< Daniyel 3 >
1 Sarki Nebukadnezzar ya yi gunkin zinariya, tsawonsa kamu tasa’in, fāɗinsa kuma kamu tara ne, ya kafa shi a filin Dura a yankin Babilon.
Potom Nabuchodonozor král udělav obraz zlatý, jehož výška byla šedesáti loket, šířka pak šesti loket, postavil jej na poli Dura v krajině Babylonské.
2 Sa’an nan ya aika a kira hakimai da wakilai da gwamnoni da mashawarta, da ma’aji, da alƙalai, da marubutan kotu, da dukan sauran ma’aikatan yankunan, suka hallara domin a rusuna wa wannan siffar da ya kafa.
I poslal Nabuchodonozor král, aby shromáždili knížata, vývody a vůdce, starší, správce nad poklady, v právích zběhlé, úředníky a všecky, kteříž panovali nad krajinami, aby přišli ku posvěcování obrazu, kterýž postavil Nabuchodonozor král.
3 Saboda haka sai hakimai, da wakilai da gwamnoni, mashawarta da ma’aji da alƙalai, da marubutan alƙalai, da kuma dukan ma’aikatan yankunan suka tattaru domin kaddamar da siffar da Nebukadnezzar ya kafa, suka kuma tsaya a gabansa.
Tedy shromáždili se knížata, vývodové a vůdcové, starší, správcové nad poklady, v právích zběhlí, úředníci a všickni, kteříž panovali nad krajinami ku posvěcování obrazu toho, kterýž postavil Nabuchodonozor král, a stáli před obrazem, kterýž postavil Nabuchodonozor.
4 Sai mai shela ya daga murya da ƙarfi ya ce, “Wannan shi ne abin da aka umarce ku ku yi, ya ku mutane da al’umma da kowane yare.
Biřic pak volal ze vší síly: Vám se to praví lidem, národům a jazykům,
5 Da zarar kuka ji karar ƙaho, da sarewa, da garaya da goge da molo da algaita da kowane irin kaɗe-kaɗe da bushe-bushe ku rusuna ku yi sujada ga wannan gunkin da sarki Nebukadnezzar ya kafa.
Jakž uslyšíte zvuk trouby, píšťalky, citary, huslí, loutny, zpívání a všelijaké muziky, padněte a klanějte se obrazu zlatému, kterýž postavil Nabuchodonozor král.
6 Duk wanda bai rusuna ya yi sujada ba, nan take za a jefa shi a cikin tendarun wuta.”
Kdož by pak nepadl a neklaněl se, té hodiny uvržen bude do prostřed peci ohnivé rozpálené.
7 Saboda haka, da zarar suka ji karar ƙaho, da sarewa, garaya da goge da kowane irin kaɗe-kaɗe da bushe-bushe da kowane irin kaɗe-kaɗe kowane mutum da ko wace al’umma da kowane irin yare suka sunkuya suka yi sujada ga wannan siffa ta zinariya da sarki Nebukadnezzar ya kafa.
A protož hned, jakž uslyšeli všickni lidé zvuk trouby, píšťalky, citary, huslí, loutny a všelijaké muziky, padli všickni lidé, národové a jazykové, klanějíce se obrazu zlatému, kterýž postavil Nabuchodonozor král.
8 A wannan lokaci sai waɗansu masanan taurari suka zo gaba suka yi karar Yahudawa.
A hned téhož času přistoupili muži Kaldejští, a s křikem žalovali na Židy,
9 Suka ce wa sarki Nebukadnezzar, “Ran sarki yă daɗe,
A mluvíce, řekli Nabuchodonozorovi králi: Králi, na věky buď živ.
10 Ya sarki, ka fitar da doka, cewa duk wanda ya ji karar ƙaho, da sarewa, da garayu da goge, da molo da algaita da kowane irin kayan kaɗe-kaɗe da bushe-bushe sai yă rusuna yă yi sujada ga siffar zinariya,
Ty králi, vynesls výpověd, aby každý člověk, kterýž by slyšel zvuk trouby, píšťalky, citary, huslí, loutny, zpívání a všelijaké muziky, padl a klaněl se obrazu zlatému,
11 kuma cewa duk wanda bai rusuna ya yi sujadar ba za a jefa shi cikin tanderun wuta.
A kdož by nepadl a neklaněl se, aby uvržen byl do prostřed peci ohnivé rozpálené.
12 Amma sai ga waɗansu Yahudawa waɗanda ka ɗora su a kan harkokin yankin Babilon, wato, Shadrak, Meshak da Abednego waɗanda ba su kula da umarninka ba, ya sarki. Ba su bauta wa allolin ba balle su yi sujada ga gunkin zinariya da ka kafa.”
