< Daniyel 5 >

1 Sarki Belshazar ya yi babban biki domin dubban hakimansa ya kuma sha ruwan inabi tare da su.
Nanao sabadidake jabajaba t’i Belsatsare mpanjaka ho ami’ty arivo’ o roandria’eo vaho ninon-divay añ’atrefa’ i arivoy.
2 Yayinda Belshazar yake shan ruwan inabi, sai ya umarta a kawo zinariya da azurfan da Nebukadnezzar mahaifinsa ya kwaso daga haikali a Urushalima, saboda sarki da hakimansa, da matansa da ƙwarƙwaransa su sha da su.
Naho nitsopek’ i divaiy t’i Belsatsare, le linili’e te hasese ama’e o fanake volamena naho volafoty nendesen-drae’e Nebokadnetsare boak’ amy kivohon’ Añahare e Ierosalaime añeio, hikamà’ o roandria’eo naho o vali’eo vaho o sakeza’eo.
3 Sai suka kawo kayan zinariyan nan da aka kwaso daga haikalin Allah a Urushalima, sarki kuwa da hakimansa, da matansa, da ƙwarƙwaransa suka yi ta sha da su.
Aa le na­sese mb’eo o fanake nendeseñe boak’ an-kivohon’ anjomban’ Añahare e Ierosa­laime añeo naho nikama ama’e i mpanjakay naho o roandria’eo naho o vali’eo vaho o sakeza’eo.
4 Yayinda suke shan ruwan inabin, sai suka yabi allolin zinariya da azurfa, da na tagulla, da na ƙarfe, da na itace da kuma na dutse.
Ie nigenoke divay naho nandrenge o ‘ndrahare volamena naho volafoty, torisìke naho viñe vaho vatoo,
5 Nan da nan sai ga yatsotsin hannun mutum sun bayyana, suna yin rubutu a kan shafen bangon, kusa da wurin da ake ajiye fitilar fadar sarki. Sarki kuwa yana ganin hannun yayinda yake rubutu.
le nisodehañe eo amy zao ty rambo-pità’ ondaty, nanokitse aolo’ ty fitam-pailo amy pako’ i rindriñe añ’ anjombam-panjakay vaho niisa’ i mpanjakay ty ila’ i fitañe nanokitsey.
6 Sai fuskarsa ta ruɗe, ya kuma ji tsoro ƙwarai har gwiwoyinsa suka yi ta bugun juna, ƙafafunsa kuma suka rasa ƙarfi.
Nikòfoty amy zao i mpanjakay naho nitsobore aze i fitsakorea’ey, nibalake ka ty kitambe an-toha’eo, vaho nifamango o ongo’eo.
7 Sai sarki ya kira masu dabo, masanan taurari da masu duba, a kawo su, ya kuma ce wa masu hikima na Babilon, “Duk wanda ya karanta wannan rubutu ya kuma faɗa mini abin da yake nufi, za a sa masa rigar shunayya, a kuma sa masa sarƙar zinariya a wuyansa, zai zama na uku a cikin masu mulkin ƙasar.”
Nikoik’ amy zao i mpanjakay t’ie haneseañe ambiasa naho nte-Kasdý vaho mpitoky. Nisaon­tsy amo mahihi’ o Baveleo i mpanjakay ami’ty hoe: Ze mahavaky ty sokitse tiañe naho hanoro ahy i fandrazaña’ey, le ho sikinañe malò-mavo naho ho ravaheñe sili­sily volamena ty fititia’e, vaho ho mpifehe ty faha-telo’ ty fifeheañe toy.
8 Sa’an nan sai dukan masu hikima suka zo ciki, amma ba su iya karanta rubutun ba ko su faɗa wa sarki abin da yake nufi.
Songa niheo mb’eo ondaty mahihi’ i mpanjakaio, fe tsy nahavaky i soki­tsey, tsy nahabentatse i fandrazaña’ey amy mpanjakay.
9 Saboda haka Sarki Belshazar ya firgita ƙwarai kuma fuskarsa ta ƙara ruɗewa. Hakimansa kuma suka rikice.
Nangonotse amy zao t’i Belsatsare mpanjaka naho niova laharañe, vaho veren-draha o roandria’eo.
10 Sai sarauniya, da jin muryoyi na sarki da na hakimansa, ta shiga babban ɗakin liyafar. Ta ce, “Ya sarki, ranka yă daɗe! Kada ka firgita! Kada fuskarka ta ruɗe!
Ie amy saontsi’ i mpanjakay naho o roandria’eoy le nimoak’ amy efe-tsabadidakey ty vali’ i mpanjakay, le hoe ty enta’ i vali’ey, Ry mpanjaka, lava-havelo: ko ado’o hitsobore azo o vetsevetse’oo, ndra hikomavo o lahara’oo.
