< Daniyel 1 >

1 A Shekara ta uku ta mulki Yehohiyakim sarkin Yahuda, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya zo Urushalima ya kuma yi mata ƙawanya.
Ngomnyaka wesithathu wokubusa kukaJehoyakhimi inkosi yakoJuda, kwafika uNebhukadinezari inkosi yeBhabhiloni eJerusalema, wayivimbezela.
2 Sai Ubangiji ya bashe Yehohiyakim sarkin Yahuda a hannunsa, tare da waɗansu kayayyakin haikalin Allah. Ya ɗauki waɗannan kayan zuwa cikin haikalin allahnsa a Babilon cikin ma’ajin gidan allahnsa.
INkosi yasinikela uJehoyakhimi inkosi yakoJuda esandleni sakhe, lengxenye yezitsha zendlu kaNkulunkulu; wasezisa elizweni leShinari, endlini kankulunkulu wakhe; waletha izitsha endlini yenotho kankulunkulu wakhe.
3 Sa’an nan sarkin ya umarci Ashfenaz, shugaban fadarsa yă kawo waɗansu daga cikin Isra’ilawan da suka fito daga gidan sarauta da kuma na fitattun mutane.
Inkosi yasikhuluma kuAshipenazi induna yabathenwa bayo, ukuthi alethe abanye kubantwana bakoIsrayeli, lakunzalo yesikhosini, lakuziphathamandla;
4 Matasa maza waɗanda ba su da wata naƙasa kuma kyawawa, hazikai ta kowace hanyar koyo, sanannu, masu saurin fahimtar abu, da kuma waɗanda suka cancanci su yi aiki a fadar sarki. Zai koya musu harshen Babiloniyawa da kuma littattafansu.
amajaha okungelalasici kuwo, amahle ngesimo, azingcwethi kuyo yonke inhlakanipho, alolwazi ngolwazi, alokuqedisisa ekwazini, lokwakulamandla kuwo okuma esigodlweni senkosi, lokuthi bawafundise izincwadi lolimi lwamaKhaladiya.
5 Sarki kuma ya sa a ba su abinci da ruwan inabi kowace rana daga cikin abincin sarki. Za a koyar da su har shekaru uku, bayan haka kuma su shiga yin wa sarki hidima.
Inkosi yasiwamisela into yosuku ngosuku lwayo esabelweni sokudla kwenkosi, lewayinini lokunatha kwayo, lokuthi bawakhulise iminyaka emithathu, ukuze ekupheleni kwayo azekuma phambi kwenkosi.
6 Daga cikin waɗannan da aka zaɓa akwai waɗansu daga Yahuda, Daniyel, Hananiya, Mishayel da kuma Azariya.
Njalo kwakukhona phakathi kwabo kubantwana bakoJuda: ODaniyeli, uHananiya, uMishayeli, loAzariya.
7 Sai sarkin fada ya raɗa musu sababbin sunaye, ga Daniyel ya raɗa masa Belteshazar; ga Hananiya ya raɗa masa Shadrak; ga Mishayel ya raɗa masa Meshak; ga Azariya kuma ya raɗa masa Abednego.
Njalo induna yabathenwa yabatha amabizo; ngoba yamutha uDaniyeli ngokuthi nguBeliteshazari; loHananiya ngokuthi nguShadraki; loMishayeli ngokuthi nguMeshaki; loAzariya ngokuthi nguAbedinego.
8 Amma Daniyel ya ƙudura a zuciyarsa ba zai ƙazantar da kansa da abinci da ruwan inabin sarki ba, sai ya tambayi sarkin fada don a ba shi izinin kada yă ƙazantar da kansa ta wannan hanya.
Kodwa uDaniyeli wazimisela enhliziyweni yakhe ukuthi angazingcolisi ngesabelo sokudla kwenkosi, langewayini yokunatha kwayo; ngakho wacela enduneni yabathenwa ukuthi angazingcolisi.
9 Sai Allah ya sa sarkin fada ya nuna masa tagomashi ya kuma ƙaunaci Daniyel,
UNkulunkulu wasemnika uDaniyeli umusa lesihawu phambi kwenduna yabathenwa.
