< Daniyel 12 >

1 “A wannan lokaci Mika’ilu, babban mai mulki wanda yake kāre mutanenka, zai tashi. Za a yi lokacin matsananciyar wahala wanda ba a taɓa yi tun farkon ƙasashe har zuwa yanzu. Amma a lokacin da mutanenka, kowane mutum wanda aka sami sunansa a rubuce a cikin littafin, za a cece shi.
És abban az időben támad Mikháél, a nagy vezér, a ki mellettük áll a te néped fiainak és lészen szorongatás ideje, milyen még nem volt, a mióta nemzet létezik, egészen addig az időig; és abban az időben meg fog menekülni a te néped, mindenki, a ki fölírva találtatik a könyvben.
2 Ɗumbun mutanen da suka yi barci cikin turɓayar duniya za su farka, waɗansu zuwa ga rai madawwami, waɗansu zuwa ga madawwamiyar kunya da kuma madawwamin ƙasƙanci.
És sokan a föld porában alvók közül föl fognak ébredni: ezek örök életre s amazok gyalázatra, örök undorodásra.
3 Waɗanda suke da hikima za su haskaka kamar hasken samaniya, waɗanda kuma suka jagoranci waɗansu da yawa zuwa adalci, za su zama kamar taurari har abada abadin.
De a belátók fényleni fognak, mint az égboltozat fénye, s azok, a kik sokakat igazságra visznek, mint a csillagok mind örökké.
4 Amma kai, Daniyel, ka rufe zancen nan ka kuma liƙe kalmomin littafin nan har sai ƙarshe. Mutane da yawa za su yi ta kai komo don neman sani.”
Te pedig, Dániél, zárd el a szavakat s pecsételjed le a könyvet a vég idejéig: buzgólkodni fognak sokan és gyarapodik a tudás.
5 Sa’an nan ni, Daniyel, na duba, a gabana kuwa ga waɗansu mutum biyu tsaye, ɗaya a wannan hayen kogi ɗaya kuma a ƙetaren kogin.
És láttam én, Dániél, s íme más ketten állnak, az egyik a folyó partján innen, a másik a folyó partján tulnan.
6 Ɗayansu ya ce wa mutumin da yake sanye da tufafin lilin, wanda yake a saman ruwan kogin, “Har yaushe waɗannan abubuwan banmamakin za su cika?”
És mondta a lenbe öltözött férfiúnak, a ki a folyó vizein fölül volt: Meddig a csodák vége?
7 Mutumin da yake sanye da tufafin lilin, wanda yake a saman ruwan kogin, ya ɗaga hannun damansa da kuma na hagunsa sama, sai na ji yana rantsuwa da wannan da yake raye har abada, yana cewa, “Zai kasance na ɗan lokaci, lokuta da rabin lokaci. Za a kammala waɗannan abubuwa, sa’ad da aka gama ragargaje ikon tsarkakan mutane.”
És hallottam a lenbe öltözött férfiút, ki a folyó vizein fölül volt s fölemelte jobbját s balját az ég felé s esküdött az örökké élőre: egy időszak, két időszak s egy félnek multáig; s midőn végkép szétzúzzák a szent nép hatalmát, bevégződnek mindezek.
8 Na kuma ji, amma ban fahimta ba. Don haka sai na yi tambaya, “Ranka yă daɗe, mene ne ƙarshen waɗannan abubuwa?”
Én hallottam ugyan, de nem értettem meg; és mondtam: Uram, mi ezeknek utólja?
9 Sai ya amsa ya ce, “Ka kama hanyarka, Daniyel, domin a rufe kalmomin aka kuma liƙe su har sai ƙarshen lokaci.
Mondta: Menj, Dániél, mert bezárva, lepecsételve vannak a szavak a végnek idejéig.
10 Za a tsarkake mutane da yawa, za a maishe su marasa aibi a kuma tace su; amma mugaye za su ci gaba da mugunta. Babu wani mugun da zai fahimta, amma waɗanda za su zama masu hikima za su fahimta.
Meg fognak válogattatni s fehérittetni s olvasztatni sokan és gonoszul cselekesznek; mind a gonoszok nem fognak érteni, de a belátók fognak érteni.
11 “Daga lokacin da za a hana miƙa hadayar ƙonawa ta yau da kullum, a kuma kafa abin banƙyama, wanda yake lalatarwa, za a yi kwana 1,290.
És attól az időtől kezdve, hogy elvitetik az állandó áldozat és hogy elhelyezik a pusztitó undokságot ezerkétszázkilenczven nap.
12 Mai albarka ne wanda ya jira har yă zuwa ƙarshen kwanakin nan 1,335.
Boldog az, a ki vár s megéri az ezerháromszázharminczöt napot.
13 “Gare ka dai, ka yi tafiyarka har zuwa ƙarshe. Za ka huta, sa’an nan a ƙarshen kwanaki za ka tashi don karɓi sashen gadon da aka ba ka.”
Te pedig menj a vég felé, s nyugodni fogsz és fel fogsz támadni sorsodra a napok végén!

< Daniyel 12 >