< Daniyel 4 >
1 Daga sarki Nebukadnezzar. Zuwa ga mutane da al’ummai da kuma kowane yare, da suke zama a duniya. Salama mai yawa ta tabbata a gare ku!
Цар Навуходоносор свим народима, племенима и језицима што су по свој земљи, мир да вам се умножи.
2 Ina murna in shaida muku game da alamu da al’ajabai waɗanda Allah Mafi Ɗaukaka ya yi ta wurina.
Свиде ми се да објавим знаке и чудеса што ми учини Бог Вишњи.
3 Alamunsa da girma suke,
Знаци Његови како су велики! И чудеса Његова како су силна! Царство је Његово царство вечно, и власт Његова од колена до колена.
4 Ni, Nebukadnezzar, ina zaune a gidana cikin fadata, ina jin daɗi ina bunkasa.
Ја Навуходоносор бејах миран у кући својој и цветах у двору свом.
5 Na yi mafarkin da ya ba ni tsoro. A sa’ad da nake kwance a gadona, siffofi da wahayoyi da suka bi ta cikin tunanina sun firgita ni.
Усних сан, који ме уплаши, и мисли на постељи мојој и утваре главе моје узнемирише ме.
6 Don haka na ba da umarni a tattaro dukan masu hikima na Babilon su bayyana a gabana domin su fassara mini mafarkin.
И заповедих да се доведу преда ме сви мудраци вавилонски да ми кажу шта значи сан.
7 Sa’ad da masu sihiri, da masu dabo, da masanan taurari da masu duba suka zo, na faɗa musu mafarkin, amma ba su iya fassarta mini mafarkin ba.
Тада дођоше врачари, звездари, Халдеји и гатари, и приповедих им сан, али ми не могоше казати шта значи.
8 A ƙarshe, sai Daniyel ya zo gabana na kuma faɗa masa mafarkin. (Ana ce da shi Belteshazar, wanda aka ba shi sunan allahna kuma ruhun alloli masu tsarki suna a bisansa.)
Најпосле дође преда ме Данило, који се зове Валтасар по имену бога мог, и у коме је дух светих богова, и приповедих му сан.
9 Na ce, “Belteshazar, shugaban masu sihiri, na san ruhun alloli suna a kanka, babu wani asirin da zai fi ƙarfin ganewarka. Ga dai mafarkin da na yi, sai ka fassara mini.
Валтасаре, поглаваре врачима, знам да је дух светих богова у теби и никаква тајна није ти тешка; кажи сан мој што сам снио и шта значи.
10 Waɗannan su ne wahayin da na gani a lokacin da nake kwance a gadona, na duba, a gabana kuwa ga wani itace a kafe a tsakiyar duniya, yana da tsawo ƙwarai.
А утвара главе моје на постељи мојој беше: Видех, гле, дрво усред земље, и висина му велика.
11 Itacen ya yi girma ya kuma yi ƙarfi, har tsayinsa ya taɓa sarari sama; ana iya ganinsa a ko’ina a duniya.
Дрво беше велико и јако, и висина му досезаше до неба, и виђаше се до краја све земље.
12 Ganyayensa suna da kyau, yana da’ya’ya jingim, abinci kuma domin kowa da kowa. A ƙarƙashinsa namun jeji suke samun wurin hutawa, kuma tsuntsayen sama suna zaune a bisa rassansa; daga cikinsa kowace halitta take cin abinci.
Лишће му беше лепо и род обилат, и на њему беше хране свему, зверје пољско одмараше се у хладу његовом, и на гранама његовим становаху птице небеске, и од њега се храњаше свако тело.
13 “A cikin wahayin da gani sa’ad da nake kwance a kan gadona, Na duba, a gabana kuwa ga wani ɗan saƙo, mai tsarki, yana saukowa daga sama.
Видех у утварама главе своје на постељи својој, и гле, Стражар и Светац сиђе с неба.
14 Sai ya yi kira da babbar murya ya ce, ‘A sare itacen a kuma yayyanka rassansa; a karkaɗe ganyensa a kuma warwatsar da’ya’yansa. Bari dabbobi su tashi daga ƙarƙashinsa da kuma tsuntsayen da suke a rassansa.
Повика јако и рече овако: Посеците дрво, и окрешите му гране, покидајте му лишће и разметните му род; нека побегну звери испод њега и птице с грана његових.
15 Amma a bar kututturen da kuma saiwoyinsa, a daure shi da ƙarfe da kuma tagulla, a bar shi a cikin ƙasa, a cikin ciyayin filaye. “‘Bari yă jiƙu da raɓar, bari yă zauna cikin dabbobi tare da tsire-tsiren duniya.
