< Maimaitawar Shari’a 11 >

1 To, sai ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku, kullum ku kuma kiyaye abubuwan da yake bukata, ku kiyaye ƙa’idodinsa, dokokinsa da kuma umarnansu.
Te dongah BOEIPA na Pathen te lungnah lamtah a kueknah khaw, a khosing neh a laitloeknah khaw, a olpaek khaw hnin takuem ah ngaithuen.
2 Ku tuna a yau, cewa’ya’yanku ba su ne suka gani suka kuma ɗanɗana horon Ubangiji Allahnku ba; ba su suka gani girmansa, hannunsa mai ƙarfi, hannunsa mai iko;
Na ca rhoek loh a ming pawt te khaw tihnin ah ming laeh. BOEIPA na Pathen kah thuituennah, a boeilennah tlungluen kut neh a ban a phuel te khaw,
3 alamun da ya aikata da abubuwan da ya yi a cikin Masar, ga Fir’auna sarkin Masar da kuma ga dukan ƙasarsa ba;
Egypt khui kah Egypt manghai Pharaoh neh kho tom ah a saii miknoek neh a bibi khaw,
4 ba su suka gani abin da ya yi wa mayaƙan Masar, da dawakansu da keken yaƙinsu, yadda ya sha kansu da ruwan Jan Teku yayinda suke bin ku, da yadda Ubangiji ya hallaka su ƙaƙaf ba.
Egypt caem khaw, a marhang neh a leng a saii pah te khaw, nangmih hnuk han hloem vaengah carhaek li kah tui loh a mikhmuh ah a et tih BOEIPA loh tihnin duela a milh sak he khaw,
5 Ba’ya’yanku ba ne suka gani abin da ya yi dominku a hamada har sai da kuka kai wannan wuri ba,
Khosoek lamkah he hmuen na pha duela nangmih ham a saii te khaw,
6 ba su ba ne suka gani abin da ya yi ga Datan da Abiram,’ya’yan Eliyab mutumin Ruben, sa’ad da ƙasa ta buɗe bakinta a tsakiyar dukan Isra’ila ta haɗiye su tare da gidajensu, tentunansu da kowane abu mai rai da yake nasu ba.
Reuben koca khuikah Eliab ca rhoi Dathan neh Abiram ham a saii vaengah diklai loh a ka a ang tih amah rhoi neh a imkhui, a dap neh Israel kotak boeih lamkah a kho dongah mulhing boeih a dolh te khaw amih loh hmu uh pawt tih a ming uh pai moenih.
7 Amma idanunku ne suka ga dukan waɗannan manyan abubuwan da Ubangiji ya yi.
Tedae BOEIPA kah bibi a len la a saii boeih te na mik neh naka hmu nang tah,
8 Saboda haka sai ku kiyaye dukan umarnan da nake ba ku a yau, don ku sami ƙarfin da za ku shiga, ku kuma karɓi ƙasar da kuke haye Urdun ku mallaka,
tihnin ah kai loh nang kang uen olpaek boeih he ngaithuen. Te daengah ni na pang ham khohmuen aka paan nang long kawh thahlue la na pha vetih na pang eh.
9 domin kuma ku yi tsawon rai a ƙasar da Ubangiji ya rantse wa kakanninku zai ba su da zuriyarsu, ƙasa mai zub da madara da zuma.
Te daengah ni BOEIPA loh na pa rhoek neh amih kah tiingan taengah paek ham a caeng tangtae khohmuen, suktui neh khoitui aka long khohmuen ah na hinglung a vang eh.
10 Ƙasar da kuke shiga, ku karɓa, ba kamar ƙasar Masar ba ce, inda kuka fito, inda kuka shuka iri, ku yi ta zuwa kuna banruwa kamar lambu.
Khohmuen te pang hamla pahoi na kun coeng. Te tah ke lamkah na lo nah Egypt khohmuen bang moenih. Te ah tah na cangti te na tuh uh tih an dum bangla na kho neh na suep dae ta.
