< Daniyel 6 >

1 Ya gamshi Dariyus ya naɗa muƙaddasai 120 su yi shugabanci a duk fāɗin masarautar,
Líbilo se pak Dariovi, aby ustanovil nad královstvím úředníků sto a dvadceti, kteříž by byli po všem království.
2 ya naɗa mutum uku a bisa waɗannan muƙaddasan, Daniyel yana ɗaya daga cikin mutum ukun nan. Sai aka sa muƙaddasan nan a ƙarƙashin waɗannan uku ɗin domin kada sarki ya yi hasarar kome.
Nad těmi pak hejtmany tři, z nichžto Daniel přední byl, kterýmž by úředníci onino vydávali počet, aby se králi škoda nedála.
3 To, Daniyel dai ya yi ficce a cikin shugabannin nan uku har da muƙaddasan ma, saboda waɗansu halaye nagari da yake da su, wanda ya sa sarki ya yi shiri ya ɗora shi a kan dukan mulkinsa.
Tedy Daniel převyšoval ty hejtmany a úředníky, proto že duch znamenitější v něm byl. Pročež král myslil ustanoviti jej nade vším královstvím.
4 A kan haka, shugabannin nan uku da muƙaddasan nan suka yi ƙoƙari su sami wani laifi a kan Daniyel a yadda yake tafiyar da aikin shugabancinsa, amma ba su samu ba. Ba su same shi da wani laifin cin hanci ba, domin shi amintacce ne kuma babu wani aibi a kansa ko rashin kula.
Tedy hejtmané a úředníci hledali příčiny proti Danielovi s strany království, a však žádné příčiny ani vady nemohli najíti; nebo věrný byl, aniž jaký omyl neb vada nalézala se při něm.
5 A ƙarshe waɗannan mutane suka ce; “Ba za mu taɓa samun wani laifin da za mu kama Daniyel da shi ba, sai dai ko abin ya shafi dokar Allahnsa.”
Protož muži ti řekli: Nenajdeme proti Danielovi tomuto žádné příčiny, jediné leč bychom našli něco proti němu s strany zákona Boha jeho.
6 Saboda haka shugabannin nan suka haɗu da muƙaddasan nan suka tafi wurin sarki a ƙungiyance suka ce, “Ya Sarki Dariyus, ranka yă daɗe!
Tedy hejtmané a úředníci ti shromáždivše se k králi, takto mluvili k němu: Darie králi, na věky buď živ.
7 Shugabannin masarauta, da masu mulki, da muƙaddasai, da mashawarta da gwamnoni duk sun amince cewa sarki yă kafa doka yă kuma yi umarni cewa a cikin kwana talatin nan gaba duk wanda ya yi addu’a ga wani allah ko mutum, in ba a gare ka ba, ya sarki, jefa shi cikin kogon zakoki.
Uradili se všickni hejtmané království, vývodové, úředníci, správcové a vůdcové, abys ustanovil nařízení královské, a utvrdil zápověd: Kdož by koli vložil žádost na kteréhokoli boha neb člověka do třidcíti dnů, kromě na tebe, králi, aby uvržen byl do jámy lvové.
8 Yanzu, ya sarki, sai ka yi umarni ka kuma yi shi a rubuce saboda kada a canja shi, bisa ga dokar Medes da Farisa, waɗanda ba a iya sokewa.”
Nyní tedy, ó králi, potvrď zápovědi této, a vydej mandát, kterýž by nemohl změněn býti podlé práva Médského a Perského, kteréž jest neproměnitelné.
9 Sai Sarki Dariyus ya ba da umarnin a rubuce.
Pročež král Darius vydal mandát a zápověd.
10 To, da Daniyel ya ji labarin cewa an fitar da doka, sai ya tafi gidansa a ɗakinsa na sama inda tagogin ɗakin suke duban wajen Urushalima. Sau uku yakan durƙusa yă yi addu’a yana yin godiya ga Allahnsa, kamar yadda ya saba yi.
