< Daniyel 1 >

1 A Shekara ta uku ta mulki Yehohiyakim sarkin Yahuda, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya zo Urushalima ya kuma yi mata ƙawanya.
I KA makahiki ekolu o ke au ia Iehoiakima ke alii o Iuda, hele mai la o Nebukaneza ke alii o Babulona i Ierusalema, a hoopuni aku la ia wahi.
2 Sai Ubangiji ya bashe Yehohiyakim sarkin Yahuda a hannunsa, tare da waɗansu kayayyakin haikalin Allah. Ya ɗauki waɗannan kayan zuwa cikin haikalin allahnsa a Babilon cikin ma’ajin gidan allahnsa.
A haawi aku la ke Akua iloko o kona lima ia Iehoiakima ke alii o Iuda, a me kekahi mau ipu o ka hale o ke Akua, a lawe aku la oia ia mau mea i ka aina i Sinara i ka hale o kona akua; a hookomo 'o ia i na ipu iloko o ka hale waihonawaiwai o kona akua iho.
3 Sa’an nan sarkin ya umarci Ashfenaz, shugaban fadarsa yă kawo waɗansu daga cikin Isra’ilawan da suka fito daga gidan sarauta da kuma na fitattun mutane.
Olelo aku la ke alii ia Asepenaza ka luna o ka poe i poaia, e alakai mai i kekahi o ka poe mamo a Iseraela, na keiki alii, a me na kaukaualii;
4 Matasa maza waɗanda ba su da wata naƙasa kuma kyawawa, hazikai ta kowace hanyar koyo, sanannu, masu saurin fahimtar abu, da kuma waɗanda suka cancanci su yi aiki a fadar sarki. Zai koya musu harshen Babiloniyawa da kuma littattafansu.
Na keiki kina ole, a maikai ke nana aku, a akamai ma na mea a pau i aoia mai, a he poe ike i na mea ikeia a naauao hoi ma na mea e akamai ai, ka poe i makaukau, i ku aku lakou iloko o ka hale o ke alii, i aoia mai ai lakou ma ka palapala, a me ka olelo a ka poe Kaledea.
5 Sarki kuma ya sa a ba su abinci da ruwan inabi kowace rana daga cikin abincin sarki. Za a koyar da su har shekaru uku, bayan haka kuma su shiga yin wa sarki hidima.
A kauoha ae la ke alii i ai na lakou no kela la keia la, ma ka ai a ke alii, a me ka waina ana i inu ai; i kupaluia lakou i na makahiki ekolu, a mahope e ku aku lakou imua o ke alii.
6 Daga cikin waɗannan da aka zaɓa akwai waɗansu daga Yahuda, Daniyel, Hananiya, Mishayel da kuma Azariya.
Aia mawaena o lakou kekahi poe o na keiki a Iuda, o Daniela, o Hanania, o Misaela, a me Azaria.
7 Sai sarkin fada ya raɗa musu sababbin sunaye, ga Daniyel ya raɗa masa Belteshazar; ga Hananiya ya raɗa masa Shadrak; ga Mishayel ya raɗa masa Meshak; ga Azariya kuma ya raɗa masa Abednego.
Kapa ae la ka luna o ka poe i poaia i mau inoa hou no lakou; kapa ae la oia i ko Daniela o Beletesaza; i ko Hanania o Saderaka; i ko Misaela o Mesaka; a me ko Azaria o Abedenego.
8 Amma Daniyel ya ƙudura a zuciyarsa ba zai ƙazantar da kansa da abinci da ruwan inabin sarki ba, sai ya tambayi sarkin fada don a ba shi izinin kada yă ƙazantar da kansa ta wannan hanya.
Ua paa ko Daniela manao aole e hoohaumia ia ia iho ma ka ai a ke alii, a me ka waina ana i inu ai: a noi aku la oia i ka luna o ka poe i poaia i hoohaumia ole oia ia ia iho malaila.
9 Sai Allah ya sa sarkin fada ya nuna masa tagomashi ya kuma ƙaunaci Daniyel,
Ua haawi mai ke Akua ia Daniela i ka lokomaikai a me ke aloha nui ia mai imua o ka luna o ka poe i poaia.
10 amma sai sarkin fada ya ce wa Daniyel, “Ina jin tsoron ranka yă daɗe, sarkina wanda ya sa a ba ku abinci da ruwan inabi. Me zai sa yă ga kuna ramewa fiye da sauran samari, tsaranku? Sarki zai sa a fille mini kai saboda ku.”