Našli se pak někteří Židé, kteréž jsi představil krajině Babylonské, totiž Sidrach, Mizach a Abdenágo, kteřížto muži nedbali na tvé, ó králi, nařízení. Bohů tvých nectí, a obrazu zlatému, kterýž jsi postavil, se neklanějí.
13 Cikin fushi da hasala, Nebukadnezzar ya aika a kira Shadrak, Meshak da Abednego. Aka kawo waɗannan mutane a gaban sarki,
Tedy Naduchodonozor v hněvě a v prchlivosti rozkázal přivésti Sidracha, Mizacha a Abdenágo. I přivedeni jsou muži ti před krále.
14 sai Nebukadnezzar ya ce musu, “Gaskiya ne Shadrak, Meshak da Abednego, cewa kun ƙi ku bauta wa alloli kuka kuma ƙi yi sujada ga gunkin da na kafa?
I mluvil Nabuchodonozor a řekl jim: Zoumyslně-li, Sidrachu, Mizachu a Abdenágo, bohů mých nectíte, a obrazu zlatému, kterýž jsem postavil, se neklaníte?
15 Yanzu sa’ad da kuka ji karar ƙaho, da sarewa, da garaya, da goge, da molo da algaita da kowane irin kaɗe-kaɗe da bushe-bushe, in kuna a shirye ku rusuna ƙasa ku yi wa wannan gunkin da na yi sujada, to, da kyau. Amma in ba ku yi sujada ba, za a je fa ku yanzu a cikin tanderun wutar nan. In ga kowane ne allahn nan da zai kuɓutar da ku daga hannuna?”
Protož nyní, jste-liž hotovi, abyste hned, jakž uslyšíte zvuk trouby, píšťalky, citary, huslí, loutny, zpívání a všelijaké muziky, padli a klaněli se obrazu tomu, kterýž jsem učinil? Pakli se klaněti nebudete, té hodiny uvrženi budete do prostřed peci ohnivé rozpálené, a který jest ten Bůh, ješto by vás vytrhl z ruky mé?
16 Sai Shadrak, Meshak da Abednego suka amsa wa sarki suka ce, “Ya Nebukadnezzar, ba mu bukata mu kāre kanmu a gabanka a kan wannan batu.
Odpověděli Sidrach, Mizach a Abdenágo, a řekli králi: My se nestaráme o to, ó Nabuchodonozoře, co bychom měli odpovědíti tobě.
17 In an jefa mu cikin tanderun wutar nan, Allahn da muke bauta wa zai iya cetonmu daga ita, kuma ya sarki, zai cece mu daga hannunka.
Nebo aj, buďto že Bůh, jehož my ctíme, (kterýž mocen jest vytrhnouti nás z peci ohnivé rozpálené, a tak z ruky tvé, ó králi), vytrhne nás.
18 Amma ko da bai cece mu ba, muna so ka sani, ya sarki; cewa ba za mu bauta wa allolinka ba ko kuma mu yi sujada ga gunkin zinariyar da ka kafa ba.”
Buď že nevytrhne, známo buď tobě, ó králi, žeť bohů tvých ctíti a obrazu zlatému, kterýž jsi postavil, klaněti se nebudeme.
19 Sai Nebukadnezzar ya husata da Shadrak, Meshak da Abednego, sai al’amuransa a kansu ya canja. Sai ya umarta a ƙara zuga wutar har sau bakwai domin tă yi zafi fiye da yadda take a dā.
Tedy Nabuchodonozor naplněn jsa prchlivostí, tak že oblíčej tváři jeho se proměnil proti Sidrachovi, Mizachovi a Abdenágovi, a odpovídaje, rozkázal rozpáliti pec sedmkrát více, než obyčej měli ji rozpalovati.
20 Kuma ya umarci waɗansu ƙarfafan sojoji a cikin rundunarsa su daure Shadrak, Meshak da Abednego su jefa su cikin tanderun wutar.
A mužům silným, kteříž byli mezi rytíři jeho, rozkázal, aby svížíce Sidracha, Mizacha a Abdenágo, uvrhli do peci ohnivé rozpálené.
21 Waɗannan mutanen suna sanye da riguna, da wanduna, da rawani da waɗansu kayan sawa, aka daure su, aka jefa su cikin tanderun wuta.
Tedy svázali muže ty v pláštích jejich, v košilkách jejich, i v kloboucích jejich a v oděvu jejich, a uvrhli je do prostřed peci ohnivé rozpálené.