Daniel pak, když se dověděl, že jest vydán mandát, všel do domu svého, kdež otevřená byla okna v pokoji jeho proti Jeruzalému, a třikrát za den klekal na kolena svá, a modlíval se a vyznával se Bohu svému, tak jakož prvé to činíval.
11 Sai waɗannan mutane suka tafi a ƙungiyance suka kuma iske Daniyel yana addu’a yana roƙon Allah yă taimake shi.
Tedy muži ti shromáždivše se a nalezše Daniele, an se modlí a pokorně prosí Boha svého,
12 Sai suka tafi wurin sarki suka yi masa magana game da dokar mulkinsa, suka ce, “Ashe, ba ka yi doka cewa a cikin kwana talatin nan gaba duk wanda aka tarar yana addu’a ga wani allah ko mutum in ba kai ba, ya sarki, za ka jefa shi a cikin ramin zakoki ba?” Sarki ya amsa ya ce, “Dokar tana nan daram bisa ga dokar Medes da Farisa, waɗanda ba a iya sokewa.”
Tedy přistoupili a mluvili k králi o zápovědi královské: Zdaliž jsi nevydal mandátu, aby každý člověk, kdož by koli něčeho žádal od kterého boha neb člověka až do třidcíti dnů, kromě od tebe, králi, uvržen byl do jámy lvové? Odpověděv král, řekl: Pravéť jest slovo to, podlé práva Médského a Perského, kteréž jest neproměnitelné.
13 Sai suka ce wa sarki, “Daniyel ɗin nan, wanda yake ɗaya daga cikin waɗanda aka kwaso daga Yahuda, bai kula da kai ba, ya sarki, balle fa dokar da ka yi. Har yanzu yana addu’a sau uku a rana.”
Tedy odpovídajíce, řekli králi: Daniel ten, kterýž jest z zajatých synů Judských, nechtěl dbáti na tvé, ó králi, nařízení, ani na mandát tvůj, kterýž jsi vydal, ale třikrát za den modlívá se modlitbou svou.
14 Da sarki ya ji haka, sai ya damu sosai, ya ƙudura yă ceci Daniyel, ya yi ta fama har fāɗuwar rana yadda zai yi yă kuɓutar da shi.
Tedy král, jakž uslyšel tu řeč, velmi se zarmoutil nad tím, a uložil král v mysli své vysvoboditi Daniele, a až do západu slunce usiloval ho vytrhnouti.
15 Sai mutanen nan suka je wurin sarki a ƙungiyance suka ce masa, “Ka tuna, ya sarki; cewa bisa ga dokar Medes da Farisa, babu umarni ko dokar da sarki ya yi da za a iya sokewa.”
Ale muži ti shromáždivše se k králi, mluvili jemu: Věz, králi, že jest takové právo u Médských a Perských, aby každá výpověd a nařízení, kteréž by král ustanovil, neproměnitelné bylo.
16 Saboda haka sai sarki ya ba da umarni suka kuma kawo Daniyel suka jefa shi cikin ramin zakoki. Sarki ya ce wa Daniyel, “Bari Allahn nan wanda kake bauta masa kullum, yă cece ka!”
I řekl král, aby přivedli Daniele, a uvrhli jej do jámy lvové. Mluvil pak král a řekl Danielovi: Bůh tvůj, kterémuž sloužíš ustavičně, on vysvobodí tebe.
17 Aka kawo dutsen aka rufe bakin ramin, sa’an nan sarki ya hatimce shi da zobensa da kuma zoban manyan mutanensa, don kada wani yă canja yanayin Daniyel.
A přinesen jest kámen jeden, a položen na díru té jámy, a zapečetil ji král prstenem svým a prsteny knížat svých, aby nebyl změněn ortel při Danielovi.