Али пањ са жилама оставите му у земљи, у оковима гвозденим и бронзаним у трави пољској, нека га кваси роса небеска и део да му је са зверјем од траве земаљске.
16 Bari a canja tunaninsa irin na mutane a ba shi tunani irin na dabbobi, har sau bakwai su wuce a kansa.
Срце човечје нека му се промени, и срце животињско нека му се да, и седам времена нека прође преко њега.
17 “‘An sanar da wannan matsayi ne ta bakin’yan saƙo, masu tsarki ne kuwa suka sanar da hukuncin, domin masu rai su sani Mafi Ɗaukaka ne mai iko duka a bisa kowane mulkin mutane, yakan kuma ba wa duk wanda ya ga dama, yakan sanya talaka yă zama sarki.’
То су одредили стражари и изрекли свети да би познали живи да Вишњи влада царством људским, и даје га коме хоће, и поставља над њим најнижег између људи.
18 “Wannan shi ne mafarkin da ni, Nebukadnezzar, na yi. Yanzu Belteshazar, sai ka faɗa mini abin da yake nufi, domin babu wani a cikin masu hikima a mulkina da ya iya fassara mini shi. Amma za ka iya, domin ruhun alloli masu tsarki yana a bisanka.”
Тај сан сних ја, цар Навуходоносор; а ти, Валтасаре, кажи шта значи, јер ниједан мудрац у царству мом не може да ми каже шта значи; а ти можеш, јер је у теби дух светих богова.
19 Sai Daniyel (wanda ake kira Belteshazar) ya tsaya zugum na ɗan lokaci, tunaninsa ya ba shi tsoro. Saboda haka sarki ya ce, “Belteshazar, kada ka bar mafarkin ko ma’anarsa ta tayar maka da hankali.” Belteshazar ya amsa ya ce, “Ranka yă daɗe, in dai har mafarkin zai tsaya a kan abokan gābanka da ma’anarsa kuma ta faɗa kan maƙiyan!
Тада Данило, који се зваше Валтасар, оста у чуду за један сат, и мисли га узнемираваху. А цар проговори и рече: Валтасаре, сан и значење му да те не узнемирује. А Валтасар одговори и рече: Господару мој, сан да буде твојим ненавидницима, и значење његово непријатељима твојим.
20 Itacen da ka gani; wanda ya yi girma da ƙarfe, da tsayinsa ya taɓa sararin sama, wanda ana ganinsa ko’ina a duniya,
Дрво што си видео, велико и јако, коме висина досезаше до неба и које се виђаше по свој земљи,
21 wanda ganyayensa masu kyau ne yana da’ya’yan itace da yawa, wanda yake ba da abinci ga duka, yana ba da wurin hutu ga namun jeji, kuma rassansa suna ɗauke da sheƙar tsuntsayen sama.
Коме лишће беше лепо и род обилан, и на коме беше хране свему, под којим становаше зверје пољско и на гранама му сеђаху птице небеске,
22 Ya sarki kai ne itacen nan! Ka yi girma da ƙarfi; girmanka kuma ta kai har sama, mulkinka kuma ya kai ko’ina a duniya.
То си ти, царе, који си велик и силан, и величина је твоја висока и досеже до неба и власт твоја до крајева земаљских.
23 “Ya sarki ka ga ɗan saƙon mai tsarkin nan, yana saukowa daga sama yana cewa, ‘A sare itacen a hallaka shi, amma a bar kututturensa daure da ƙarfe da tagulla, a bar shi can a ɗanyar ciyawar filaye, ya jiƙe da raɓa, ya zauna tare da namun jeji har shekara bakwai.’
А што цар виде Стражара и Свеца где силажаше с неба и говораше: Посеците дрво и потрите га, али му пањ са жилама оставите у земљи у оковима гвозденим и бронзаним у трави пољској, да га кваси роса небеска, и са зверјем пољским нека му је део докле седам времена прође преко њега,
24 “Ga fassarar, ya sarki, wannan ita ce doka wadda Mafi Ɗaukaka ya bayar a kan ranka yă daɗe, sarkina.
Ово значи, царе, и ово је наредба Вишњег која ће се извршити на мом господару цару:
25 Za a kore ka daga cikin mutane, za ka kuma zauna cikin namun jeji; za ka ci ciyawa kamar shanu, za ka jiƙe da raɓa har shekara bakwai cif sa’an nan za ka sani cewa Mafi Ɗaukaka ne mai iko duka a kan dukan mulkoki a duniya, yake kuma ba da mulki ga duk wanda ya ga dama.