11 Akwai wani mutum a masarautarka wanda yake da ruhun alloli masu tsarki a cikinsa. A zamanin mahaifinka an gane cewa yana da basira da hazaka da hikima kamar na alloli. Sarki Nebukadnezzar mahaifinka, mahaifinka sarki, na ce, ya naɗa shugaban masu dabo, da masu sihiri, masanan taurari da kuma masu duba.
Am-pifehea’o ao t’indaty, le ama’e ty Arofon’ Añahare Masiñe; ie fahan-drae’o ty nitendrehañe hazavàñe, hilala naho hihitse; vaho manahake ty hilalan’ Añahare ty nizoeñe ama’e; ie ty nanoe’ i Nebokadnetsare mpanjaka, rae’o, i rae’o mpanjakay, roandria ambone’ ze hene ambiasa naho mpañandro naho nte-Kasdy vaho mpitoky,
12 Wannan mutum Daniyel, wanda sarki ya kira Belteshazar, an gane yana da ruhu nagari, da ilimi, da ganewa don yin fassarar mafarkai, da bayyana ma’anar kacici-kacici, da warware al’amura masu wuya. Ka kira Daniyel shi kuwa zai faɗa maka abin da rubutun nan yake nufi.”
amy te nioniñe amy Daniele, i natao’ i mpanjakay Belsatsarey, ty arofo loho ambone, ty hilala mitiotiotse; rendre’e iaby ty nofy naho ty fandrazañañe naho ty fampiborahañe ze raha mietake, vaho ty fandevoñañe hakahaka. Aa le ampikanjio t’i Daniele, hanoro i fandrazaña’ey.
13 Saboda haka aka kawo Daniyel a gaban sarki, sai sarki ya ce masa, “Kai ne Daniyel ɗin nan, ɗaya daga cikin kamammu waɗanda mahaifina sarki ya kawo daga Yahuda?
Aa le nasese añ’ atrefa’ i mpanjakay t’i Daniele naho hoe ty saontsi’ i mpanjakay amy Daniele: Ihe hao i Daniele anam-pirohi’ Iehodà nendesen-draeko boake Iehodày?
14 Na sami labari cewa kana da ruhun alloli a cikinka da kuma basira, da hazaka da kuma fitacciyar hikima.
Fa tsinanoko ty ama’o, te ama’o ty Arofon’ Añahare Masiñe, naho te nizoeñe ama’o ty hazavàñe naho ty faha­rendrehañe vaho ty hihitse ambone.
15 An kawo masu hikima da masu dabo a gabana domin su karanta wannan rubutu su kuma faɗa mini abin da yake nufi, amma ba su iya ba.
Ie henaneo fa nasese amako o mahihitseo, naho o mpañandroo hamaky o sokitseo hampahafohiñe ahy ty fandrazaña’e, fe tsy naboa’ iareo amako ty famentabentarañ’ aze.
16 Na sami labari cewa kana iya ba da fassara da kuma warware matsaloli masu wuya. In har ka iya karanta wannan rubutun ka kuma faɗa mini abin da yake nufi, za a sa maka riga shunayya, a kuma sa sarƙar zinariya a wuyanka. Za ka zama na uku a cikin masu mulkin ƙasar.”
Aa le tsinanoko ty ama’o, te mahafita­roñe ty mietake, vaho mahafibalake ty sarotse; aa ie mahavaky i sokitsey naho mahaborake i fandra­zaña’ey amako, le hasaroñe malò-mavo, naho ho ravaheñe silisily volamena i fititia’o, vaho ho mpifehe faha-telo’ ty fifeheañe toy.
17 Sai Daniyel ya amsa wa sarki ya ce, “Za ka iya ajiye kyautar wa kanka ko kuma ka ba wa wani. Duk da haka, zan karanta wa sarki rubutun, in kuma faɗa abin da yake nufi.
Hoe ty natoi’ i Daniele añatrefa’ i mpanjakay, Tano ama’o o tambeo naho atoloro ami’ty ila’e o ravoravoo fe ho vakieko ama’o o sokitseo, ry mpanjaka, vaho ho razañeko ama’o.
18 “Ya sarki, Allah Mafi Ɗaukaka ya ba mahaifinka Nebukadnezzar sarauta, da girma, da ɗaukaka, da martaba.
Ry mpanjakao, Natolon’ Añahare Andindimoneñe ao amy Nebokadnetsare rae’o ty fifeheañe naho ty volonahetse, naho ty engeñe vaho ty fikantsoñañe;
19 Saboda irin matsayin da ya ba shi, dukan mutane da al’ummai da kuma dukan harsuna suka ji tsoronsa suka yi rawar jiki a gabansa. Bisa ga ganin damarsa yakan kashe wani, ya bar wani da rai, haka kuma yakan ɗaukaka wani, ya ƙasƙantar da wani.
le amy volonahetse natolotse azey ty nampañeveñe naho nampihondrahondra ze kilakila ondaty naho fifeheañe naho fameleke añatrefa’e; le navetra’e ze satri’e, naho nitana’e ho veloñe ze satri’e, le naonjo’e ze satri’e, vaho nafotsa’e ze satri’e.
