< Maimaitawar Shari’a 1 >
1 Waɗannan su ne kalmomin da Musa ya yi wa dukan Isra’ila, a hamada gabas da Urdun, wato, Araba, ɗaura da Suf, tsakanin Faran da Tofel, Laban, Hazerot da Dizahab.
Iretoañe o tsara nilañona’ i Mosè am’ Israele iaby alafe’ Iardeney, am-patrambey ao, an-tane mira tandrife i Sofe añivo’ i Parane naho i Tòfele naho i Labane naho i Katseròte vaho i Dizahabe.
2 (Yakan ɗauki kwana goma sha ɗaya daga Horeb zuwa Kadesh Barneya ta hanyar Dutsen Seyir.)
(Mahamodo andro folo-raik’ amby ty lia mb’e Kadàse-Barnèa mb’eo t’ie miary mb’e Vohi-Seire añe.)
3 A shekara ta arba’in, a rana ta fari ga wata na goma sha ɗaya, Musa ya yi shela ga Isra’ilawa game da dukan abin da Ubangiji ya umarta shi game da su.
Aa ie tamy taom-paha efa-poloy, ami’ty vola’e faha-folo-raik’amby, ami’ty andro valoha’ i volañey le ninday lañonañe amo ana’ Israeleo t’i Mosè, amy nampisaontsie’ Iehovày aze;
4 Wannan ya faru bayan ya ci Sihon sarkin Amoriyawa wanda ya yi mulki a Heshbon da yaƙi. A Edireyi kuma ya ci Og sarkin Bashan wanda ya yi mulki a Ashtarot da yaƙi.
naho fa zinevo’e t’i Sihone mpanjaka’ o nte-Amore nimoneñe e Khesboneo, naho i Oge mpanjaka’ i Basane nimoneñe e Astaròte e Ederèy ao;
5 Gabas da iyakar Mowab, Musa ya fara bayyana wannan doka, yana cewa,
alafe’ Iardeney atoy, an-tane’ i Moabe, ty nimanea’ i Mosè halangesañe i Hake ami’ty hoe:
6 Ubangiji Allahnmu ya faɗa mana a Horeb cewa, “Daɗewarku a wannan dutse ya isa haka.
Nitsara aman-tika e Korebe añe t’Iehovà Andrianañaharentika nanao ty hoe: Ihe loho tambatse ami’ty vohitse toy:
7 Ku tashi, ku ci gaba zuwa ƙasar tudun Amoriyawa; ku tafi wurin dukan maƙwabta a cikin Araba, a cikin duwatsu, a gindin yammancin tuddai, a Negeb da kuma a ta kwaruruka, da ƙasar Kan’aniyawa da kuma zuwa Lebanon, har zuwa babban kogi, wato, Yuferites.
mitoliha naho tonjohizo ty lia’ areo, le mionjona mb’am-bohi’ o nte Amoreo mb’eo; naho mb’an-tane mañohoke aze iaby mb’ an-tane-mira ey naho mb’amo vohibohitseo naho mb’am-bavatane ao naho mb’ atimo añe naho mb’ añolon-driake mb’eo pak’ an-tane’ i nte-Kanàney naho pake Lebanone añe vaho migadoña amy oñe ra’elahiy, i oñe Peràtey.
8 Duba na riga na ba ku wannan ƙasa. Ku shiga ku mallaki ƙasar da Ubangiji ya rantse zai ba wa kakanninku, ga Ibrahim, Ishaku da kuma Yaƙub, da kuma ga zuriyarsu bayansu.”
Ingo, fa nalahako añatrefa’ areo o taneo; akia rambeso ho anahareo i tane nifañinà’ Iehovà aman-droae’ areoy: amy Avrahame naho am’ Ietsake vaho am’ Iakobe, t’ie hatolots’ am’ iareo naho o tarira’ iareo hanonjohio.
9 A wancan lokaci na faɗa muku cewa, “Ku kaya ne masu nauyi da ni kaɗai ba zan iya ɗauka ba.
Ie amy zay nanao ty hoe ama’ areo iraho, Tsy lefeko ty mivave anahareo, izaho avao,
10 Ubangiji Allahnku ya ƙara yawanku har yau kuka zama da yawa kamar taurari a sarari.
fa nampanaranàhe’ Iehovà Andrianañahare’ areo ho mira ami’ty ia’ o vasian-dikerañeo androany.
11 Bari Ubangiji, Allahn kakanninku yă ƙara yawanku sau dubu, yă kuma albarkace ku yadda ya yi alkawari!
Le ee te hampitomboe’ Iehovà Andrianañaharen-droae’ areo añ’ arivo ty ia’ areo vaho hitahy anahareo amy nampitamae’ey.
