gina shi.
Le hatonto’o an-kiririsam-pivory ao o nikopahe’o iabio; le orò añ’afo i rovay naho o fonga kinopakeo, ie iaby, ho am’ Iehovà Andrianañahare’o, ie ho votre kòake kitro katroke; tsy haoreñe ka.
17 Ba za a iske wani daga cikin abubuwan nan da aka haramta a hannuwanku ba, saboda Ubangiji yă juya daga fushinsa mai ƙuna, yă nuna jinƙai, yă ji tausayinku, yă kuma ƙara yawanku, kamar yadda ya alkawarta da rantsuwa ga kakanninku,
Asoao tsy hipiteham-pità’o o raha navìke ho rotsaheñeo, soa te hitolik’ amy fifombo’e miforoforoy t’Iehovà, hitretreza’e, naho hiferenaiña’e vaho hamorohota’e manahake i nitsarae’e aman-droae’oy,
18 domin kun yi biyayya da Ubangiji Allahnku, kuna kiyaye dukan umarnan da nake ba ku a yau, kuna kuma aikata abin da yake daidai a idanunsa.
naho toe tsendreñe’o ty fiarañanaña’ Iehovà Andrianañahare’o, hambena’o o lili’e lilieko azo androanio, hanoe’o ty hiti’e am-pihaino’ Iehovà Andrianañahare’o.

< Maimaitawar Shari’a 13 >