Olelo mai la ka luna o ka poe i poaia ia Daniela, Ua makau au i kuu haku i ke alii, ka mea i kauoha mae i ka oukou ai, a me ka oukou mea e inu ai. Pehea la uanei e ike mai ai ke alii i ko oukou mau maka ua inoino mamua aku o na maka o na kamalii me oukou pu? Malaila, e hoohewa ai oukou i kuu poo i ke alii.
11 Sai Daniyel ya ce wa mai gadi wanda sarkin fada ya sa yă kula da Daniyel, Hananiya, Mishayel da Azariya,
I aku la o Daniela i ke kuene, ka mea a ka luna o ka poe i poaia i hoonoho ai maluna o Daniela, a me Hanania, a me Misaela, a me Azaria.
12 “Ina roƙonka ka gwada bayinka kwana goma. Kada ka ba mu kome sai kayan lambu mu ci da kuma baƙin ruwa mu sha.
E hoao mai i kau mau kauwa i na la he umi, a e haawi mai oe na makou i na laauikiai e ai, a me ka wai e inu.
13 Sa’an nan sai ka dubi fuskokinmu da na sauran samarin da suke ci daga abincin sarki; sa’an nan ka yi da bayinka bisa ga abin da ka gani.”
Alaila e ikeia'i imua ou ko makou mau maka, a me na maka o na kamalii ka poe i ai i ka ai a ke alii; a e like me kou ike ana, pela no e hana mai ai oe i kau mau kauwa nei.
14 Sai ya amince da haka ya kuma gwada su har kwana goma.
A ao mai la no oia i ka lakou ma keia mea, a hoao iho la ia lakou i na la he umi.
15 A ƙarshen kwana goma sai aka ga fuskokinsu suna sheƙi, sun kuma yi ƙiba fiye da samarin da suke cin abinci irin na sarki.
A i ka hope o ua mau la la he umi, ua ikeia ko lakou mau maka, ua maikai, ua momona ka io mamua o ko na kamalii a pau i ai i ka ai a ke alii.
16 Sai mai gadinsu ya janye abinci da ruwan inabi irin na sarki, ya ci gaba da ba su kayan lambu.
Alaila, lawe aku la ke kuene i ua ai la a lakou, a me ka waina i haawiia mai i mea inu, a haawi ia lakou i ka laauikiai wale no.
17 Ga samarin nan guda huɗu Allah ya ba su sani da ganewar dukan irin littattafai da kuma koyarwa. Daniyel kuma ya iya gane wahayi da kowane irin mafarki.
A o keia mau keiki eha, haawi mai la ke Akua ia lakou i ka ike, a me ke akamai ma na mea a pau i palapalaia, a me ka naauao; a o Daniela, ua ike oia i ka hoakaka i na akaku a pau a me na moe uhane.
18 A ƙarshen lokacin da sarki ya sa da za a kawo su ciki, sai sarkin fada ya gabatar da su ga Nebukadnezzar.
A i ka pau ana o na la a ke alii i olelo ai i alakaiia mai lakou, alaila, alakai aku la ka luna o ka poe i poaia ia lakou imua o Nebukaneza.
19 Sarki kuwa ya yi magana da su, sai ya gano cewa babu wani kamar Daniyel, Hananiya, Mishayel da kuma Azariya; don haka sai suka shiga yi wa sarki hidima.
A kamailio pu ke alii me lakou; aole nae i loaa iwaena o lakou a pau kekahi mea e like me Daniela, a me Hanania, a me Misaela, a me Azaria. A ku aku la lakou imua o ke alii.
20 A dukan al’amuran hikima da na fahimta wanda sarki ya tambaye su, ya tarar sun fi dukan masu sihiri da bokaye waɗanda suke cikin mulkinsa sau goma.
Ma na mea naauao a pau loa, a me na mea e akamai ai a ko alii i imi ai ia lakou, ua maopopo ia, ua oi pa umi aku ko lakou naauao mamua o na magoi a pau, a me na kilo ma kona aupuni a pau.
21 Daniyel kuwa ya kasance a nan har shekara ta farko ta mulkin sarki Sairus.
Ola ae la o Daniela a hiki i ka makahiki mua o ko Kuro alii ana.

< Daniyel 1 >