12 Amma yaya zan ɗauka dukan damuwoyinku da nawayarku da kuma faɗace-faɗacenku duka ni kaɗai?
Fa aia ty hahavaveako, t’ie raike, ty fañangara’ areo naho ty fampioremeña’ areo vaho ty fampihohokohofa’ areo ahiko.
13 Ku zaɓi waɗansu masu hikima, masu ganewa, da kuma mutanen da ake girmama daga kowace kabilarku, zan kuma sa su a kanku.”
Tendreo o mahilala’ areoo, o mahihitseo naho o maharofoanañe amo rofoko’ areoo le hanoeko mpifehe’ areo.
14 Kuka amsa mini, kuka ce, “Abin da ka ce za ka yi, yana da kyau.”
Le natoi’ areo ty hoe, Mete i nisaontsia’o hanoeñey.
15 Saboda haka na ɗauko shugabannin kabilanku masu hikima, waɗanda suka saba da ma’amala da jama’a, na sa su shugabanni a gabanku, waɗansu suka zama shugabanni a kan dubu-dubu, waɗansu a kan ɗari-ɗari, waɗansu a kan hamsin-hamsin, waɗansu kuma a kan goma-goma. Na sa su zama shugabanni a kabilanku.
Aa le rinambeko o mpiaolo’ o fifokoa’ areoo, o mahihitse naho mahilalao naho najadoko ho talè’ areo ho mpifelek’ arivo, naho mpifeleke zato, naho mpifeleke limampolo, naho mpifeleke folo, vaho ho mpitoronjo, ki-foko, ki-foko.
16 Na kuma umarci alƙalanku a wancan lokaci, na ce, “Ku yi adalci cikin shari’a tsakanin’yan’uwanku, ko damuwar tana tsakanin’yan’uwa Isra’ilawa ne, ko kuwa tsakanin Isra’ilawa da baƙin da suke zaune a cikinku.
Le nafantoko amo mpizaka’ areoo amy andro zay, ty hoe: Mijanjiña añivo’ o rolongo’ areoo vaho mizakà an-katò añivo’ ze ondaty naho ty rahalahi’e ndra ze renetane ama’e.
17 Kada ku nuna sonkai a cikin hukuncinku, ku saurari kowane ɓangare, babba da ƙarami, kada ku ji tsoron wani, gama hukunci na Allah ne. Ku kawo kowane batun da ya sha ƙarfinku, zan kuwa saurare shi.”
Ko mirihy an-jaka; fe janjiño ty kede naho ty bey; ko hembañe ami’ty lahara’ ondaty, fa an’Andrianañahare ty zaka, le ze tsy lefe’ areo ro hasese amako ho tsanoñeko.
18 A wancan lokacin kuwa na faɗa muku dukan abin da ya kamata ku yi.
Aa le nililieko henane zay ze hene raha hanoe’ areo.
19 Sa’an nan, muka kama hanya daga Horeb muka ratsa wajen ƙasar tudun Amoriyawa ta dukan hamadarta mai fāɗi, da kuma mai bantsoron da kuka gani, muka kuma kai Kadesh Barneya yadda Ubangiji, Allahnmu ya umarce mu.
Aa ie nienga i Korebe tika, le niranga i fatrañe jabajaba maharevendreveñe nioni’ areo am-piariañe ty vohi’ o nte-Amoreoy, amy nandilia’ Iehovà Andrianañaharentikañey; le nivotrake e Kadese-Barneà eo,
20 Sai na ce muku, “Kun iso ƙasar tudun Amoriyawa, wadda Ubangiji, Allahnmu yake ba mu.
vaho hoe ty nanoeko: ie fa nandoak’ am-bohi’ o nte-Amoreo, i hatolo’ Iehovà Andrianañaharen-tika aman-tikañey.
21 Duba, Ubangiji Allahnku ya ba ku ƙasar. Ku haura ku mallake ta yadda Ubangiji Allahn kakanninku ya faɗa muku. Kada ku ji tsoro, kada ku fid da zuciya.”
Ingo fa napo’ Iehovà Andrianañahare’o añatrefa’o eo o taneo: aa le mionjona mb’eo naho rambeso ami’ty nitsara’ Iehovà Andrianañaharen-droae’o, ko hembañe vaho ko mitsolofìñe.
22 Sai dukanku kuka zo wurina kuka ce, “Bari mu aiki mutane su yi gaba su leƙi mana asirin ƙasar, su kuma kawo mana labari game da hanyar da za mu bi, da kuma biranen da za mu shiga.”
