23 A maimakon, sai ka nuna wa Ubangiji na sama girman kai. Ka sa aka kawo maka su kwaf na zinariya daga haikalinsa, da kai da hakimanka, da matanka da ƙwarƙwaranka kuka sha ruwan inabi da su. Kuka yabi allolin zinariya da na azurfa, da na tagulla, da na baƙin ƙarfe, da na itace, da na dutse waɗanda ba sa ji, ba sa gani, ba sa da gane kome. Amma ba ka girmama Allah ba, wanda ranka da dukan harkokinka suna a hannunsa.
Bet esi cēlies pret to debesu Kungu, un Viņa nama trauki ir atnesti tavā priekšā, un tu un tavi varenie un tavas sievas un tavas liekās sievas no tiem esat vīnu dzēruši un slavējuši tos sudraba un zelta, vara, dzelzs, koka un akmens dievus, kas nedz redz nedz dzird nedz saprot; bet to Dievu, kam rokā tava dvaša un pie kā stāv visi tavi ceļi, Tam tu neesi godu devis.