11 Amma ƙasar da kuke haye Urdun ku mallaki, ƙasa ce ta duwatsu da kwaruruka wadda ruwan sama ne yake jiƙe ta.
Tedae na paan phai tih na pang ham khohmuen long tah tlang neh kolbawn khohmuen la om tih vaan kah khotlan tui ni a. ok.
12 Ƙasa ce da Ubangiji Allahnku yake lura da ita; idanun Ubangiji Allahnku yana a kai daga farkon shekara har zuwa ƙarshenta.
Tekah khohmuen tah BOEIPA na Pathen loh a khut tih kum a tong lamloh khohmai kum duela BOEIPA na Pathen mik loh a dan taitu.
13 Saboda haka in kun yi biyayya ga umarnan da nake ba ku a yau cikin aminci, kuna ƙaunaci Ubangiji Allahnku, kuna kuma bauta masa da dukan zuciyarku da kuma dukan ranku,
Tihnin ah kai loh nang kang uen ka olpaek he na ngai rhoe la na ngai atah BOEIPA na Pathen na lungnah vetih na thinko boeih, na hinglu boeih neh amah taengah tho na thueng ham om.
14 sai in aika da ruwan sama a ƙasarku a lokacinsa, ruwan saman bazara da kuma na kaka, don ku tattara hatsinku, sabon inabinku da kuma manku.
Amah tue vaengah rhotui neh tlankhol te na khohmuen kah khotlan la kam paek vetih na cangpai, na misur thai neh na situi khaw na khoem van ni.
15 Zan tanadar da ciyawa a filaye don shanunku, za ku ci, ku kuma ƙoshi.
Na rhamsa ham khaw na khohmuen kah baelhing kam paek vaengah na caak vetih na hah bal bitni.
16 Ku yi hankali, kada a ruɗe ku har ku bauta wa alloli, ku kuma yi musu sujada,
Namamih mah ngaithuen uh. Na thinko han hloih tih na taengphael koinih pathen tloe taengah tho na thueng vetih amih taengah na bakop tarha ve.
17 don kada fushin Ubangiji yă ƙuna a kanku, yă rufe sammai, ku rasa ruwa, ƙasa kuma ta kāsa ba da amfaninta, da haka za ku murmutu nan da nan a kyakkyawar ƙasar da Ubangiji yake ba ku.
BOEIPA kah thintoek loh nang taengah ha sai vetih vaan ke hang khaih ni. Khotlan om pawt tih diklai loh a cangthaih m'pae pawt vaengah ngawn tah BOEIPA loh nang m'paek khohmuen then lamloh pahoi na milh uh ni.
18 Saboda haka, sai ku riƙe waɗannan kalmomina gam a zukatanku da ranku; ku ɗaura su kamar alama a hannuwanku, da goshinku.
Ka olthui he na thinko neh na hinglu dongah dueh lah. Na kut dongah miknoek bangla hlin lamtah na mik laklo ah samtoelrhui la om saeh.
19 Ku koyar da su ga’ya’yanku, ku yi ta haddace su, sa’ad da kuke zaune a gida, da sa’ad da kuke tafiya, sa’ad da kuke kwance, da sa’ad da kuka tashi.
Na ca rhoek te tukkil lamtah na im kah na ngol vaengah khaw, longpueng kah na caeh vaengah khaw, na yalh tih na thoh vaengah khaw thui pah.
20 Ku rubuta su a kan madogaran ƙofofin gidajenku, da a kan ƙofofinku,
Na im kah rhungsut neh na vongka dongah khaw daek lah.
21 saboda kwanakinku da kwanakin’ya’yanku su yi tsawo a ƙasar da Ubangiji ya rantse zai ba wa kakanninku, muddin sama tana bisa duniya.
Te daengah ni na pa rhoek taengah paek hamla BOEIPA loh a caeng khohmuen ah khaw namah kah hinglung neh na ca rhoek kah a hinglung loh a vang vetih vaan hinglung bangla diklai ah khaw a om eh.