Aa le songa niharine amako nanao ty hoe: hamantoke ondaty hiaolo antika mb’eo zahay hitsikarake i taney vaho hinday saontsy amantika ami’ty lalañe hionjonan-tika mb’eo naho o rova higaoñan-tikañeo.
23 Ra’ayin nan naku ya yi mini kyau, saboda haka na zaɓe ku goma sha biyu, mutum guda daga kowace kabila.
Toe ninòko i saontsy zay, vaho rinambeko t’indaty folo-ro’ amby, songa raike ami’ty fifokoañe;
24 Suka tafi, suka haura zuwa ƙasar tudu, suka kai Kwarin Eshkol, suka leƙo asirin ƙasar.
le nitolike iereo nionjoñe mb’am-bohibohitse mb’eo naho nandoak’ am-bavatane Eskole vaho nitsoetsoek’ ao.
25 Suka ɗebi’ya’yan itatuwan ƙasar, suka sauko mana da su, suka kuma ba da labari cewa, “Ƙasar da Ubangiji Allahnmu yake ba mu, kyakkyawa ce.”
Nandrambesa’ iareo am-pitàñe ty voka’ i taney le nendese’ iareo nizotso mb’ aman-tikañe atoy, vaho ninday saontsy aman-tika nanao ty hoe: Soa i tane natolo’ Iehovà Andrianañaharen-tika aman-tikañey.
26 Amma ba ku yi niyya ku haura ba, kuka yi tawaye gāba da umarnin Ubangiji Allahnku.
F’ie amy zay, tsy ni-mete nionjom-beo nahareo te mone niola ami’ty nandilia’ Iehovà Andrianañahare’ areo,
27 Kuka yi gunaguni a cikin tentunanku, kuna cewa, “Ubangiji ya ƙi mu; shi ya sa ya fitar da mu daga Masar don yă ba da mu ga hannuwan Amoriyawa su hallaka mu.
vaho niñeoñeoñe an-kiboho’ areo ao ami’ty hoe: ty falai’ Iehovà antika ty nañakara’e antika an-tane Mitsraime hanesea’e am-pità’ o nte-Amoreo harotsake.
28 Ina za mu?’Yan’uwanmu suka sa muka fid da zuciya. Suka ce, ‘Mutanen sun fi mu ƙarfi, sun kuma fi mu tsayi; biranen manya ne, da katanga har sama. Mun ma ga Anakawa a can.’”
Aia ty hionjonan-tika? Nahamohake ty arofo’ay ty enta’ o longontikañeo nanao ty hoe, Ra’elahy naho abo te amantika ondatio naho jabajaba o rova’ iareo reketse kijoly mitiotiotse mb’andikerañ’ eio vaho niisa’ay ao o ana’ i Anàkeo.
29 Sai na ce muku, “Kada ku firgita; kada ku ji tsoronsu.
Aa le nanoeko ty hoe, Ko irevendreveñañe, ko ihembañañe.
30 Ubangiji Allahnku yana a gabanku, zai yi yaƙi saboda ku, kamar yadda ya yi a kan idanunku a Masar,
Iehovà Andrianañahare Mpiaolo ro hialy ho anahareo hambañe amy nanoe’e e Mitsraime añe aolom-pihaino’ areoy;
31 da kuma a cikin hamada. A can ma kun ga yadda Ubangiji Allahnku ya riƙe ku ko’ina da kuka tafi, kamar yadda mahaifi yakan riƙe ɗansa, sai da kuka kai wannan wuri.”
naho tam-patrambey añe; fa niisa’ areo ty fiotroña’ Iehovà Andrianañahare’ areo, manahake ty fiotroña’ ondaty i ana-dahi’ey, amo lia’ areo iabio ampara’ te nivotrak’ an-tane atoy.
32 Duk da haka, ba ku amince da Ubangiji Allahnku ba,
F’ie amy zay, tsy natokisa’ areo t’Iehovà Andrianañahare’ areo,
33 shi da ya sha gabanku a tafiyarku, cikin wuta da dad dare da kuma girgije da rana, don yă nemi wurare domin ku kafa sansani, don kuma yă nuna muku hanyar da za ku bi.
i Mpiaolo am-pañaveloañey nipay ze hañoreña’ areo o kibohotseo, ie añ’afo ao te haleñe hanoroa’e ty lalan-kombà’ areo vaho an-drahoñe ao te handro.