18 Sa’an nan sarki ya koma fadarsa ya kwana bai ci ba, kuma babu wata liyafar da aka kawo masa. Ya kuma kāsa barci.
I odšel král na palác svůj, a šel ležeti, nic nejeda, a ničímž se obveseliti nedal, tak že i sen jeho vzdálen byl od něho.
19 Gari yana wayewa, sai sarki ya tashi ya hanzarta zuwa ramin zakoki.
Tedy král hned ráno vstav na úsvitě, s chvátáním šel k jámě lvové.
20 Da ya yi kusa da ramin zakokin, sai ya kira Daniyel da muryar mai cike da damuwa ya ce, “Daniyel bawan Allah mai rai, ko Allahn nan naka wanda kake bauta wa kullum, ya iya cetonka daga zakoki?”
A jakž se přiblížil k jámě, hlasem žalostným zavolal na Daniele, a promluviv král, řekl Danielovi: Danieli, služebníče Boha živého, Bůh tvůj, kterémuž ty sloužíš ustavičně, mohl-liž tě vysvoboditi od lvů?
21 Sai Daniyel ya amsa ya ce, “Ran sarki, yă daɗe!
Tedy Daniel mluvil s králem, řka: Králi, na věky buď živ.
22 Allahna ya aiko da mala’ikansa, ya kuwa rufe bakunan zakoki. Ba su yi mini rauni ba, gama an same ni marar laifi ne a gabansa. Ban kuwa taɓa yin wani abu marar kyau a gabanka ba, ya sarki.”
Bůh můj poslal anděla svého, kterýž zavřel ústa lvů, aby mi neuškodili; nebo před ním nevina nalezena jest při mně, nýbrž ani proti tobě, králi, nic zlého jsem neučinil.
23 Sai sarki ya cika da murna ƙwarai, ya kuma yi umarni a ciro Daniyel daga ramin zakoki. Kuma da aka fito da Daniyel daga ramin, ba a sami wani rauni a jikinsa ba, domin ya dogara ga Allahnsa.
Tedy král velmi se z toho zradoval, a rozkázal Daniele vytáhnouti z jámy. I vytažen byl Daniel z jámy, a žádného úrazu není nalezeno na něm; nebo věřil v Boha svého.
24 Sai sarki ya umarta, a kawo mutanen nan da suka yi wa Daniyel maƙarƙashiya, a tura su, da’ya’yansu, da matansu cikin ramin zakoki. Kafin ma su kai ƙurewar ramin, sai zakoki suka hallaka su suka yayyage su, suka yi kaca-kaca da su.
I rozkázal král, aby přivedeni byli muži ti, kteříž osočili Daniele, a uvrženi jsou do jámy lvové, oni i synové jejich i ženy jejich, a prvé než dopadli dna té jámy, zmocnili se jich lvové, a všecky kosti jejich zetřeli.
25 Sa’an nan Sarki Dariyus ya rubuta wa dukan mutane, da al’ummai da kuma mutanen dukan harsunan a duk fāɗin ƙasar. “Bari yă yi nasara sosai!
Tedy Darius král napsal všechněm lidem, národům a jazykům, kteříž bydlili po vší zemi: Pokoj váš rozmnožen buď.
26 “Na fitar da doka cewa a cikin dukan iyakar ƙasar mulkina, dole mutane su ji tsoro su kuma girmama Allah na Daniyel.
Ode mne vyšlo nařízení toto, aby na všem panství království mého třásli a báli se před Bohem Danielovým; nebo on jest Bůh živý a zůstávající na věky, a království jeho nebude zrušeno, ani panování jeho až do konce.
27 Yakan kuɓutar ya kuma ceci;
Vysvobozuje a vytrhuje, a činí znamení a divy na nebi i na zemi, kterýž vysvobodil Daniele z moci lvů.
28 Daniyel kuwa ya bunkasa a lokacin mulkin Dariyus da kuma mulkin Sairus na Farisa.
Danielovi pak šťastně se vedlo v království Dariovu, a v království Cýra Perského.

< Daniyel 6 >