< Maimaitawar Shari’a 13 >

1 In wani annabi ko mai mafarkai, ya bayyana a cikinku, ya kuma yi muku shelar wata alama mai banmamaki ko al’ajabi,
Dilia da ba: mu! Ba: la: lusu dunu o simasia ba: i amo ea bai dawa: su dunu da musa: hame ba: su hou hamomu dilima olelesea,
2 in kuwa alamar, ko al’ajabin da annabin ya yi faɗin ya faru, ya kuma ce, “Bari mu bi waɗansu alloli (allolin da ba ku sani ba) mu kuma yi musu sujada,”
e da dilia eno ogogosu ‘gode’ liligi dilia musa: hame dawa: i ilima nodone fa: no bobogema: ne e da dilima olelesea, amo dunu ea sia: mae nabima. Amola ea sia: i liligi da dafawane doaga: sea, mae nabima.
3 kada ku saurari kalmomin wannan annabi ko mai mafarki. Ubangiji Allahnku yana gwada ku ne don yă sani ko kuna ƙaunarsa da dukan zuciyarku da kuma dukan ranku.
Bai Hina Gode da ea ogogosu hou amoga dilia hou ado ba: lala. E da dilia dogo huluane amoma Godema asigima: bela: le ba: ma: ne Hina Gode da agoane ado ba: lala.
4 Ubangiji Allahnku ne za ku bi, shi ne kuma za ku girmama. Ku kiyaye umarnansa, ku kuma yi masa biyayya; ku bauta masa, ku kuma manne masa.
Hina Godema fa: no bobogema amola nodoma. Ea sema amola hamoma: ne sia: i nabima. Hina Gode mae fisima amola Ema nodoma.
5 Dole a kashe wannan annabi ko mai mafarki, domin ya yi wa’azin tawaye ga Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, ya fanshe ku daga ƙasar bauta; gama annabin nan ya yi ƙoƙari yă juye daga hanyar da Ubangiji Allahnku ya umarce ku, ku bi. Dole ku fid da mugu daga cikinku.
Be simasia ba: i ea bai olelesu dunu o ba: la: lusu dunu da Hina Gode (amo da dilia Idibidi sogega gaga: i amola gadili masa: ne fadegai) amo yolesili Ema gegemusa: sia: sea, amo dunu fane legema. Bai agoai dunu da wadela: i. E da dilia esalusu Gode Ea sema amo ganodini amo yolesimusa: dilima olelesa. Amo wadela: i hou dilia fi amoga fadegamusa: , amo dunu medole legemu.
6 In ɗan’uwanka, ko ɗanka, ko’yarka, ko matar da kake ƙauna, ko abokinka na kusa, a ɓoye ya ruɗe ka, yana cewa, “Mu je mu yi wa waɗansu alloli sujada” (allolin da ko kai, ko kakanninka ba su sani ba,
Amabela: ? Dia ola o dia gofe o didiwi o dia dima asigi uda, o dia na: iyadodafa da wamowane di ogogosu ‘gode’ liligi amo di amola dilia aowalali fi da musa: ilima hame sia: ne gadosu, amoma nodone sia: ne gadomusa: dima olelemu.
7 allolin mutanen kewayenku, ko na kusa, ko na nisa, daga wannan ƙarshen ƙasar zuwa wancan),
Amabela: ? Amo dunu afae da dilia dunu ilia dilima gadenene esala o dunu ilia sedadewane esala, amo ilia ogogosu ‘gode’ liligi ilima nodone sia: ne gadomusa: sia: mu.
8 kada ka yarda da shi, kada ma ka saurare shi. Kada ka ji tausayinsa. Kada ka haƙura da shi, ko ka tsare shi.
Be amo dunu ea sia: maedafa nabima. Amo dunuma mae asigima amola mae gaga: ma.
9 Dole ka kashe shi. Dole hannunka yă zama na farko a kisansa, sa’an nan hannuwan sauran dukan mutane.
E medole legema. Di bisili e igiga gala: le medoma, amasea dunu huluane e medole legema: ne sia: ma.
10 Ku jajjefe shi da duwatsu har sai ya mutu, domin ya yi ƙoƙari yă juye ku daga Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta kuma.
E bogoma: ne igiga gala: le medole legema. Bai e da dilia Hina Gode amo da dilia Idibidi soge ganodini se iasu diasu hawa: hamosu amo doasi dagoi, amoga e da fadegamusa: dawa: i galu.
11 Sa’an nan dukan Isra’ila za su ji su kuma tsorata, babu kuma wani a cikinku da zai ƙara yin irin wannan mugun abu.
Amasea, dilia amo wadela: i dunu medole legesea, Isala: ili fi dunu huluane da amo hou nabimu. Amasea, ilia da beda: iba: le, agoai wadela: i hou bu hame hamomu.
12 In kuka ji an yi magana a kan wani daga cikin biranen da Ubangiji Allahnku yake ba ku ku zauna a ciki
Dilia da diasu amo Hina Gode da dilima imunu, amo ganodini esalea,
13 cewa mugaye sun taso a cikinku, suna rikitar da mutane a birni, suna cewa, “Mu je mu yi wa waɗansu alloli sujada” (allolin da ba ku sani ba),
dilia fi hamedei dunu eno da ogogole diasu afae fi dunu ilima ilia ogogosu ‘gode’ liligi musa: dilia hame dawa: i amoma fa: no bobogema: ne sia: i dagoi, amo nabasea,
14 to, sai ku bincike labarin sosai a hankali. In kuwa gaskiya ne, an kuma tabbatar wannan abin ƙyama ya faru a cikinku,
bai noga: le hogoma. Amo sia: da dafawaneyale ba: sea,
15 dole a karkashe dukan waɗanda suke zama a wannan birni da takobi. Ku hallaka su ƙaƙaf, ku karkashe mutanen birnin da kuma dabbobinsa.
amo moilaiga esalebe dunu huluane amola ilia lai gebo huluane fane lelegema. Ilia moilai huluane mugululi gugunufinisima.
16 Ku tattara dukan ganimar birnin a tsakiyar gari, ku ƙone birnin da kuma ganimar ƙurmus a matsayin hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji Allahnku. Birnin zai kasance kufai har abada, kada a sāke gina shi.
Ilia liligi huluane moilai dogoa sogebi amoga gilisili, laluga ulagima. Amasea, diasu huluane Godema gobele salasu hamoma: ne laluga gobesima. Amo moilai da mugului dagoi dialumu - eso huluane dialu bu mae gaguma.
17 Ba za a iske wani daga cikin abubuwan nan da aka haramta a hannuwanku ba, saboda Ubangiji yă juya daga fushinsa mai ƙuna, yă nuna jinƙai, yă ji tausayinku, yă kuma ƙara yawanku, kamar yadda ya alkawarta da rantsuwa ga kakanninku,
Gode da amoga gagabusu aligima: ne hamoi dagoiba: le, dilia amoga gagumusa: liligi maedafa lama. Amasea, Gode da ea gia: i bagade ougi yolesili bu dilima asigimu. E da dilima asigimu amola E da dilia aowalali ilima sia: i defele, dilia idi bu bagadewane hamomu.
18 domin kun yi biyayya da Ubangiji Allahnku, kuna kiyaye dukan umarnan da nake ba ku a yau, kuna kuma aikata abin da yake daidai a idanunsa.
Dilia da Ea hamoma: ne sia: i huluane na dilima olelei, amo nabawane hamosea, E da agoane hamomu.

< Maimaitawar Shari’a 13 >