20 Amma da lokacin da zuciyarsa ta cika da girman kai ta kuma taurare, sai aka kore shi daga gadon sarautarsa, aka raba shi kuma da darajarsa.
F’ie nitoabotse ty arofo’e naho nihagàñe am-pirengevohañe ty tro’e, vaho nitoloñe an-kavokavoke, le nafo­tsak’ amy fiambesam-pifehea’ey vaho nasintak’ ama’e ty enge’e
21 Aka kore shi daga cikin mutane aka kuma ba shi tunani irin na dabba; ya yi zama tare da jakunan jeji, ya kuma ci ciyawa kamar shanu; jikinsa kuma ya jiƙe da raɓa, har zuwa lokacin da ya gane, ashe, Allah Maɗaukaki ne mai iko duka a kan dukan mulkoki a duniya, yake kuma ba da mulki ga duk wanda ya ga dama.
le rinoake boak’ amo ana’ ondatio naho nampindrezeñe amo bibio ty arofo’e, naho amo bo­rike li-io ty akiba’e; nampikaman’ aze ty ahetse hoe añombe, naho nampandroe’ i zonon-dikerañey ty fañova’e ampara’ te nifohi’e te felehen’ Añahare o fifehea’ ondatio vaho ampijadoñe’e ho mpifehe ze satri’e.
22 “Amma kai ɗansa, Ya Belshazar, ba ka ƙasƙantar da kanka ba, ko da yake ka san wannan duka.
Fa ihe ry Belsatsare, ana’e, tsy nampireke arofo ndra te hene nifohi’o;
23 A maimakon, sai ka nuna wa Ubangiji na sama girman kai. Ka sa aka kawo maka su kwaf na zinariya daga haikalinsa, da kai da hakimanka, da matanka da ƙwarƙwaranka kuka sha ruwan inabi da su. Kuka yabi allolin zinariya da na azurfa, da na tagulla, da na baƙin ƙarfe, da na itace, da na dutse waɗanda ba sa ji, ba sa gani, ba sa da gane kome. Amma ba ka girmama Allah ba, wanda ranka da dukan harkokinka suna a hannunsa.
te mone nitroatse hiatreatre i Talèn-dike­rañey naho nasese añatrefa’o eo o fana’ i anjomba’eio naho songa ninon-divay ama’e irehe naho o roandria’oo, o vali’oo naho o sakeza’oo; le nirengè’o o ‘ndrahare volamena naho volafoty, an-torisìke, hatae naho vato, ze tsy mahatrea, tsy mahatsanoñe. tsy maharendrekeo, vaho mbe lia’e tsy niasia’o t’i Andrianañahare, ie hene am-pità’e ao ty fiai’o naho o fitoloña’oo.
24 Saboda haka ya aiko da hannun da ya yi rubutun nan.
Aa le nampañitrifeñe boak’ añatrefa’e ty lela-pitañe, vaho nisokireñe o ­sokitseo.
25 “Wannan shi ne rubutun da aka yi, Mene, mene, tekel, farsin
Le izao ty sokitse nipatere’e: Mene, Mene, Tekele, Parase.
26 “Abin da kalmomin nan suke nufi shi ne, “Mene, Allah ya ƙayyade yawan kwanakin mulkinka ya kuma kawo su ga ƙarshe.
Inao ty fan­drazañañ’aze: Mene: Vinolilin’ Añahare ty fifehea’o vaho nagado’e.
27 “Tekel, An kuma auna ka a ma’auni aka tarar ka kāsa.
Tekèle: Linanja’ am-pandanjan-drehe vaho nizoeñe te tomotse.
28 “Feres, An raba mulkinka aka ba wa Medes da Farisa.”
Parase: fa zinara’ i fifeheañey vaho natolotse amo nte-Maday naho nte-Paraseo.
29 Sai Belshazar ya umarta, aka sa wa Daniyel riga mai shunayya, aka sa sarƙar zinariya a wuyansa, aka kuma yi shela, cewa yanzu shi ne na uku a cikin masu mulkin ƙasar.
Aa le namantoke t’i Belsatsare, vaho nisikina’ iareo malò-mavo t’i Daniele, naho niravaheñe silisily volamena ty am-pititia’e eo, vaho nitsey ty ama’e t’ie ro mpifehe faha-telo’ i fifeheañey.
30 A wannan dare aka kashe Belshazar, sarkin Babiloniyawa,
Amy haleñey te navetrake i Belsatsare mpanjàka’ o nte-Kasdìo.
31 Dariyus mutumin Medes kuwa ya karɓi mulkin, yana da shekara sittin da biyu.
Nandrambe i fifeheañey ami’ty tao’e faha-enempolo-ro’amby t’i Dariavese.

< Daniyel 5 >