22 Sarki ya ba da umarnin da gaggawa kuma wutar ta yi zafi ƙwarai har harshen wutar ya kashe sojojin nan da suka ɗauki Shadrak, Meshak da Abednego,
Že pak rozkaz královský náhlý byl, a pec velmi rozpálená, z té příčiny muže ty, kteříž uvrhli Sidracha, Mizacha a Abdenágo, zadusil plamen ohně.
23 waɗannan mutane uku kuma a daure, suka fāɗa cikin tanderun wutar.
Ale ti tři muži, Sidrach, Mizach a Abdenágo, padli do prostřed peci ohnivé rozpálené svázaní.
24 Sai Sarki Nebukadnezzar ya miƙe tsaye, cike da mamaki ya tambayi mashawartansa, “Shin ba mutum uku ba ne muka daure muka jefa cikin wutar?” Suka amsa, “Tabbatacce haka yake ya sarki.”
Tedy Nabuchodonozor král zděsil se, a vstal s chvátáním, a promluviv, řekl hejtmanům svým: Zdaliž jsme neuvrhli tří mužů do prostřed peci svázaných? Odpověděli a řekli králi: Pravda jest, králi.
25 Sai ya ce, “Ku duba ina ganin mutum huɗu suna tafiya suna yawo a cikin wutar, a sake kuma babu abin da ya same su, na huɗun sai ka ce ɗan alloli.”
On pak odpovídaje, řekl: Aj, vidím čtyři muže rozvázané, procházející se u prostřed ohně, a není žádného porušení při nich, a čtvrtý na pohledění podobný jest synu Božímu.
26 Sai Nebukadnezzar ya matsa kusa da ƙofar tanderun wutar ya yi kira da ƙarfi, “Shedrak, Meshak da Abednego, bayin Allah Mafi Ɗaukaka ku fito! Ku zo nan!” Sai Shadrak, Meshak da Abednego suka fita daga cikin wutar,
A přistoupiv Nabuchodonozor k čelisti peci ohnivé rozpálené, mluvil a řekl: Sidrachu, Mizachu a Abdenágo, služebníci Boha nejvyššího, vyjděte a poďte sem. I vyšli Sidrach, Mizach a Abdenágo z prostředku ohně.
27 Sa’an nan hakimai, da wakilai, da gwamnoni da masu ba wa sarki shawara suka kewaya su. Suka ga wutar ba tă yi musu wani lahani a jikinsu ba, babu ko gashin kansu da ya ƙuna; ko warin wuta ma ba su yi ba.
Shromáždivše se pak knížata, vývodové a vůdcové a hejtmané královští, hleděli na ty muže, an žádné moci neměl oheň při tělích jejich, ani vlas hlavy jejich nepřiškvrkl, ani plášťové jejich se nezměnili, aniž co ohněm páchli.
28 Sa’an nan Nebukadnezzar ya ce, “Yabo ya tabbata ga Allahn Shadrak, Meshak da Abednego wanda ya aiko da mala’ikansa ya ceci bayinsa da suka dogara matuƙa a gare shi, suka ki bin umarnin sarki kuma su na a shirye domin su ba da ransu da suka ƙi bauta ko su yi sujada ga wani allah sai dai Allahnsu.
I mluvil Nabuchodonozor a řekl: Požehnaný Bůh jejich, totiž Sidrachův, Mizachův a Abdenágův, kterýž poslal anděla svého, a vytrhl služebníky své, kteříž doufali v něho, až i rozkazu královského neuposlechli, ale těla svá vydali, aby nesloužili a neklaněli se žádnému bohu, kromě Bohu svému.
29 Domin haka ina ba da doka cewa duk mutane da kowace al’umma ko kowane yaren da ya ce wani abu mummuna a kan Allahn Shadrak, Meshak da Abednego za a yanka shi gunduwa-gunduwa kuma gidansu zai zama wurin zuba shara, domin babu wani allahn da zai iya ceto ta irin wannan hanya.”
A protož toto já přikazuji, aby každý ze všelikého lidu, národu a jazyku, kdož by koli co rouhavého řekl proti Bohu Sidrachovu, Mizachovu a Abdenágovu, na kusy rozsekán byl, a dům jeho v záchod obrácen, proto že není Boha jiného, kterýž by mohl vytrhovati, jako tento.
30 Sa’an nan sarki ya ƙara wa su Shadrak, Meshak da Abednego girma a yankin Babilon.
Tedy zvelebil zase král Sidracha, Mizacha a Abdenága v krajině Babylonské.