10 amma sai sarkin fada ya ce wa Daniyel, “Ina jin tsoron ranka yă daɗe, sarkina wanda ya sa a ba ku abinci da ruwan inabi. Me zai sa yă ga kuna ramewa fiye da sauran samari, tsaranku? Sarki zai sa a fille mini kai saboda ku.”
Induna yabathenwa yasisithi kuDaniyeli: Ngiyayesaba inkosi yami, inkosi, emise ukudla kwenu lokunathwayo kwenu; ngoba kungani izabona ubuso benu budanile kulamajaha ayintanga yenu? Ngokunjalo lizafaka ikhanda lami engozini enkosini.
11 Sai Daniyel ya ce wa mai gadi wanda sarkin fada ya sa yă kula da Daniyel, Hananiya, Mishayel da Azariya,
UDaniyeli wasesithi kumphathi, induna yabathenwa eyayimmise waba phezu kwaboDaniyeli, uHananiya, uMishayeli, loAzariya:
12 “Ina roƙonka ka gwada bayinka kwana goma. Kada ka ba mu kome sai kayan lambu mu ci da kuma baƙin ruwa mu sha.
Ake ulinge inceku zakho insuku ezilitshumi; njalo basinike okwemibhida eyimidumba ukuthi sidle, lamanzi ukuthi sinathe.
13 Sa’an nan sai ka dubi fuskokinmu da na sauran samarin da suke ci daga abincin sarki; sa’an nan ka yi da bayinka bisa ga abin da ka gani.”
Kakuthi-ke izimo zethu zibonakale phambi kwakho, lezimo zamajaha adla isabelo sokudla kwenkosi; wenze-ke ezincekwini zakho njengokubona kwakho.
14 Sai ya amince da haka ya kuma gwada su har kwana goma.
Wasebalalela kuloludaba, wabalinga insuku ezilitshumi.
15 A ƙarshen kwana goma sai aka ga fuskokinsu suna sheƙi, sun kuma yi ƙiba fiye da samarin da suke cin abinci irin na sarki.
Kwathi ekupheleni kwezinsuku ezilitshumi izimo zabo zabonakala zizinhle njalo zizimukile enyameni kulawo wonke amajaha ayesidla isabelo sokudla kwenkosi.
16 Sai mai gadinsu ya janye abinci da ruwan inabi irin na sarki, ya ci gaba da ba su kayan lambu.
Ngakho-ke umphathi wasusa isabelo sokudla kwabo, lewayini lokunatha kwabo, wabanika imibhida.
17 Ga samarin nan guda huɗu Allah ya ba su sani da ganewar dukan irin littattafai da kuma koyarwa. Daniyel kuma ya iya gane wahayi da kowane irin mafarki.
Mayelana lala amajaha amane, uNkulunkulu wawanika ulwazi lokuqedisisa kuzo zonke izincwadi, lenhlakanipho. Njalo uDaniyeli waqedisisa ngayo yonke imibono lamaphupho.
18 A ƙarshen lokacin da sarki ya sa da za a kawo su ciki, sai sarkin fada ya gabatar da su ga Nebukadnezzar.
Kwathi ekupheleni kwezinsuku inkosi eyayitshilo ukuthi bazawangenisa ngazo, induna yabathenwa yawangenisa phambi kukaNebhukadinezari.
19 Sarki kuwa ya yi magana da su, sai ya gano cewa babu wani kamar Daniyel, Hananiya, Mishayel da kuma Azariya; don haka sai suka shiga yi wa sarki hidima.
Inkosi yasikhuluma lawo; njalo phakathi kwawo wonke kakutholwanga onjengoDaniyeli, uHananiya, uMishayeli, loAzariya; ngakho ema phambi kwenkosi.
20 A dukan al’amuran hikima da na fahimta wanda sarki ya tambaye su, ya tarar sun fi dukan masu sihiri da bokaye waɗanda suke cikin mulkinsa sau goma.
Mayelana lazo zonke izindaba zenhlakanipho lokuqedisisa, inkosi eyayiwabuza ngazo, yawathola esedlula ngokuphindwe katshumi bonke abalumbi lezangoma abasembusweni wayo wonke.
21 Daniyel kuwa ya kasance a nan har shekara ta farko ta mulkin sarki Sairus.
Njalo uDaniyeli waba khona kwaze kwaba ngumnyaka wokuqala wenkosi uKoresi.

< Daniyel 1 >