34 Da Ubangiji ya ji abin da kuka faɗa, sai ya husata, ya kuma yi rantsuwa ya ce,
Ie jinanji’ Iehovà i feon’ enta’ areo zay, le niviñetse vaho nifanta ty hoe:
35 “Babu wani a cikin wannan muguwar tsara da zai ga ƙasa mai kyau da na rantse zan ba wa kakanninku,
Leo raik’ amo retoañe—o tariratse raty reo—tsy hahaisake i tane soa nifañinàko hatolotse aman-droae’ areoy,
36 sai dai Kaleb ɗan Yefunne. Zai gan ta, zan ba shi duk ƙasar da tafin ƙafarsa ta taka, shi da zuriyarsa, gama ya bi Ubangiji da zuciya ɗaya.”
naho tsy i Kalèbe ana’ Iefonè. Ie ty hahaisake, le hatoloko aze naho amo tarira’eo i tane niliàm-pandia’ey ami’ty fañoriha’e fatratse Iehovà.
37 Saboda ku Ubangiji ya husata da ni, ya kuma ce, “Kai ma, ba za ka shiga ƙasar ba.
Izaho ka niviñera’ Iehovà ty ama’ areo amy tsara’ey, ty hoe: Tsy himoak’ ao ka irehe.
38 Amma mataimakinka, Yoshuwa ɗan Nun, zai shiga. Ka ƙarfafa shi gama shi ne zai jagoranci Isra’ila su gāje ta.
I Iehosoa ana’ i None, mpitoro’oy, ty himoak’ ao; osiho amy t’ie ty hampandova Israele aze.
39 Amma’ya’yanku ƙanana waɗanda ba su san mugunta ko nagarta ba, waɗanda kuke tsammani za a kwashe su ganima, su za su shiga ƙasar. Zan ba da ita gare su, za su kuwa mallake ta.
Le o keleia’ areoo, o natao’ areo ho nikopaheñeo, o ana’ areoo; i mboe tsy nahilala ty soa naho ty raty henane zay rey ty himoak’ ao; le hatoloko iareo vaho ho rambese’ iareo ho fanañañe.
40 Amma ku kam, sai ku juya, ku koma cikin hamada ta hanyar Jan Teku.”
F’inahareo ka, mitoliha naho mionjona mb’am-patrambey miary amy Ria-Binday mb’eo.
41 Sai kuka amsa, kuka ce, “Mun yi zunubi ga Ubangiji. Za mu haura mu yi yaƙi yadda Ubangiji Allahnmu ya umarce mu.” Saboda haka kowannenku ya yi ɗamara da kayan yaƙinsa, kuka yi tsammani zai zama muku da sauƙi ku ci ƙasar tuddai da yaƙi.
Nanoiñ’ ahy ami’ty hoe nahareo, Toe anaña’ Iehovà hakeo! Veka’e hionjoñe hialy zahay ami’ty nandilia’ Iehovà Andrianañaharen-tika. Aa le songa nidiam-pialiañe ondatio fa natao’e ho mora ty hionjoñe mb’am-bohibohitse mb’eo.
42 Amma Ubangiji ya ce mini, “In faɗa muku, ‘Kada ku fāɗa musu da yaƙi, gama ba zai kasance tare da ku ba. Idan kuka kuskura, abokan gābanku za su murƙushe ku.’”
Le hoe t’Iehovà amako, Isaontsio ty hoe: Ko mionjom’ beo vaho ko mialy, amy te tsy añivo’ areo ao iraho tsy mone ho rotsak’ aolo’ o rafelahi’ areoo.
43 Sai na faɗa muku, amma ba ku saurara ba. Kuka yi tawaye ga umarnin Ubangiji, a cikin jahilcinku kuwa kuka taka, kuka haura cikin ƙasar tudu.
Fe ndra te nivolañeko, tsy nihaoñe’ areo. Niola amy nandilia’ Iehovày, an-tsatrin-troke ty nionjona’ areo mb’ am-bohibohitse mb’eo.
44 Amoriyawan da suke zama a waɗannan tuddai, suka fito kamar tarin ƙudan zuma gāba da ku, suka kore ku, suka fatattake ku daga Seyir har zuwa Horma.
Niavotse, niatrek’ anahareo amy zao o nte-Amore mpimoneñe am-bohitseo vaho nihoridañe’e hoe rene tantele. Rinotsa’ iareo am-pibara e Seire pake Kormà añe.
45 Kuka dawo, kuka yi kuka a gaban Ubangiji, amma bai kula da ku ba, balle yă saurare ku.
Aa le nibalike naho nirovetse añatrefa’ Iehovà, fe tsy hinao’ Iehovà ty fiarañanaña’ areo, tsy nanokilaña’e ravembia.
46 Haka kuwa kuka zauna a Kadesh kwanaki masu yawa, kuka ci lokaci a can.
Aa le nitobe e Kadese ao ela ty amo andro nitoboha’ areoo.