< Maimaitawar Shari’a 13 >
1 In wani annabi ko mai mafarkai, ya bayyana a cikinku, ya kuma yi muku shelar wata alama mai banmamaki ko al’ajabi,
Ka janabi moro kata ngʼat mokoro gik mabiro timore e lek otuch e dieru kendo ohulo wach moro mar hono kod ranyisi,
2 in kuwa alamar, ko al’ajabin da annabin ya yi faɗin ya faru, ya kuma ce, “Bari mu bi waɗansu alloli (allolin da ba ku sani ba) mu kuma yi musu sujada,”
kendo ka honono kod ranyisino ma ohulo otimore bangʼe owacho niya, “We walu nyiseche mamokogi (ma gin nyiseche ma ok ungʼeyo) kendo ka owacho ni we walamgi,”
3 kada ku saurari kalmomin wannan annabi ko mai mafarki. Ubangiji Allahnku yana gwada ku ne don yă sani ko kuna ƙaunarsa da dukan zuciyarku da kuma dukan ranku.
to kik uwinj wach janabino kata jalekno. Jehova Nyasaye ma Nyasachu temou mondo ongʼe ane ka uhere gi chunyu duto kod ngimau duto.
4 Ubangiji Allahnku ne za ku bi, shi ne kuma za ku girmama. Ku kiyaye umarnansa, ku kuma yi masa biyayya; ku bauta masa, ku kuma manne masa.
En Jehova Nyasaye ma Nyasachu kende ema onego uluw kendo en kende ema owinjore umiye luor. Rituru chikene, luoreuru, tineuru kendo upadru kuome.
5 Dole a kashe wannan annabi ko mai mafarki, domin ya yi wa’azin tawaye ga Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, ya fanshe ku daga ƙasar bauta; gama annabin nan ya yi ƙoƙari yă juye daga hanyar da Ubangiji Allahnku ya umarce ku, ku bi. Dole ku fid da mugu daga cikinku.
Janabino kata jalekno nyaka negi nimar opuonjo tim ngʼanyo ne Jehova Nyasaye ma Nyasachu mane oresou kagolou Misri kaka wasumbini; kendo osetemo golou e yore mane Jehova Nyasaye ma Nyasachu ochikou mondo uluw. Tim marachni nyaka ugol e dieru.
6 In ɗan’uwanka, ko ɗanka, ko’yarka, ko matar da kake ƙauna, ko abokinka na kusa, a ɓoye ya ruɗe ka, yana cewa, “Mu je mu yi wa waɗansu alloli sujada” (allolin da ko kai, ko kakanninka ba su sani ba,
Ka dipo owadu hie, wuodi, nyari kata chiegi mihero kata osiepni migeno hoyi lingʼ-lingʼ kawachoni niya, “We wadhi mondo walam nyiseche mamoko” (ma gin nyiseche ma in kata kwereni ne ok ongʼeyo;
7 allolin mutanen kewayenku, ko na kusa, ko na nisa, daga wannan ƙarshen ƙasar zuwa wancan),
ma gin nyiseche mag ogendini mokiewo kodu, bed ni gin machiegni kata mabor, kochakore e bath piny konchiel nyaka komachielo);
8 kada ka yarda da shi, kada ma ka saurare shi. Kada ka ji tausayinsa. Kada ka haƙura da shi, ko ka tsare shi.
to kik iyie olok pachi kata winjo wachne. Kik itimne ngʼwono moro amora kendo kik iluwe kata pande.
9 Dole ka kashe shi. Dole hannunka yă zama na farko a kisansa, sa’an nan hannuwan sauran dukan mutane.
Nyaka inege kendo lweti owuon ema okuong tere e tho. Bangʼe lwet ji moko duto bende otim kamano.
10 Ku jajjefe shi da duwatsu har sai ya mutu, domin ya yi ƙoƙari yă juye ku daga Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta kuma.
Chieleuru gi kite nyaka otho, nimar otemo golou kuom Jehova Nyasaye ma Nyasachu, mane ogolou Misri e piny mane unie wasumbini.
11 Sa’an nan dukan Isra’ila za su ji su kuma tsorata, babu kuma wani a cikinku da zai ƙara yin irin wannan mugun abu.
Eka jo-Israel nowinj wachno mabed giluoro, to onge ngʼato kuomu kendo manotim gima rachno kendo.
12 In kuka ji an yi magana a kan wani daga cikin biranen da Ubangiji Allahnku yake ba ku ku zauna a ciki
Ka iwinjo ka iwacho e achiel kuom miechu ma Jehova Nyasaye ma Nyasachu miyou mondo udagie
13 cewa mugaye sun taso a cikinku, suna rikitar da mutane a birni, suna cewa, “Mu je mu yi wa waɗansu alloli sujada” (allolin da ba ku sani ba),
ni joma timbegi mono osedonjo e miechgi ma osewuondo ji mangʼeny kuondego kawachonegi niya, “Wadhiuru walam nyiseche mamoko” (ma gin nyiseche ma ok usengʼeyo),
14 to, sai ku bincike labarin sosai a hankali. In kuwa gaskiya ne, an kuma tabbatar wannan abin ƙyama ya faru a cikinku,
to wachno nyaka unon matut ahinya ka en adieri. Ka osenwangʼo kamano ni gima kwero osetimore e dieru,
15 dole a karkashe dukan waɗanda suke zama a wannan birni da takobi. Ku hallaka su ƙaƙaf, ku karkashe mutanen birnin da kuma dabbobinsa.
to nyaka uneg jogo duto modak e dalano gi ligangla. Neg-giuru duto kaachiel gi jambgi.
16 Ku tattara dukan ganimar birnin a tsakiyar gari, ku ƙone birnin da kuma ganimar ƙurmus a matsayin hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji Allahnku. Birnin zai kasance kufai har abada, kada a sāke gina shi.
Chokuru gik moyaki dalano kendo uketgi e laru mi uwangʼ-gi kaka misango miwangʼo pep ne Jehova Nyasaye ma Nyasachu. Nyaka odongʼ gunda ma ok nochak ger.
17 Ba za a iske wani daga cikin abubuwan nan da aka haramta a hannuwanku ba, saboda Ubangiji yă juya daga fushinsa mai ƙuna, yă nuna jinƙai, yă ji tausayinku, yă kuma ƙara yawanku, kamar yadda ya alkawarta da rantsuwa ga kakanninku,
Gik mamonogo kik yud e lwetu eka mirima mager mar Jehova Nyasaye norum, mi notimnu ngʼwono kendo ununyaa kaka nosingore ne kwereu.
18 domin kun yi biyayya da Ubangiji Allahnku, kuna kiyaye dukan umarnan da nake ba ku a yau, kuna kuma aikata abin da yake daidai a idanunsa.
Nikech uluoro Jehova Nyasaye ma Nyasachu, kurito chikene duto ma amiyi kawuono kendo ka utimo gik makare e wangʼ Jehova Nyasaye.