Бићеш прогнан између људи, и са зверима ћеш пољским живети, и храниће те травом као говеда, и роса ће те небеска квасити, и седам ће времена проћи преко тебе докле познаш да Вишњи влада царством људским и даје га коме хоће.
26 Umarni na barin kututturen itacen da saiwoyinsa yana nufin cewa za a maido maka da mulkinka a lokacin da ka gane cewa Mai sama ne yake mulki.
А што се рече да се остави пањ са жилама од дрвета, царство ће ти остати, кад познаш да небеса владају.
27 Saboda haka, ya sarki, ina roƙonka ka karɓi shawarar da zan ba ka; ka furta zunubanka ta wurin yin abin da yake daidai. Ka bar muguntarka, ka aikata alheri ga waɗanda ake wulaƙantawa, wataƙila za a ƙara tsawon kwanakinka da salama.”
Зато, царе, да ти је угодан мој савет, опрости се греха својих правдом, и безакоња својих милошћу према невољнима, е да би ти се продужио мир.
28 Duk wannan kuwa ya faru da sarki Nebukadnezzar.
Све ово дође на цара Навуходоносора.
29 Bayan wata goma sha biyu, a sa’ad da sarki yake takawa a bisan saman ɗakin fadar Babilon,
После дванаест месеци ходаше по царском двору у Вавилону.
30 sai ya ce, “Ba wannan ita ce Babilon babba da na gina domin wurin zaman sarautar Babilon, da ikona kuma domin ɗaukakar darajata ba?”
И проговори цар и рече: Није ли то Вавилон велики што га ја сазидах јаком силом својом да је столица царска, и слава величанству мом?
31 Tun kalmomin suna cikin bakinsa sai ya ji murya daga sama tana cewa, “Wannan shi ne abin da aka zartar a kanka, Sarki Nebukadnezzar. An karɓe ikon mulkinka.
Те речи још беху у устима цару, а глас дође с неба: Теби се говори, царе Навуходоносоре: Царство се узе од тебе.
32 Za a kore ka daga cikin mutane za ka kuma yi rayuwa tare da namun jeji. Za ka ci ciyawa kamar sa har shekara bakwai cif, sa’an nan za ka gane Mafi Ɗaukaka ne mai iko duka a kan dukan mulkoki a duniya, yake kuma ba da mulki ga duk wanda ya ga dama.”
И бићеш прогнан између људи, и живећеш са зверјем пољским, храниће те травом као говеда, и седам ће времена проћи преко тебе докле познаш да Вишњи влада царством људским и даје га коме хоће.
33 Nan da nan abin da aka faɗa a kan Nebukadnezzar tabbatarsa ya cika. Aka kore shi daga cikin mutane ya kuma shiga cin ciyawa kamar shanu. Jikinsa ya jiƙe da raɓa, har gashinsa ya yi tsawo kamar fikafikan gaggafa, kumbarsa kuma suka yi tsawo kamar na tsuntsu.
У тај час испуни се та реч на Навуходоносору; и би прогнан између људи и једе траву као говеда, и роса небеска кваси му тело да му нарастоше длаке као пера у орла и нокти као у птица.
34 A ƙarshen waɗannan kwanaki, ni, Nebukadnezzar, na ɗaga idanuna sama, sai hankalina ya komo mini. Na kuwa yabi Maɗaukaki, na girmama shi, na ɗaukaka shi wanda yake rayayye har abada.
Али после тог времена ја Навуходоносор подигох очи своје к небу, и ум мој врати ми се, и благослових Вишњег, и хвалих и славих Оног који живи довека, чија је власт власт вечна и чије је царство од колена до колена.
И сви становници земаљски ништа нису према Њему, и ради шта хоће с војском небеском и са становницима земаљским, и нема никога да би Му руку зауставио и рекао Му: Шта радиш?
36 A lokacin nan hankalina ya komo mini, sai aka mayar mini da masarautata mai daraja, da martabata, da girmana.’Yan majalisata da fadawana suka nemo ni. Aka maido ni kan gadon sarautata da daraja fiye da ta dā.
У то време ум мој врати ми се, и на слави царства мог врати ми се величанство моје и светлост моја; и дворани моји и кнезови моји потражише ме, и утврдих се у царству свом, и дода ми се више величанства.
37 Yanzu ni, Nebukadnezzar, ina yabon Sarkin sama, ina waƙa ina kuma darjanta shi, saboda dukan abin da ya yi mini, mai kyau ne kuma dukan hanyoyinsa gaskiya ne. Kuma duk masu tafiya da girman kai zai ƙasƙantar da su.
Сада ја Навуходоносор хвалим, узвишујем и славим цара небеског, чија су сва дела истина и чији су путеви праведни и који може оборити оне који ходе поносито.