22 In kuka lura, kuka kuma kiyaye dukan umarnai da nake ba ku, ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku, ku yi tafiya a hanyoyinsa, ku kuma riƙe shi gam,
BOEIPA na Pathen na lungnah ham neh a longpuei cungkuem dongah na pongpa tih amah taengah na hangdang ham atah kai loh kang uen olpaek he boeih na vai thai hamla na ngaithuen rhoe na ngaithuen ham om.
23 Ubangiji zai kori dukan waɗannan al’ummai a gabanku, za ku kuma kore al’umman da suka fi ku yawa da ƙarfi.
Te daengah ni namtom rhoek boeih te BOEIPA loh na mikhmuh lamkah a haek vetih nangmih lakah aka len tih aka tlung namtom te na huul uh eh.
24 Duk inda tafin ƙafanku ya taka, zai zama naku; iyakarku zai kama daga hamadan Lebanon da kuma daga Kogin Yuferites zuwa Bahar Rum.
Na khopha loh a cawt hmuen boeih tah khosoek lamloh Lebanon duela nangmih ham om vetih, na khorhi loh tuiva lamkah Perath tuiva neh tuitun khaepdan due om ni.
25 Babu mutumin da zai iya tsayayya da ku. Ubangiji Allahnku, zai sa razana da tsoronku a dukan ƙasar, a duk inda kuka tafi, kamar yadda ya alkawarta muku.
Hlang pakhat khaw nangmih hmai ah pai thai mahpawh. Nangmih taengah a thui vanbangla diklai hman boeih ah mela na pawk uh cakhaw nangmih kah birhihnah neh nangmih kah mueipuelnah ni BOEIPA na Pathen loh hang khueh eh.
26 Ga shi, a yau, ina sa a gabanku albarka da kuma la’ana,
So lah, tihnin kah yoethennah neh rhunkhuennah he nangmih mikhmuh ah kai loh kan tloeng coeng.
27 albarka in kun yi biyayya da umarnan Ubangiji Allahnku, da nake ba ku;
Tihnin ah kai loh nangmih kang uen bangla BOEIPA na Pathen kah olpaek te na ngai atah yoethennah la om ni.
28 la’ana in ba ku yi biyayya da umarnan Ubangiji Allahnku, kuka kuma juya daga hanyar da na umarce ku, ta wurin bin waɗansu alloli, waɗanda ba ku sani ba.
BOEIPA na Pathen kah olpaek te na yaak uh mueh la tihnin ah kai loh nangmih kang uen longpuei lamkah na nong uh tih ming pawt pathen tloe kah a hnuk te na vai uh atah rhunkhuennah la om ni.
29 Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya kawo ku cikin ƙasar da za ku shiga ku ci gādonta, sai ku yi shelar albarkun nan a dutsen Gerizim, ku kuma yi na la’ana a dutsen Ebal.
BOEIPA na Pathen loh khohmuen la n'khuen tih, pang hamla na kun vaengah yoethennah te Gerizim tlang ah, rhunkhuennah te Ebal tlang ah na khueh uh.
30 Waɗannan duwatsu biyu suna a hayin Urdun, yamma da hanya a ƙasar Kan’aniyawa mazaunan Araba, kusa da Gilgal wajajen manyan itatuwan More.
Te rhoi tah Gilgal imdan kolken kah Moreh thingnu kaepah kho aka sa Kanaan khohmuen, Kho tlak longpuei kah Jordan rhalvangan kah moenih a?
31 Kuna gab da ƙetare Urdun fa, ku shiga, ku kuma mallaki ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku. Sa’ad da kuka karɓe ta, kuka kuma zauna a can,
BOEIPA na Pathen loh nangmih ham a khueh khohmuen te kun thil tih pang hamla Jordan aka kat nangmih long tah khohmuen te huul uh lamtah khosak thil uh ngawn.
32 ku tabbata kun yi biyayya da dukan ƙa’idodi, da kuma dokokin da nake sawa a gabanku a yau.
Tedae tihnin ah nangmih mikhmuh kah ka tloeng oltlueh neh laitloeknah he boeih vai ham mah ngaithuen uh.

< Maimaitawar Shari’a 11 >